ABAR SO COMPLETENOVELS

ABAR SO COMPLETE

” haba antynsu yaushe xaki daina kukaneh shifa mamaci Addua yake bukata bah kuka bah idan me kina kukamiye kike tunanin su  Nafhira  zasuyi ,kizamo Mai yarda da kaddara mana nima idan Allah ya karbi raina haka zaki dinga min kuka , I don’t think it’s fair nasan ke maisona neh amman idan na mutu kikamin kuka wlhy I won’t forgive you , ni Adduar Ku kawai nake bukata da sadaka , Kuma inason kikula min da yarana dukda nasan wata kila mah kin finison su”Momma  tafada tana yar dariya ” Insha Allah bayanxu xaki mutu bah , Kuma kidaina cewan zaki mutu yanxu  cos ban so” anty tafada tana shawagba face , kawai sai dukkansu sukasa dariya ” kimin alkawari mana antynsu”

Momma tafada   lokacinda takama hannun Antyn” Namiki alkawari  Momma”  tafada Kaman bataso

” yauwa kokefah  Antynmu tafada cikin sigar tsokana , dariya sukasake sawa……… wannan maganan data tinane yasa hawayenta kafewa,  tana gama musu wanka aka tayata samusu sutura ,  Daidai anfito dasu amakara  za’aje a sallacesu Nadhira ta dago kai aikuwa nan tace babu inda za’akaisu dakyar aka  banbareta  tun tana  dirgewa  hartazo ta saduda  daganan tayi zaman dabas akasa  kife head nata tayi a tsakiyar cinyarta  ashe  kuwa tayi suma neh , dasuka fargar hakan sai aka yayyafa mata water amma shiru  dasauri suka wuce da ita hospital,  har akayi sadakar uku  bata tashi bah hankalin anty bakaramin tashi yayi bah  ga salim daya ishe ta kancewan zaije wajen su momma, Haka aka tabbatar da cewan  Nadhira tashiga comma .

After a week aka basu notice din barin gida cikeda tashin hankali  taje tasamu Big daddy  inda kwarai yanuna sympathy nashi akan zancen ” ayyerh gaskiya bansan ya’akayi takaddun gidan yaje wajensu bah amma inada Wani gida a Dutsen tenshi  nabakushi halak malak, Ance rashin sani yafi dare duhu  aka Anty tadinga zuba Mai godiya Kaman ba gobe , komawa gida tayi  takira masu mota kasancewan akwai money a account nata , parking tasomahuh cikeda tausayin kansu……

Don’t forget to vote

????????wurarh????????

????????????????????????
                           ABAR SO
                                         ????????????????????????
WRITTEN BY :NAFISAT  MA’ARUF SHEHU
                                   ????????WURARH ????????

????GORGEOUS WRITTERS FORUM????
             ????G.W.F????

HOME OF GORGEOUS INTELLIGENT AND EXPERT WRITERS, WE ARE THE BEST AMONG THE REST

PAGE 48-50

After 6 months…..

Ahaka  tafarfado daga comman inda Kuma takoma bata magana , wanga batu yakara daga wa Antyn hankali ,Kuma doctors sunce with time zata dawo normal , saigashi Kuma Allah yayi tadawo din .

Cigaban labari……..

Haka Suka rankaya cikin gida har lokacin tana manne da jikinshi  inda yan gulma Kuma suka soma watsewa . Daga baya kuma big daddy da doctor suka tafi….


     Amin neh zaune akan three sittern hadaddiyar palourn shi  yana kallon wayanshi , kusan minti uku kenan take tsaye tana Mai magana Amma alamu Sun nuna cewan baisan da wanxuwar mutum awajen bah , wafce wayar tayi daga hannun Shi  a firgice yake fadin

“kiban wayana inba sokike na saba miki bah “

tabe mouth tayi , cike da tsiwa take fadin

“narasa gane  abinda bai jikina dakagani ajikin wannan kaxaman kwailar nan “

“Karkiyarda kikara zaginta cos wlhy zanyi mugun bata miki rai  “

yafada mata cikin fushi

“Wlhy haduwatah da yarinyar nan bazaiyi kyau bah”

tafada tana nufan hanyan hawan upstairs da phone nashi,  ringing din wayar neh yadakatar da ita 

