
Da daddare bayan sun yi sallar Issh膩 wajan 9 na dare kowa ya kasance a saman dinning area, kowa duk Family 蓷in suna wajan hadda Oumuu-Ayman da Mai Babban 蓷aki,
Cikin nutsuwa yake taka 茩afafuwansa zuwa wajan dinning 蓷in,
茦amshin turarensa ya sanya duk suka fahimci shine yazo, basu ta蓳a tunanin zuwan nasa a dai-dai irin wannan lokacin ba.
Da Murmushi Salimerh ta mi茩e tare daja masa wata ha蓷a蓷蓷iyar kujera a gefen Oumuu-Ayman,
Lumshe idanunsa yay yana sanye da wasu fitananun Panjams masu santsi da taushi, 茩wantaccen gashin kansa yay luff dashi,
Ya 茩ara fa蓷i sosai da kuma tsayi, gaba 蓷aya ya kerewa sauran 拼an uwan nasa.
Zama yayi tare da sunkuyar da kansa 茩asa, yana taune bakinsa, Sharefddeen ne yay Murmushi yace.
“Bari na gaisheka ni, how are you Brother? Ya Madrid da kewar 茩wallon 茩afa?”
Ya 茩are maganar cike da zulaya,
Gently ya 蓷ago da kansa, tare da tsare Sharefddeen da idanu,
Kamar bazai magana ba sai kuma yace.
“Allahamdulillah Bro”
Shakiru shima ya saki Murmushi yace.
“Nine ba za’a kula ba? Sabida kaga bani da 茩aton jiki kamar naka ko? To ya kazo Nigeria ya kuma masoyiya ball?”
Ya 茩are maganar with smile on his face,
Taune baki Abu Maleek yayi kafin ya 蓷an sauki Ajjiyar zuciya yana lumshe idanunsa cikin 茩asa da murya yace.
“Na sameku lafiya?”
Suka amsa da “Allahamdulillah” Adams kam ko kallon inda Jalaluldeen yake bai ba, shima Abu Maleek ya lura da hakan sai kawai ya share duk da cewa yake kewar 蓷an uwan nasa.
“My son ya zama Basamude Ma sha Allah”
Cewar Queen Ayoola, Bola kam ko abincin kirki ta kasa ci saboda yadda Abu Maleek yayi kamar bai san da ita a wajan ba,
Oumuu-Ayman ce ta shiga ha蓷a masa dinner kana ta tura masa gabansa,
Girgiza kai yayi idanunsa a lumshe yace.
“Just coffee Oumuu”
Ta san daman ba lallai yaci komai ba, tana ha蓷a masa Coffee 蓷in ya mi茩e tsaye sabida kallon da Bola take masa,
Yana 蓷aukan mug 蓷in Coffee 蓷in yayi gaba walking slowly ya nufi Sashin King Tunde bayan ya duba jikinsa ya fito ya nufi nasa sashin Mai kyau da kuma tsari.
Abu Maleek na zuwa sashin sa, ya zauna saman kujera a hankali ya dinga spending coffee 蓷in a bakinsa,
Gefensa kuma tankar Inibi ce wacce tayi sanyi sosai,
Yana zaune yaji ana 蓷an tafiya a hankali, tsaki yaja saboda zuwa yanzu yana son ya jisa shi 蓷aya,
Yana Bu茩atar nutsuwar 茩wa茩walwa domin ya samu lokacin yin tunani,
Yana 茩o茩arin mi茩ewa tsaye yaji an fa蓷a jikinsa tare da rungomesa ana jan sajan fuskarsa, wata irin bugawa zuciyarsa tayi tare dayin wani tsalle ta cikin 茩irjinsa kamar zata faso 茩irjinsa ta fito, da wani irin sauri ya bu蓷e idanunsa da sauri ya rufe saboda arba da yayi da.
Littafin ABU MALEEK na ku蓷i ne, biya 500 domin samun posting sau biyu kullum, biya 300 amma posting ba kullum ba via 0116886423 sulaiman Naima s union bank
Kyakkyawan farin yaro 蓷an kimanin shekaru 10 a duniya, fari ne tass kamarsa da Jalaluldeen harya 蓳aci, MALEEK kenan yaron da dukkan Alaafin ta sanyawa idanu,
Wangale fararan ha茩oran sa yayi yace.
“B脿ami 脕r贸yin s贸mi gidig脿n” (B脿ami nayi kewarka sosai).
