ABAR SO COMPLETENOVELS

ABAR SO COMPLETE

Nadhira  mah Kuka takeyi sosai cos daman tasha lurada yanayin yayan dadyn nasu yarda yake musu Amma bata taba zaton kiyayyar hartakai haka bah .
Ahankali yatakozuwa inda Momma  ke zaune  sannan yashafe gefen face nata , kawarda face nata tayi , dariya kawai yayi abinshi  tareda ciro string a pocket nashi

” kinsan miye wannan?, toh maganin lalata mahaifa neh  shinayiwa wancan” , yafada hade dah nuna Nadhira da kekallon su Kaman t.v. . Cikeda razana Momma  tazaro swollen eyes nata  tareda fadin

” Insha Allah baxaka gama da duniya lafiya bah, karshenka baxata yi kyau bah,ka tarwatsa rayuwarmu batareda munSan ka bah , ka walakanta mu ,ka cuce mu , Kama tabon da baxai taba goguwa  azuciyar mu bah , acikin jahannama mah wutanka daban neh , dabba kawai Mara imani , InshaAllah yadda kamana kaima aka xa’a muku da dakai ya iyalenka ” tafada tana rike chest nata ……

“Hhhhhh, mujenku” yafada wa yaranshi ,fara tafiyanshi Kuma yayi daidai da lokacinda Nadhira ta……..

Don’t forget to vote

  ????????WURARH????????

????????????????????????
                           ABAR SO
                                       ????????????????????????
WRITTEN BY : NAFISAT MA’ARUF SHEHU

????GORGEOUS WRITERS FORUM????
      
             ????G.W.F????

HOME OF GORGEOUS INTELLIGENTAND EXPERT WRITERS, WE ARE THE BEST AMONG THE REST

Hauwa nah Nagode da kyautan da kika bani jiya ,Nagode sosai Allah yasaka , I love you  Lodi Lodi wallahi ????
     
*PAGE  44-46

Lokacin da Nadhira ta dauki flower  vase a kan table dindake beside dinta  ta saita keyarshi da ita , jikake tas alamun fashewan vase din Wani ihu yakurma hade da rike kanshi da hannu sbd raddadi da azabar ciwonda suka ziyarce shi , afusace yajuyo tawajenda aka jefeshi tareda ciro bindiga , harda zai harbe Nadhira  kawai saiyajuya da akallar bindigar zuwaga Momma sakamakon wani tunanin da yashiga kwanyan shi ,batareda bata lokaci bah yadanna mata  a saitin heart nata  jikake tassss….., dasauri suka fita daga gidan, dasauri Nadhira  tararafa zuwa wajen Mommansu kasancewan tana nesa dasu  sukuma Suna kusan waje daya

“bless you”

shine abinda Momma tafada  lokacin tana rikeda hannun  Nadhiran dake kuka , juyawa tayi da head nata zuwa bangaren da Nafhira  me kwance numfashinta nafita dakyar . Jitayi mommansu  nakaranto kalmatus shahada  ,daga baya Kuma taji hannun momman  ya sake nan fah Nadhira  tafara sumbatu

” Momma!!! Karki barmu, kokinmanta promise din da kika mana neh ,you  said you will always be with us , kince keda su Antynmu da dadynmu  zaku rakamu dakin mijinmu , DanAllah kicika alkawari  kinga daddynmu  yatafi ” haka tadinga sumbatu

” ABAR SO!!!”  Shine abinda Nafhira   takirata dakyar cikin fixgan numfashi,  arikice yakawo kan Nafhira  cinyarta .”

Addua fah kawai zaki mana bah kuka bah ,nasan nima banxanyi rai  bah , ganinan acikin abinda banaso wannan kawai yakara tabbatar minda babu wanda yawuce kaddara, kizamo Mai biyayya ga antynmu  Kuma duk inda wannan mugun yake inason kidaukar mana alkawari inason suma su walakanta ,inason yayi danasani  sosai , inason farinciki ya kaurace masu acikin gida ” tafada tana Mai lumshe Ido while ita Nadhira  kukanta ya tsagaita jin alaman itama kalmatus shahada  takeyi , dakatawa  tayi tana nazarin yanayinta  sai kawai taji jikinta ya sake. 

