
“ZAKI!” Sai kuma tai Shiru saboda kukan da yaci 茩arfin ta, jin yana 茩o茩arin kashe kiran yasa da sauri tace.
“Akwai Matsala zaki, how long zaka kasance a inda kake? Shin zaka dauwama a inda kake ne? Mene yasa baka tunanin kabar ni, kamar Abba, kamar Mami? Please come back to us kaji Zaki”
Shiru tayi tana sauraran abinda yake cewa duk da ba wata magana yake mai tsayi ba, amma yadda yake Maganar ka蓷ai zaka san cewa bai saba dayin maganar ba, ga voice 蓷in nan very slow kamar mara lafiya,
Kuka ta sanya masa sosai tana 蓷an buga 茩afarta, can sai dabara ya fa蓷o mata da sauri tace.
“What? King Tunde ya mutu? Innalillahi wa’inna ilaihir raji’un!”
Shiru tayi sabida jin yadda yaja wata wahalalliyar ajjiyar zuciya mai 茩arfi, cikin farin ciki tace.
“Ok Zaki, come back soon, but nan da 3days kaji”
Jin ya amsa da “ok” yasa ta kashe wayar tare da mi茩ewa tsaye, tana 蓷an tsallan farin ciki, domin idan har Zaki yazo to tabbatas komai yazo 茩arshe (anya?).
Da sauri Junaid take bakin 茩ofar shigowa yay sauri ya juya cike kuma da tashin hankali, ya nufi sashin Otun (Galadima).
Mai Babban 蓷aki da Oumuu-Ayman zaune a saman dinning table suna yin dinner a hankali suke magana yadda babu mai jin abinda suke cewa, Oumuu-Ayman na Shirin yin magana su kaga Bola ta 茩arasu wajan ita da Hadimanta, kamar zata tashi Idanunta ya kumbura saboda kukan data sha,
Tana zuwa ta kalli Mai Babban 蓷aki da Oumuu-Ayman kafin cikin ki蓷ima tace.
“Da gaske MALEEK ya mutu? Shin da gaske ne an zubawa King Tunde Muhammad Jalal Goba a cikin Abin shansa? Da gaske ne kuma MALEEK 蓷in ba mutuwa yayi ba 蓳oye sa akai?”
*FREE PAGES YA KUSA 茦AREWA馃ケ via 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616*
Wata zufa ce ta shiga karyuwa musu, gaba 蓷aya tashin hankali ya gama baiyana a fuskokinsu, kenan Hadima Zubaida ce ta ya蓷a Wannan maganar ko mene? Ko kuma wani ne yake bibiyar su ya kejin abinda ke faruwa da kuma abinda suke shiryawa?
Oumuu-Ayman bata iya magana ba, sai sunkuyar da kanta tayi 茩asa tunu Jikinta ya fara rawa shikenan kashin su ya bushe, rayuwar MALEEK ta fa蓷a garari.
Mai Babban 蓷aki cike da nutsuwa ta kalli Bola tace.
“Ina kika samu wannan labarin mai kama da almara fa?”
Nan take Bola ta zaro wayarta tare da danna wani vedio nan take fuskar Hadima Zubaida ta bayyana, a tare cikin kuma tashin hankali da kuma rashin Sanin abinyi suka mi茩e tsaye tare da ha蓷a baki sukace.
“Hadima Zubaida!!!?”
*ABU MALEEK, IT'S 500 08119237616*
Rugar Mahinjo.
Tashin hankalin da Julde da Madibbo suka shiga ba’a magana,
Julde ta 茩ara shiga rayuwar 茩unci da kuma ba茩in ciki,
Yanzu bata da kowa mai sonta sai Madibbo,
Bukkar aka shigo Madibbo ne ri茩e da 茩warya wacce ya ciko ta da Madarar shanu,
Jikinta duk rawa yake saboda yunwar daya gama cinta,
Idanunta na zubar da hawaye ta kafa kanta a 茩wayar ta shanye Madarar shanun tass.
