
Daga wannan page 蓷in na gama free pages, sabida halin rashi da ake ciki na raba tsarin biyan gida biyu, 500 for VIP posting safe da yamma, 300 for nrml grp, posting idan anyi yau babu gobe馃憦馃徎 via 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616
Sarawa Madibbo bakinsa a dai-dai satin 茩ahon zuciyarsa, nan take kuma Madibbo ya fa蓷i yana fitar da wata iriyar kumfa daga cikin bakinsa,
Kullin abinda ke hannunsa wanda yake son fa蓷awa Julde ya 茩wace daga hannunsa tare da fa蓷uwa 茩asa,
苼at kuma kamar Aljani Macijin ya 蓳ace daga wajan,
Kakarin mutuwa Madibbo ya fara idanunsa ya shiga lumshe bakinsa 蓷auke da sunan JULDE,
Ar蓷o da Lami蓷o ne suka 茩arasa inda yake kwancan tare farayi masa dariya,
A hankali kuma Lami蓷o ya 蓷auki kullin ba tare daya bu蓷e yaga ko menene ba, ya cilla kullin sama,
Kana sukai gaba Abunsu cike da farin cikin samun nasarar raba Madibbo da ransa,
Bakinsa 蓷auke da salati Ubangiji ya amshi ran Madibbo.
Sanyin safiya mai cike da dad蓷ar iska ne ya farkar da Julde daga suman da tayi,
Wata 茩a茩茩arfar ajjiyar zuciya ta sauke, tare da runtsa idanunta wanda suka kumbura saboda kuka, ga kuma rashin wadatacciyar lafiya da idanun yake da shi,
A hankali ta mi茩e zaune tare da kifa fuskarta a tsakanin zuciyoyinta ta saki wani irin raunataccen kuka!
Haki茩a tana bu茩atar mataimaki a rayuwarta, amma waye zai zama gatanta? Waye zai zama Garkuwa a gareta? Waye zai zama tubalin da zai gina mata sabuwar rayuwa harta mata da wannan rayuwar da take mata 拼anci?
Waye zai zama Muradin ranta? Wanda zai zama madubi abin haska zuciyarta? Ko dai TABI ABINDA ZUCIYAr take fa蓷a mata ne?
Kuka take mai cike da ladamar rayuwa 茩unci kuma da ba茩in ciki,
Ganin bata da wani gata sai Allah, bata da wanda zaice mata tayi shiru ya sanya ta sassauta kukan tare da 蓷aukan sandar ta, ta shiga laluban hanya idanunta na 蓷an juyawa,
A haka ta samu ta fita daga cikin Bukkar hannunta 蓷auke da ruwa,
Can bayan Bukkar ta tsuguna tare dayin fitsari kana tayi alwala ta koma bukkar tare da gabatar da sallah bayan ta yane kanta da wani siririn abu.
Tana idarwa ta fara jin surutai bata motsa ba, sai da taji ana fa蓷in Madibbo ya mutu, kusan mutuwar tsaye tayi, jinta da gaba 蓷aya ya 蓷auke, bugawar da zuciyarta take ya 蓷an tsaya na wasu da茩i茩o,
Farkawa tayi ta kanta kwance ashe tun a lokacin ta suma sabida trumer 蓷in data shiga.
Yini tayi kuka babu abinda ke tsayar da ita sai Sallah, daman sallar ba wata iyawa tayi ba sosai, bare kuma ta iya yiwa mamaci addu’a,
Haka ta 茩ara kwanciya bacci banda ruwa babu abinda yake cikinta,
Ji take kamar itama tamar Duniyar ko zata huta, idan tana da rabon jin da蓷i a lahira sai ta samu,
Washe gari da safe, Ar蓷o ya sanya wasu mutane zuwa su tafi da ita, kwallon ta Ar蓷o yayi yace.
“Wato kai yaron nan bakaji ko? Haii sai da ka sake sace mana nonon nagge ko? Gashi dalilin hakan ka sanya Nagge ya mutu”
Jikin Julde ya 蓷auki rawa, domin ba zata mance da cin zarafin da akai mata na aski ba, ga azabar da aka gana mata na murje mata nono,
Kuka ta sanya ta shiga rarrafawa duk da bata ganin kowa amma a haka ta 茩arasa gaban Ar蓷o tare da ri茩e masa 茩afa tace.
“Kayi min rai Ar蓷o, kada ko sake murje min nono, da 茩yar nake numfashi saboda abinda kuka sanya Min, Aradon Allah ban saci komai ba”
Da sauri Lami蓷o yace.
“Arado 茩arya ka, Ar蓷o zai maka 茩arya? Da kanshi ya ganka kana tatse mashi nono, dole ka kiwata mana Nagge guda 蓷ari bisa abinda ka aikata”
Zuciyar Julde ta buga da 茩arfi Tayaya zata iya kiwo? Tayaya ne zata iya kula da Nagge guda 蓷ari?”