MALEEK ya fa蓷a yana kwantar da kansa a jikin Abu Maleek 蓷in.
A.m runtse idanunsa yayi yana jin gudun zuciyarsa na 茩aruwa sosai,
Gaba 蓷aya mantawa yake yana da wani 蓷a a duniya, cikin jarumta da kuma dakiya Abu Maleek yasa hannunsa ya shafa sumar kan Maleek ba tare da yace komai,
Mi茩ewa yayi dashi ya nufi bedroom 蓷insa mai kyau,
Wata 茩atuwar chocolate ya 蓷auka tare da bawa Maleek still bai ce komai ba, tun kallon farko da yayi masa bai 茩ara 茩o茩arin kallonsa ba.
Bathroom ya shiga tare da sakarwa kansa shower kana ya shirya cikin fararan kayan bacci Panjams..
Yana gama shiryawa ya samu MALEEK yayi bacci kusa da Sweet,
Wani bathroom 蓷in ya shige tare da kwanciya bayan ya 茩ure gudun a.c ya da蓷e kafin bacci yayi gaba da shi.
Rugar Mahinjo.
Julde ce zaune a cikin bukkar ta sai sauke Ajjiyar zuciya take tana jan numfashi da 茩yar,
Hannunta ri茩e da 茩irjinta saboda ciwon da yake mata ga wani irin nauyi da 茩irjin yayi mata,
Tana zaune taji an shigo cikin bukkar Ajjiyar zuciya ta sauke tana 蓷an lalubar hanya tace.
“Madibbo na, yunwa zata karni bani madarar nasha”
Ta 茩are maganar hawaye na saukar mata, Barkido kowa Murmushin jin da蓷i yayi yau ya samu Julde ita ka蓷ai,
Zai aiwatar da abinda yake ransa, yau 茩wa蓷ayin sa zai fa蓷a, jikinsa na mazari yayi kan Julde take 茩o茩arin mi茩ewa tsaye,
A rikice Julde tace.
“Madibbo!! Madibbo!! Madibbo na?”
Jin Shiru ya sanya ta shiga 茩o茩arin Mi茩ewa tsaye tana mi茩ewa Barkido na sanya hannunsa yayi….
Saura page 1 free pages ya 茩are馃ケ
SHARE FISABILILLAHI SABIDA ALLAH DA ANNABI馃憦馃徎
1/1/22, 18:59 – Aisha Adam: Nimcyluv 25-26
Manne Jikinta a bayansa, tare da 茩an茩amesa sa sosai, hawaye na zuba daga cikin Idanunta, yayinda dukkan Jikinta ya 蓷auki rawa tamkar mazari,
Abu Maleek kam abun ne yazo masa a bazata, jin yadda Julde ta rungomesa tana manna fuskarta a bayansa ne ya sanya shi janye idanunsa a hankali tare da rufe su ruff, ya shiga sauke numfashi a hankali yana mai 蓷an taune jajayen la蓳蓳ansa,
Ar蓷o dake tsaye ya 茩ara duban Lami蓷o yace.
“Maza ka 蓷auka shi ka kawo min shi nan”
Ya fa蓷a yana mai kallon Abu Maleek kafin Lami蓷o yayi magana Ar蓷o ya 茩ara cewa.
“Kai mahaukaci mene ya kawo ka rugar Mahinjo, me kazo yi a wannan rugar, ko kuma kasan wannan yaron Julde ne?”,
“JULDE!!!?”
Sunan da Abu Maleek ya 茩ara maimaita wa a cikin zuciyarsa kenan, to mene ma’anar wani suna Julde ne?
A zahiri kuma raunatattun idanunsa ya bu蓷e tare da saukesu akan Ar蓷o, 茩ara ware idanunsa ya yi akan Ar蓷o fari ne tass 蓷an shawalwali dashi, baya da wani jikin arzi茩i sai dugun wuya,
A 茩allah zai iya kaiwa Shekaru arba’in, janye idanunsa yayi ba tare kuma da yace komai ba, domin shi ba wannan yake bu茩ata ba,
All abinda yake bu茩ata shine hanyar da zata sada shi da Birnin Bera wannan shi ne,
Lami蓷o ne kai tsaye ya nufi inda Julde take manne a bayan Abu Maleek tare da rufe fuskarta da tsakiyar bayansa, sai tsuma Jikinta yake,
Yana zuwa ya mi茩a hannu zai jawo ta tare da rabata da jikin Abu Maleek ance.