Da kallon tausayi Madibbo yabi Julde a ransa yake tunanin tabbas yanzu lokaci Yayi da Julde zata san komai,
Da sauri ya mi茩e ya fita bayan bacci ya 蓷auke Julde wacce yanzu ta koma namiji sanadiyyar askin da akai mata, tudun manyan 茩irjinta ne ka蓷ai zai tabbatar maka cewa Julde macace,
Sabida Allah ya albarka ce da manyan 茩irji so ma sha Allah!
A can wajan Bukkar kowa, Ar蓷o ne da Lami蓷o sai 蓷an gidan Ar蓷o mai suna Barkido, Ar蓷o yace.
“Domin tabbatar da 茩udirinmu akan wannan yaron Julde dole sai ya zama Namiji”
Gaba 蓷aya suka kalli Ar蓷o, Barkido yace.
“Ar蓷o Tayaya mace zai zama Namiji kamanta da kalar Halittar su da nono ne?”
Dariya Ar蓷o yayi yace.
“Wannan ba matsala bace, zamu sanya 茩warya mu murje Nonon nata, yadda zasu koma 茩anana daga nan kuma zamu sanya igiya mai fa蓷i mu 蓷aure sauran”
Lami蓷o yay dariya yace.
“Amma menene damar maida Julde namiji?”
Barkido ne ya cafki zan can da fa蓷in.
“Domin zamu turata kiwo tare da addini shanu guda 蓷ari, kasance wa har yanzu muna samun barazana ga mutanan da bamu san ko su wanene ba, to matsalar yanzu basa kashe mata, mu koma burin mu a kashe Julde, wannan dalilin ya sanya zamu maida Julde namiji”
A tare suka saki dariya kana Ar蓷o yace.
“Maza Lami蓷o jeka ka 蓷auko mana Julde naga Madibbo ya fita yanzu, shima da sannu zan nemu abinda yake 蓳oyewa”
Can jikin dare kowa ya kwanta bacci, Julde na kwance tana bacci sai sauke Ajjiyar zuciya take, ga kannan nata sai 茩yalli yake, can cikin baccinta taji an fara janta da sauri ta farka ta shiga lalubar sandanta cikin siririyar muryarta tace.
“Madibbo na?”
Shiru taji hakan ya sanya ta 茩ara bu蓷e baki zatai magana taji anyi……
SHARE FISABILILLAHI PLEASE HABIBATIES馃グ
1/1/22, 18:59 – Aisha Adam: 馃寛馃寛馃寛馃寛
ABU_MALEEK
馃寛馃寛馃寛馃寛
NIMCYLUV
BOOK 1
PAGE 15-16
Da wani irin firgici Adams ya runtse idanunsa, yana jin saukar maganar ta Queen Ayoola kamar saukar ruwan sama,
Tayaya JALALULDEEN zai 蓷auke Mami?
Mene ya sanya ya aikata hakan?
Akan wanne dalili? Mene hujjar Jalaluldeen da zai sanya a 蓷auke masa mahaifiya?
Tayaya akai ya faru? Bayan shi 蓷in ba mazaunin gari bane?
Hannunsa ya sanya tare da share zufar data yanko masa,
Cikin Ka蓷uwa da kuma tashin hankali Aremo Adams yace.
“Mumy! Ina kika samu wannan labarin wanda jinsa dai-dai yake da bugawar zuciyata, kada ki sanya na tsani jinina kuma 蓷an uwa ne”
Ka fa蓷arsa ta dafa tare da 蓷an matsawa ka 蓷an tace.
“Haba Adams Tayaya kake tunanin zan sanya maka tsanar 蓷an uwanka, na fa蓷a maka haka ne domin na isa na shaida maka abinda ke faruwa”
Kuka ta sanya masa tana 茩ara fa蓷in.
“I’m just care about your mother ne, noting else dake da Jalaluldeen ai duk 蓷aya ne, kasan Jalaluldeen he’s stubborn bazai ta蓳a tsayawa yaji abinda zan fa蓷a masa ba,
Amma kai zaka iya tararsa kai tsaye ka fa蓷a masa, ko baya so dole ya saurare ka Tabbas zaiji maganarka Adams, ina cikin damuwa da tashin hankalin rashin Mahaifiyarku”
Jinjina kai yay cike kuma da son Queen Ayoola ya 蓷an bata side hug tare da fa蓷in.
