
*Free pages ya kusa 茩arewa馃ケ hanzarta biya, it's 500 via 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616*
Mayar da idanunsa kansu, kana cikin zafin nama yay 茩asa da kansa da niyyar sanya baki,
Cikin sauri Ar蓷o ya taresa tare da fa蓷in.
“Babu wannan a tsarin mu, ardon Allah ka kiyaye ni”
Jinjina kai kawai Barkido yay amma jikinsa duk rawa yake, Ar蓷o tattara nutsuwarsa yayi, cikin rashin tsoran Allah, da kuma rashin imani ya sanya ludayin Dumar a saman halittar 茩irjin nata,
Ya fara dannawa tare da murzawa da dukkan 茩arfinsa, Yasubuhanallah! Wani irin gurnani Julde ta suma jikinta ya 蓷auki mazarin azaba, ga wani irin numfashinta mai kama dana 蓷aurewar rai ya fara fita daga cikin hancinsa domin ko ihu ta kasa sanadiyar danne mata baki da Barkido yayi,
Ganin ludayin Dumar ba yayi masa yadda ya keso ne, ya sanya ya 蓷auki 茩warya ya shiga murjesu da ita,
Nan da suka fara yin 茩asa, sabida tsanani azabar da yayiwa Julde yawa tuni ta sume a jikin Barkido ga wani fitsarin wahala daya kwace mata,
Ganin yayi yadda ya keso ne, ya sanya ya 蓷auki igiya ya shiga na蓷e 茩irjinta da ita,
tuni 茩irjin ya fa蓷a wata sabuwar wahalar ta 茩ara farfa蓷o da ita, ko motsi ta kasa sai kumfa da take fitarwa ta cikin bakinta tana fidda numfarfashi, 茩irjinta yay mata wani bala’in nauyi da 茩yar zuciyarta take harbawa,
茒auka ta suka sakeyi tare da mayar da ita cikin bukkar suna barin wajan Madibbo na zuwa.
A can Alaafi kowa, tashin hankalin da Oumuu-Ayman ta shiga har ba’a magana,
Mai Babban 蓷aki kowa abin tamkar almara yazo mata,
Kenan da gaske dai Hadima Zubaida ita ta fidda Sirrin da suke 蓳oyewa? Kallan Amintacciyar Hadimar tayi wato Hadima Akin tace.
“Maza jeki nemo min Hadima Zubaida yanzun nan”
Da sauri Hadima Akin ta mi茩e tsaye tare da fa蓷in “fa蓷e taki cikawa tawa”
Tana fa蓷in hakan ta mi茩e tsaye tare da ficewa waje,
Shiru Mai Babban 蓷aki tayi tana nazarin abun, babu mai fidda wannan maganar face Hadima Zubaida,
Amma mene yasa ta aikata hakan? Ko dai daman bada zuciya guda take tare dasu ba? Ajjiyar zuciya ta sauke kana ta sanya hannunta ta cire Apple guda tare da kaiwa bakinta,
Hadima Zubaida na zaune hannunta ri茩e da wani 茩aramin jariri fari tass dashi, tana bashi nono, idanunta ta lumshe har yanzu gaskiya zatai halinta ne? Har yaushe za taci gaba da zama a haka ne? Mene ya sanya rayuwa take mata haka ne? Tana jin tausayin mutanan cikin Alaafin 茩warai da gaske, amma bata da ikon karesu daga abinda yake 茩o茩arin samunsu,
Jin kamar alamar za’a shigo mata ne ya sanya ta mi茩e da sauri tare da zuwa wajan akwati ta sanya jaririn ciki, kwana ta dawo wajan 茩ofar tana 蓷an goge hawayen idanunta,
Kallon juna sukai ita da Hadima Akin kafin Hadima Akin ta shaida mata umarnin Mai Babban 蓷aki,
Ba tare da tunanin komai ba Hadima tace.
“Yanzu zan amsa kira in sha Allah”
Murmushi Hadima Akin tai mata kana ta juya tare dayi mata sallama,
Da sauri ta juya tare da 茩ara bawa Jaririn Mama bayan yasha sosai bacci ya 蓷auke sa, kana ta mayar da shi akwatin dake can 茩uryar 蓷akin ita kuma ta fita bayan ta rufo da茩in.
Bola kasa zama tayi ta tashi hankalin kowa, ita dai kawai a fito mata da MALEEK, ga zance ya riga ya fito dole a 蓷auki MALEEK a bata duk da irin hatsarin dake bibiyar rayuwar Maleek 蓷in.
King Tunde na kwance bayan yaji dukkan abinda ke faruwa, ya kuma tabbatar cewa Hadima Akin baza ta ta蓳a aikata hakan aresa,
Cikin mutuwar jiki da kuma fidda rai da rayuwa ya mi茩e tsaye tare da 蓷aukan sandar girmansa, yabi wata siririyar hanya wacce babu wanda ya san da ita,
Kai tsaye shashin Hadimai yabi harya isa wani 蓷aki, a hankali ya zaro wani key ya bu蓷e 蓷akin, kai tsaye ciki ya shige yana zuwa ya nufi wajan akwatin tare da sanya hannunsa ya 蓷auki jaririn dake kwance cikin akwatin yana bacci,
A gefen gadon 蓷akin ya zauna yaywa jaririn 茩uri da idanu, kafin a hankali ya cikin sauri kuma ya.