“inkaga dama kaxo ka dauki wayarka cos ubanka neh yake kira”

tafada tana ajiye wayar kasa , tabbas baiji Dadin yadda tamishi bah amman inda sabo yaci ace yasaba da halinta , wayarce ta katse tareda Kara ringing daidai lokacin da yakarasa wajen wayar ,cikin sauri yadaga cos baison ya sake tsinkewa , sallama yayi daidai lokacin da Abban yadauka ,amsawa yayi yafara cewa

” haba  Al-Amin yakake haka, ko kakamanta Kanada patient neh ,nace maka maganin shi yakusan karewa gashi haryanxu bai saba da mutane bah, kullum cikin chanza maimasu Kula dashi akeyi dukda kudin dah mukace xa’ana biyansu”

” Amun afuwa Abbana , Insha Allah  next week zanshigo Bauchi  cos akwai abubuwan dasuka Shan min gaba neh a hospital ” yafada cikeda girmamawa ” it’s okay my son , Allah yataimaka” haka sukayi sallama  sannan yakatse kiran .


Zaune take tana  kuka itada antynsu adaidai lokacinda tagama bawa antyn lbrn abinda ya faru awannan BAKIN DAREn .

” Ina bayan ki babynmu  kimishi hukuncin daya dacedashi  zan tayaki da addua” antyn tafada , ganin lokacin tashinsu Salim daga islamiya  yakusa  yasata mikewa,  wanko face dinta tayi takuma shafa kohl  acikin idonta , babbar khimar dinta ta dauko  tasanya asaman short nickernta

” antynmu bari nadauko Salim”

tafada hade dah  sanya Toms nata , tana fita antyn  tasauke ajiyar zuciya tareda mai fatan shiriya dakuma Allah ya waddai masu irin halinshi. ……

     Tana fitowa ido yadawo kanta as usual kasancewan marece neh lokacin masu zaman kashe wando duk Sun hallara,  cikeda rashin damuwa  tafara takawa zuwa inda zataje  kawai sukayi gwareda mutum

” Subhanallah”Shine abinda tafada a shagwabe

“kayi hakuri DanAllah  ban lura dakai bane , dana kauce” tafada tana kallon kwayar idon shi 

“Babu komai nine da laifi  soboda saurin da nakeyi “matashin saurayin da bazai wuce sa’arta bah yafada tareda murmusawa .

“HUSAIN!!!”

  Shine abinda wata budurwa tafada daga bayansu , juyawa sukayi

” oh shit”

yafada hade da nausar iska , dariya budurwan tayi  sosai kafin tajuya wajen Nadhira

” sannun ki , kyakyawa  gaskiya nasha ganinki sosai Kuma kullum buri na baiwuce  nace miki kina min kyau sosai bah”

tafada tana mika wa Nadhira  hannu

” Suna na HASANA, Kuma wannan kani nah ne shikuma sunanshi HUSAIN”

harara wanda aka kira da HUSAIN yamawa HASANAn

” nine kaninkin lallai kin raina nih ‘ dariya sukaso bata  Amma sai kawai ta murmusa

” keKuma miye sunanki?”Hasana ta tambaye ta 

” sunanta ABAR SO  amma munace mata BABYNMU “Salim yafada daga bayansu , juyawa sukayi dukkansu

” ya Allah!!!”

Tafada akidime

” waye tsallako dakai  baka tsoron Wani Abu yasameka  ” tafada hawaye na silalowa daga eyes dinta , jitayi ana goge Mata tears dinta  tana dagowa taga ashe Hasana ce

“kidaina kuka Tinda kinga yadawo lafiya ,yakamata ki gode wa Allah neh ba kiyi kuka bah ” tafada hade da patting back nata cos a yanda talura bakaramin so takewa kannintabah

” can we be frndz?” Tafada tana Kara miki hand nata  murmusa tayi hade da cewa

” why not?” Sukayi shaking sannan tajuya wajen husain tamika mai hannu, shima bata hannu yayi

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button