“I’ll talk to him Mumy, tabbas zan nuna masa kuransu dole duk inda ya kai min Mami ya fito da ita”
Kansa ta shafa kasancewar yau nrml shigar Yaruba yayi ko hula bai sanya ba bare wata Al茩yabba kafin tace.
“Let me have my way, kasan an fara shirin bikin ODUN EGUN”
Jinjina kai yayi domin baya jin zai iya magana a dai-dai wannan lokacin, tunani da kuma ba茩in cikin abinda Jalaluldeen ya aikata wa mahaifiyar su,
Cikin damuwa yaja 茩afarsa tare da shigewa sashinsa, yana zuwa kayan jikinsa ya zame tare da fa蓷awa saman 3seater, tsaki yaja kana ya 茩ara Mi茩ewa tsaye ya nufi fridge ya 蓷auki ruwa mai sanyi yasha a hankali ya shiga sauke ajjiyar zuciya,
Sabida tafasar da zuciyarsa yake masa, a ransa yana kissima abinda zaiwa Jalaluldeen da zarar ya dawo, baya tunanin zai iya jiran dawowar sa dole yabi jirgi zuwa Madrid.
Da wannan tunanin Adams ya kwanta saman kujerar bayan ya gabatar da sallar Asar!
Da wani irin gudu 茩aramar motar ta shiga ta can bayan motarsa inda 茩ofar baya take, wanda ba’a bu蓷e ta,
Daga 茩ofar kuma zuwa sashinsa babu nisa, yana jin gine a bayan motar idanunsa a lumshe ya ringing sweet sosai wacce take 茩o茩arin kwacewa sabida mugun ri茩on da yayi mata bana wasa bane,
Kwa蓳e fuska yayi sabida wani irin bugawa da zuciyarsa take masa,
Kamar zata faso 茩irjinsa ta fito saboda yadda take harba masa,
Tafin hannunsa ya sanya ya 蓷an tura cikin sumar kansa ya shiga hargitsa tulin sumar try to control his self,
Amma abinda ya kejin yafi 茩arfin ya samu nutsuwa,
Idanunsa a lumshe yaji anyi parking a motar, a hankali ya shiga bu蓷e idanunsa mutanan kuma daya gani yasa yayi saurin maida idanunsa ya rufe,
Ganin securitie’s 蓷in ne kuma 茩ara sanya shi gasgata zan can Salimerh, Tabbas akwai abinda ke faruwa a cikin Alaafin,
Bawai dan za’ai bikin ODUN EGUN ya sanya aka ha蓷a wannan tsaron ba,
Jin 茩arar bu蓷e murfin motar ne ya sanya ya 蓷an 茩ara bu蓷e idanunsa ganin Oumuu-Ayman ya sanya shi shagwa蓳e fuska,
Cikin fa蓷a蓷a fuskarta cike kuma da farin ciki ta mi茩a masa fararan hannunta,
A karo na farko daya yayiwa wani murmushi kenan, cikin nuna jin da蓷in ganin Oumuu-Ayman yasa A.M sakin lafiyayyiyan murmushi yana tsotsar la蓳蓳ansa,
Tare da sanya tafin hannunsa cikin na Oumuu-Ayman, lumshe idanunsa yay lallai ya tabbatar yayi missed family nasa,
Yana fitowa daga cikin motar ya 蓷an matsa kusan Oumuu-Ayman tare da shigewa Jikinta,
A hankali ya sauke Ajjiyar zuciya lallai Tabbas yayi rashin jikin uwa, jikin Oumuu-Ayman ka蓷ai yasa yaji nutsuwa inaga ya shiga jikin Miminsa?.
Kansa ta shafa tana 蓷an Murmushi mai sauti tace.