Gaba 蓷aya wajan suka sanya ihu akan dole Julde tayi masu kiwo ai tana sandar ganin hanya,
Ar蓷o ne yayi gyaran murya yace.
“Maza ki ha蓷a mana Nagge guda 蓷ari a fito dasu daga garke yanzun nan, kuma kada ka sake a rasa guda 蓷aya idan hakan ya fara to walle kai ma saika matu”
Allah sarki baiwar Allah bata da wata mafaka dole tabi abinda sukace mata,
Yin kiwon ma zai sanya tana samun abinci ci,
Haka ta tisa Nagge guda 蓷ari a gaba zuwa daji, tana dafe da 茩irjinta da yayi mata wani irin nauyi, da 茩yar take jan numfashi,
Tana zuwa wata 茩orama taja ta tsaya tare da kwanciya wajan ruwa ko taji sau茩i daga azabar da 茩irjinta yake mata gaba duniyar tayi mata zafi,
Ajjiyar zuciya ta sauke tana 茩ara ri茩e 茩irjinta a haka wani wahalallan bacci ya 蓷auke ta.
Slowly ya shiga 蓷aga eyes lashes 蓷in idanunsa, wanda suke zara-zara sunyi kwance luff saman fatar idanunsa,
Tun bayan yayi sallah ya koma bacci sai yanzu ya samu zarafin tashi daga nauyayyen baccin daya 蓷auke sa,
茦uri yayiwa tafkeken photon Queen Roomana wacce take sanye da milk 蓷in voyal ta 蓷ura light blue 蓷in Al茩yabba, wacce tai mata kyau sosai,
Tayi Murmushi wanda ya haddasa fitowar teeths gave 蓷inta irin na Abu Maleek,
Idanunsa yaja ya rufe ya yana taune le蓳ansa a hankali ya shiga sauke ajjiyar zuciya, 蓷an ware gajiyayyun idanunsa yayi sabida motsin da yaji,
Yana juyawa idanunsa ya sauka kan MALEEK dake tsaye rungome da Sweet,
Da sauri ya juya kansa yana rufe idanunsa,
Shi sam ya manta da batun cewa Maleek 蓷in yana sashinsa,
A duk sanda yay arba dashi sai yaji zuciyarsa ta buga,
Kuma yana 蓷aya daga cikin dalilin daya sanya yabar 茩asar baki 蓷aya,
Mi茩ewa yayi a hankali yana 蓷an kwa蓳e fuska ganin hakan yasa Maleek matsawa kusa dashi yace.
“脠karo B脿ami” (ina kwana Baba?)
Fesar da iska Abu Maleek yayi ba tare daya amsa gaisuwa ta Maleek 蓷in ha yayi gaba zuwa toilet,
Ganin hakan ya sanya Maleek sakin Sweet tare da bu蓷e baki ya sanya kuka yana buga 茩afa,
Cak Abu Maleek ya tsaya kafin a hankali ya sanya hannunsa a saman goshinsa ya shiga murza,
Maleek soyayyyar mahaifin nasa ce ta tare masa a zuciya shiyasa yau yake son kasancewa dashi,
Domin yaji 蓷umi irin na mahaifinsa, amma a koda yaushe mahaifin nasa gudunsa yake ba tare daya san dalili ko kuma aibun dake tare dashi ba,
Ganin kukan na Maleek yayi yawa ne yasa a hankali Abu Maleek ya sulale a wajan tare da zama a armchair, yana ware firgitattun idanunsa,
Cikin nutsuwa ya mi茩a wa Maleek 蓷in hannunsa alamar yazo,
Da gudu ya 茩araso wajan mahaifin nasa, yana sakin dariya tare da shigewa jikin Jalaluldeen,
Kallon yaron yayi yaga babu wata kama tasa wanda Maleek bai kwashe ta ba tass,
Kenan dalilin daya sanya King Tunde da kuma su Mai Babban 蓷aki 茩aunar Maleek 蓷in kenan?
Ya tambayi kansa a zuciya, a fili kuma wani 茩a茩茩arfan Numfashi ya sauke,
Gently kuma ya 蓷ura softness hands 蓷insa duk biyun a saman sumar Maleek,
Kamar mai koyan magana ya shiga kokawa da la蓳蓳ansa,
Da 茩yar ya samu kalmar.
“Sh猫 lay贸 l谩bo?” (Fatan kana lafiya?)
Kalmar datai fitar gurbi kenan daga cikin bakinsa ba tare daya shirya hakan ba,
Cikin tsananin farin ciki da kuma jin da蓷i Maleek ya rungome Dad 蓷in nasa,
Yau rana ce babba a garesa tunda har Abu Maleek ya fito da kansa ya tambayi lafiyarsa,
Cikin soyayya da kulawa Maleek ya 蓷an shagwa蓳a fuska yace.