“Wait”
Jin sautin zazza茩ar Muryar mai cike da ilhama da kuma tarin nutsuwa da kamewa ya sanya, Lami蓷o tsayawa cak, sosai Muryar ta dakar masa zuciya ta sanya shi tuna wata makamanciyar Murya data huce a shekarun baya,
Da sauri Lami蓷o na ya 蓷aga idanunsa ya kalli Abu Maleek cikin azama kuma ya janye idanunsa dan baya jin zai iya, ci gaba da kallon 茩wayar idanunsa sai zuciyarsa ta buga,
Ya kuma janye idanun ne dalilin wani tarin nutsuwa da kuma kwarjinin daya hango a cikinsu,
Tsoro da fargaba duk ya cika zuciyarsa, saukar Muryar Abu Maleek kuma ya haddasa masa wani irin fa蓷uwar gaba, sosai Muryar tayi masa kama data wani can a shekarun baya,
Cikin son dakewa da kuma mazewa Ar蓷o yace.
“Haii yaron arzi茩i wasa ina maka, Hai ka fito daga Bayan wannan Mutumin”
Ya fa蓷a yana sakin Murmushin takaici, domin ba 茩aramin cika masa ido Abu Maleek yayi ba, baya jin zai iya yiwa Julde wani abu akan idanunsa,
Jin abinda Ar蓷o ya fa蓷a ya sanya ta sakin ajjiyar zuciya a hankali ta shiga zare Jikinta daga bayan Abu Maleek idanunsa a Lumshe tana sha茩ar wani fitananan 茩amshi daya kawowa hancinta ziyara,
Kallon Ar蓷o Lami蓷o yayi da alamar “ya haka?” Girgiza kai Ar蓷o yayi kafin ya juya da baya yana fa蓷in.
“Noi indema?” (Ya sunanka)”
Sarai Abu Maleek ya fahimci maganar kuma ya san dashi ake, sabida yana 蓷an jin fulatanci ba tare da kowa ya sani ba ake koya masa,
Na zai manta sanda Hamida Zubaida take koya masa ba, akwai sanda Oumuu-Ayman ta koya masa,
Lami蓷o ne yayi murmushi yana kallon Abu Maleek cike da mamaki gashi dai sak mahaukaci amma sam muryarsa ba tayi kama data mahaukaci ba,
“Muje daga ciki”
Lami蓷o ya fa蓷a yana mai 蓷an dai-dai-ta Hausar sa, yadda Abu Maleek zai fahimta, jinjina kai yayi tare dabin bayan Lami蓷o jin haka ya sanya Julde 蓷an mi茩a hannu zata ri茩esa da sauri yayi gaba yana mai har蓷e hannayensa a 茩irjinsa,
Tsaya tayi cak jin ance.
“Ko damata maa?” (Meke damunki?)
Zare idanu tayi waje tana dafe 茩irjinta saboda jin Muryar Barkido,
Murmushi Barkido ya saki yana 茩arewa Julde kallo, yana jin wata zallar soyayyarta a zuciyarsa,
Wanda bai san lokacin daya fara ba haka kuma bai san lokacin da zai goshe ba,
Ja baya tayi tana 蓷an girgiza kai ganin tsoransa ta keji ya sanya cikin 茩asa da murya yace.
“Babu abinda zan maki Julde kiyi ha茩uri dana baya ma”
Ya fa蓷a yana juyawa sabida baya sun Ar蓷o ya fito ya samesa a wajan, shiru tayi ba tare da tace komai ba,
Kamar zai kuka Barkido ya 茩ara bu蓷e baki yace.
“Julde kiyi ha茩uri jin? Zaki ha茩ura ko, bana 茩ara yi maki komai”
Ya fa蓷a idanunsa na ciccikowa da hawayen so da kuma 茩aunar ta, 茩asa tayi da kanta a hankali cikin 茩aramar muryarta tace.
“To na ha茩ura”
Ajjiyar zuciya ya sauke kafin yace “Nagode, muje ciki na baki kindirmo mai zafi”
Farin ciki ne ya kamata hakan ya sanya ta fara bin sahun tafiyarsa har suka isa wata bukka, ciki ta shiga tana zaune ya je ya kawo mata kindirmo mai yawa a 茩warya, kana ya sake fita babu jimawa ya dawo hannunsa 蓷auke da wasu kayan Fulani masu 蓷an haske ya bata tasa.