“Wlcm back zakin zakuna”
Jinjina kai yay ba tare da yace komai ba, da sauri securitie’s 蓷in suka shiga shimfi蓷a masa wani farin carpet mai 蓷auke da sunan JALALULDEEN TUNDE MUHAMMAD JALAL.
ganin ako wanne lokaci wani zai iya zuwa duk da cewa ba lallai ba, a hakan yasa Oumuu-Ayman sakinsa tare da yin gaba,
Cikin nutsuwa Abu_maleek ya sanya hannunsa tare da 蓷aukan sweet,
Sarai yaga Salimerh yana sane kuma da kallon da take masa na ya naga guy 蓷in nan ya zama Bature ne,
Carpet 蓷in ya shiga takawa hakan yasa da 蓷an sauri Salimerh tabi bayan A.m, yana gama shigewa sashin Salimerh ta shiga, securitie’s 蓷in suka rufe da sauri tare da jan motar suka bar wajan,
Suna barin wajan Aremo Shakiru na zuwa kunansa ma茩ale da waya.
A.m kai tsaye sashinsa ya nufa ganin hakan yasa Salimerh yin gaba tare dabin wata hanya tabar sashin gaba 蓷aya,
Domin babu wanda ya ta蓳a shiga sashin A.m dan haka ta rabu dashi sai ya huta sosai zata nemesa,
A gajiye ya shiga kutsawa cikin tafkeken sashin nasa wanda yake 蓷auke da part biyu, amma da part 1 yake amfani,
Komai na sashin fari tass parlon farko wasu ha蓷a蓷蓷un kujerun ne farare dasu,
Sai fridge da 茩atuwar t.v ga a.c ta ko’ina sabida sam bai son zafin,
Tun daga 茩aramin parlonsa wanda daga shi sai bedroom 蓷insa ya fara zame kayan jikinsa, sweet kam tuni ta fara tsalle,
Yana zuwa bedroom ya fa蓷a bed 蓷insa tare da lumshe idanunsa yana cije bakinsa Wheel zuciyarsa na wani irin bugawa da 茩arfi wacce bai san dalili ba.
Turo baki yayi yana shafa sumar kansa tare da jan nippy 蓷insa a sanyaye cikin zazza茩ar Muryarsa yace.
“Yeah, i love my family but zaman Alaafin it’s difficult to me, ihu, surutai, hayaniya cai cai cai i hate Wannan Al’adun, Ya Rabb!”
Ya fa蓷a yana dafe goshinsa,
Mi茩ewa yayi tare da shigewa bathroom y sakarwa kansa shower ruwa mai sanyin gaske ya shiga sauka a saman farar jikinsa, da sauri ya shiga sauke ajjiyar zuciya so da 茩aunar ganin Maminsa ya saukar masa,
Uwa mahaifiya yau kam a jikin Maminsa zai kwana.
Murmushi ya saki yana tsotse ruwan dake saman lips 蓷insa a fili yace.
“She will be proud of me, nasan za tace na zama 茩atutu na zama saurayi big boy, and I’ll tell har fa蓷a zan iya tarewa kai na, bana fa蓷a ma Mimi cewa zanyi 茩arfi ba”
Ya fa蓷a yana jinjina kai irin saima wani ya ta蓳a sa 蓷in nan.
A haka ya gama wankan ya fito sanye da bathrobe, jikinsa yana 蓷igar ruwa ya 蓷auki wata Armless mai shot hand ya sanya kana ya zuga zip 蓷in,
Sai 3gauther daya sanya ya fesawa jikinsa turare,
Wani Vally鈥� Slippers ya sanyawa fararan sawayansa,
Kafin ya 蓷auki ribbon ya tare sumar kansa waje guda ya 蓷aure, mur蓷a蓷蓷an jikinsa ya bayyana sosai, ya zama 茩ato mai cikar zati da haiba ga kuma tarin kwarjini,
Kai tsaye fita yayi daga sashin ya nufi main Parlo 蓷an zaro idanunsa yayi saboda ganin Oumuu-Ayman zaune da table 蓷in lunch yana ganinta ya shagwa蓳e fuska,
Tare da 茩arasawa kusa da ita ya zauna ba tare da yace komai, ba tare da tace komai ba ta shiga ha蓷a masa lunch 蓷in Yam-flour (Amala) sai Ofada rice with Efo riro (vegetable soup) yana jin 茩amshin abincin ya lumshe idanunsa tare da matsawa sosai kusan Oumuu-Ayman ya matsu yaji abincin a bakinsa sosai yayi missed traditional food 蓷in su.