“Ba脿mi baka sona da gaske? Me mayi maka? Kullum kana gudu na, a school kowa B脿ami 蓷insa ke zuwa 蓷auko sa, amma ni bana ganinka, ina kake 蓳oyewa? Meyesa kuma baka sona?”
Ya 茩are tambayoyin nasa idanunsa na zubar da hawaye kasancewar Maleek yaro mai shegen wayo,
Sarawa kansa yayi sabida tambayoyin ba zata da Maleek 蓷in ya jefesa dashi, a zahirin gaskiya shima bashi da amsar wannan tarin tambayoyinsu, balle ya bawa Maleek 蓷in amsar su,
Shi mamakin surutun yaron yake, ga kuma shegen za茩in murya kamar tasa, ganin yana shirin yin wata tambayar ne ya sanya Abu Maleek saurin taran Numfashinsa tare da fa蓷in.
“Ya school?”
Washe baki Maleek yayi yace.
“Ina jin da蓷i karatu sosai B脿ami, kasan me zan zama idan na girma?”
Girgiza kai Abu Maleek yayi yana mai 蓷an 茩ara kallon yaron a kaikaice,
Baya Maleek yayi ka蓷an kafin ya shagwa蓳e fuska, tare da rausayar da kansa gefe yace.
“O’ohhhh ABU MALEEK”
Wani Murmushi ne ya su蓳uce wa Abu Maleek, wato Maleek yana son buga 茩wallo kenan,
Jinjina kansa yayi tare da Mi茩ewa ya shafa kan Maleek 蓷in,
Ba tare kuma da yace komai ba ya nufi bathroom.
A can shashin King Tunde Muhammad Jalal tuni kowa ya halarci wajan, ana jiran zuwan ABU MALEEK,
茦arfe sha 蓷aya da 拼an mintuna Abu Maleek ya fito daga sashin sa, bayan ya shiga part 蓷in gym 蓷insa,
Cikin nutsuwa ha蓷i da kamewa Abu Maleek yake taka 茩afafuwansa a 茩asa,
Yana sanye da wata fara jallabiya talitha kaftan, mai taushi da kuma santsin gaske, sai mai茩o dake sabida santsin yadin jallabiyar,
Jinjina kansa kawai yayi yana sauraran abinda Salimerh take fa蓷a masa,
Itama cikin wata ha蓷a蓷蓷iyar jallabiya ta mata La Doublej milk colour,
Ta sanya duka hannayenta cikin aljihun Jallabiyar,
Cikin 茩asa da Murya saboda tasa baya son ihu akai, tace..
“Zaki, ka kula dan Allah, kasan kana da matsala kada kace zaka nuna miskilanci a 茩asar daba taka ba, ina jin tsoran wannan tafiyar sosai a raina, amma babu yadda zanyi tunda ka amince da zuwan”
Taune baki yayi yana jin zancan da take wassafa masa, shi surutunta ya bashi mamaki, cai cai cai aita magana,
Ganin ya茩i magana ta marai-raice fuska tace.
“Please Zaki”
Da gajiyayyun idanunsa ya juya ya kalleta ba tare kuma da yace komai ba, ya jinjina mata kansa, a haka suka isa dinning room,
Zama yayi ita kuma ta shiga ha蓷a masa breakfast wanda Oumuu-Ayman ta bata da kanta, domin babu wanda ta amince ya bawa Abu Maleek 蓷in amince,ita take shiga kitchen da kanta ta bashi.
Akara ne, da Ewa Agayin, sai chicken and waffles with Anadama bread, sosai yaci traditional food 蓷in kana ya 蓷ura da power horse energy mai sanyi,
Sauran tarkacan ko ta蓳a sa bai ba,
Yana gamawa ya mi茩e tsaye, walking slowly ya nufi Sashin King Tunde Muhammad Jalal, a hanya suka ha蓷u da Junaid kallo guda yayi masa ya 蓷auke kai,
Junaid kam 蓷an Murmushi yayi idanunsa akan Salimerh wacce tayi masa matu茩ar kyau, kamar ya sace ya gudu,
Ba tare shima da yayi Magana ba yabi bayan Abu Maleek yana sakin Murmushi,
Zuwan Abu Maleek ne kuma ya sanya gaba 蓷aya mutanan wajan baida idannunsu kansa,
A kullum Abu Maleek sauyawa yake tamkar wanda ya kejin naman mahauniyya,
Yanzu kam zallar kwarjinin sa ne ya baiyana ga kuma wata haiba da izza,
Ba tare daya kalli kowa ba, ya 茩arasa inda King Tunde Muhammad Jalal yake kwance, yana zuwa ya rungome sa sosai tare da tsora masa idanu kamar mai son fahimtar wani abu,
Da wani irin sauri kuma ya.