Mace mai aji, da kuma cewa ita wata ce, ita ka蓷ai zata gujewa abin sata, kiji tsoran Allah idan kin biya kada ki fitarwa waje, ina masoya a motsa a fara payment lokacin ya kusa
Rungome jiririn tsam a saman 茩irjinsa, yana jin so da kuma 茩aunarsa na ratsa Dukkan wata 茩ofa ta cikin Zuciyarsa,
A hankali a hankali kuma ya shiga sauke ajjiyar zuciya kafin ya sakko da jaririn ya shiga duba ba茩in zanan dake saman 茩irjinsa zuwa 茩asan cikinsa, wani 茩aramin siririn zoban Azurfa ya sanyawa jaririn,
Kana ya mi茩e idanunsa cike da soyayyar jaririn ya mayar da shi cikin akwatin kafin yabi 苼oyayyiyar hanyar ya koma sashinsa ba tare da kowa ya ganshi ba.
Hadima Zubaida tana fitowa sashin Mai babban 蓷aki ta nufa, tana zuwa bata sha wata wahala ba, kasancewar masu tsaron 茩ofar sun san Wacece ita,
Bakinta 蓷auke da Sallama ta shiga, Oumuu-Ayman ce ta amsa mata, sai kuma Queen Ayoola kana Mai Babban 蓷aki, daga can gefe kuma Bola ce sai share hawaye take,
Tunda ta gansu taji zuciyarta ta buga da 茩arfi cikin dauriya taja jikinta tare da 茩arasawa inda suke,
Kana ya zube a gabansu cike da girmamawa ta shiga gai dasu, Queen Ayoola ce ta amsa mata, sai kuma Oumuu-Ayman, Mai Babban 蓷aki da al’ajabin Abin ya茩i sakinta sai kallon Hadima Zubaida take,
Mace har mace mai fuskar nutsuwa da kuma haquri amma ace duk yadda suka 蓷auke ta Shine zatai masu za茩on 茩asa? Lallai duniya ba kowa zaka yarda kuma ka aminta dashi ba,
Gyaran murya Mai Babban 蓷aki tayi cikin nutsuwarta ha蓷i da sakin fuska ta dubi Hadima Zubaida tace.
“Kina da girma a idanuna sosai, wannan dalilin girman ya sanya King Tunde Muhammad Jalal ya amsheki matsayin Amintacciyar Hadimar sa, shakera da shekaru muna fa蓷a maki dukkan wani sirri namu, kin san komai amma mene yasa a lokacin da kuma gama baki yadda da kuma dukkan wani aminci namu ke kuma kike mana za茩on 茩asa kike son ganin kin kai mu 茩asa? Zubaida kin ruguza dukkan wani shirin mu, ma茩iya wanda babu san ko suwaye ba yanzu sun samu dama akan MALEEK da kuma Mutanan Alaafin ha蓷i da jama’ar Kanzaf mene yasa kika aikata haka Hadima Zubaida?”
Tunda Mai Babban 蓷aki ta fara magana,
Hadima kuma Jikinta ya 蓷auki rawa, tashin hankali ya gama bayyana a saman kamilalliyar fuskarta,
Tsoro da kuma tashin hankalin abinda ke shirin faruwa ya gama ratsa dukkan wasu kofofin zuciyarta,
Wata zufa ta shiga karyo mata, abinka da mai 蓷an yan jiki,
Bakinta kawai rawa yake ta kasa furta komai dabida yadda abinda yazo mata a bazata.
Mai Babban 蓷aki baya tayi a hankali ta 蓷an jan casbahar hannunta, sosai tashin hankalin data gani a saman fuskar Hadima Zubaida ya 茩ara 蓷aga mata hankalin, tsoro abinda zai faru da Hadima Zubaida ya shiga yawo a zuciyarta,
Sosai take tausayinta tasan kuma ba lallai ta aikata hakan ba, Amma babu wanda yasan 蓳oyayyan Sirrin nasu sai Hadima Zubaida, dan haka dole ta amshi hukuncin daya dace da abinda ta aikata, ajjiyar zuciya ta sauke tana 茩ara kallon Hadima Zubaida kafin tace.
鈥淥 dal茅 Hadima Zubaida鈥� (kinci Amana Hadima Zubaida).
Kana ta 蓷ura da fa蓷in
“Idan Sirrin mu ya fita wanne abu kika fa蓷a da bakinki wanda za’a 蓷auki hukunci a kanki Hadima Zubaida?”
Hadima Zubaida a fili ta sauke wata zazzafar iska idanunta ya cika da 茩walla, shikenan wannan mai bibiyar rayuwarta ta tayi nasara, ta samu abinda take bu茩ata, yanzu ina zata saka amanar data amsa? Ina zata sanya 蓷an 茩aramin jaririn da bai san komai ba, waye zai Kula mata da innocent boy 蓷inta? Oumuu-Ayman kasa kallon Hadima Zubaida tayi saboda tsakanin tausayin data bata,
Bola wacce a yanzu bata bu茩atar komai sai ganin Maleek ta 茩ara fito da wayarta tace.