Abincin ta 蓷auka zata basa a baki, yace.
“No! Oumuu”
Kai ta girgiza masa tace.
“Yaushe rabon dana baka abinci a baki”
Lumshe idanunsa yay Lokacin daya bu蓷e 茩aramin bakinsa ta sanya masa abincinsa, da蓷in abincin ya sanya ya lumshe idanunsa tare da 茩wace spoon 蓷in a hannun Oumuu-Ayman yana fa蓷in.
“I’m 35 yrs Oumuu, so I’ll peed myself na girma yanzu”
Jinjin da蓷in ganin Jalaluldeen yasa Oumuu-Ayman ta kasa 蓷auke idanunta daga kansa, ya zama wani 茩atoto kamar basamude.
Duk kallan da take masa yana sane, a haka yaci abincin sosai kana yasha ruwa mai sanyi,
A hankali yayi hamdala kada ya kwanta jikin Oumuu-Ayman tare da juya mata bayansa ta gane abinda yake nufi, bayansa ta shiga shafawa har sai da yayi 茩yasa kamar jaririn da yasha Nono.
Mi茩ewa yayi zubbur da sauri itama Oumuu-Ayman ta Mi茩e tare da fa蓷in.
“Ina zaka kuma, yana da kyau ka huta kasan babu wanda yasan ka dawo, kuma bana son a san ka dawo har sai bikin ODUN EGUN yazo”
Girgiza kai yayi a can 茩asan ma茩oshinsa yace.
“Oumuu, Mami nake son gani, ina son naga how is she, then Dady wallahi i missed them sosai”
Zuciyar Oumuu-Ayman ta buga da 茩arfin gaske ta san cewa wannan surutan ita kawai zaiwa sai Mai Babban 蓷aki da King Tunde da Mami, banda haka tari ma sai ya zama dole zai yisa, amma ya zama dole ta fa蓷a masa komai sabida sai yafi fahimta rashin gaya masan kuma babbar ilane, yanzu zai hauka Alaafin ta san halinsa tun yana 茦arami har kawo lokacin daya bar Alaafin saboda 茩addarar data fa蓷a masa, kama hannunsa tayi ta zaunar tashi cikin nutsuwa tace.
“Abu_maleek abubuwa da yawa sun faru, ina fatan zaka fahimta da kuma saurara, nasan baka shiga sabgar kowa amma a wannan lokacin dole ka sanya idanu a kan takun kowa, dole ka kwatarwa kanka 拼an ci da kuma 蓷aukan mataki akan wanda suke son ganin bayanka”
Kallonta yayi da idanunsa wanda suka fara sauya kala kafin ya sauke numfashi ba tare da yace komai ya maida kansa 茩asa tare runtse idanunsa ya shiga taune le蓳ansa.
Cikin nutsuwa ta zayyana masa dukkan abinda yake faruwa, daga 蓳atan Queen Roomana zuwa rashin lafiyar sarki, kawo 蓳oye Maleek da sukai, zuwa 茒aure Hadima Zubaida.
Tunda kafin ta gama magana jikinsa ya 蓷auki 蓳ari jijiyoyin kansa suka mi茩e tsaye,
Banda karkarwa babu abinda jikinsa da yake musamman kansa.
Ganin abinda ke shirin faruwa ya sanya ta ri茩e sa sosai, tare da kama kansa ta shiga tofa masa addu’a, almost 10minute kafin ya shiga sauke ajjiyar zuciya a haka har bacci ya 蓷auke sa.
Zamewa tayi ta kwantar dashi saman kujerar tare da 茩aro gudun a.cn kana ta fita.