” yar’uwata kema karki barni danAllah wlhy inason ki ,wayyo jini !!! Ko ina yar’uwa , mugudu banason abinda bakyaso,  wlhy baxan sake fushi dake bah, ki kirani da kowani Suna  wlhy baxanji haushi bah ,kitashi muyi rayuwarmu tare cikin farinciki , baxan sake kiranki da Nafhi bah tinda bakyaso ” haka tadinga fada tana hawaye  hannunta daya rikeda na Momma  dayan Kuma akan Nafhira tana shafawa………

“Oh Allah , tindazu daga zuwa zata dauko ruwa a flask amman haryanxu , ya Allah kasa tana lafiya  ka tsaretar da ita daga mugun abu” haka antynsu tadamu gashi koh phone babu  awajenta ……  Ahaka ta kwana  azaune tana tinanin halinda Babynsu  take taketayi hartakai ga ko runtsawa bata samu yibah …..

     Washe gari da sassafe tanemi doctor daya sallameta inyaso anjima zatakara dawowa cos Jikinta nabata cewan something is definitely wrong somewhere …… batareda waste of lokaci bah doctorn yasallameta

” Antynmu ,miyesa Babynmu bata dawo bah tinda dazu ?” Salim yatambaye tah lokacinda suka samu adaidaita sahu ,sanda suka shiga take cemai

” kaga salimu na   nima I am so desperate to know what’s wrong with her ” gyada kanshi kawai yayi batareda yayi magana bah . Suna zuwa kofar gidan takalle jama’a  acikea kofar gate nasu kasancewa jiya sunji karar bindiga daga gidan dadaddare …. batare da bata lokaci bah ta biyashi money dinshi sannan tashigarda Salim gidan dake gefensu” Antynmu  miyesa nibaxan shiga gida bah? Kuma yanaga mutane dayawa saikace muna bada sadaka gashi yau ba Friday bane” Salim  yafada

” kaga Salim  ban son yawan magana kaga nima bansan miye kefaruwa bah amma katsaya dasu Fawaz zuwa anjima xanxo na daukeka” Antyn  tafada cos Tinda taga mutane kirjin ta yadinga bugawa dakarfi ,batareda bata lokaci bah ta kutsa  kai cikin gidan.

Abinda tatarar neh yamugun  firgitata cos tinda Nadhira  ta daura kanNafhira  akan cinyarta bata tashi bah while dayan hannunta na rikeda na Mommansu  har lokacin, wata wawiyar ihu ta saki lokacinda tayi harba dasu akasa…… Kafinta karasa akarikota cos polisawa sunakan bincike akan yadda abubuwan suka kasance.

Kukamai tsuma rai takeyi tana ta fix-fixgewa Kaman wata sabuwar kamu  gashi Kuma bata gama warkewa bah , can sukaji tayi shuru ashe fah sumewa tayi  batareda bata lokaci bah aka yayyafa mata ruwa ,wata iriyan ajiyar zuciya tayi  Kuma yayi daidai da gama investigations dinsu  dukda dai babu culprit. ……

Can bada dadewa bah saiga big daddy yashigo arikice   fuskarshi takumbura , Nadhira Kuma takuramai ido tana karantar yanayinshi  Wani iri yafara ji  ajikinshi cos yaso yagane irin kallon da takemai  amma kuma dayatina  akwai mask a face nashi lokacin sai ya waske,  abinda basu sani bah shine Nadhira  ta Dade da shiga shock .Allah sarki!!!

Dakyar aka cire hannun Momma  daga cikin na baby , Aunty kam tasha kuka sosai musamman lokacinda sukaga jini ajikin Nafhi  ko ba’a fada musu bah duk wanda yaganta saiya gane raping nata akayi . Anty dakanta tayi musu wanka sbd ita  bata dauki Momma amatsayin kishiya bah ta dauke tane amatsayin yar’uwar ta neh akamasu  Nafhi mah bata daukesu amatsayin kannenta na  jini tadaukesu  sbd Allah mah yaga zuciyanta,  lokaci daya kuma hawaye ya dauke mata  sakamakon tinawa da lokacinda sukayi magana da momma  …….

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button