
ABU MALEEK NA KU茒I NE, IT’S 500 VIA 0116886423 SULAIMAN NA’IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616
*BY*
*NIMCYLUV*
1/1/22, 18:59 – Aisha Adam: 23-24
Fasa wani gigitaccen ihu tare da cusa fuskarta a tsakiyar 茩irjinsa, gaba 蓷aya jikinta rawa yake al’amarin daya kusan 蓷auke numfashinta kenan,
Gudun ruwan saman da taji mai 蓷auke da iska ha蓷i da tsawa ya haddasa mata tsayawar numfashinta na wani lokaci,
Abu Maleek kam sandarewa yayi waje guda, tare da ko mawa baya ya jingina da jikin bishiyar, gaba 蓷aya ta gigita sa ya 蓷auka Aljanin gaske ta gani koma wani abu cutarwa,
Sauke numfashi yayi tare da fesar da iska daga cikin bakinsa, daga can 茩asan zuciyarsa kuma wani irin 蓷aci da 茩ona ya keji,
Ga wani juyawa da kayan cikinsa su kayi sabida wani mugun wari daya sha茩a, ya kuma tabbatar a jikin Julde aka samu warin, tamkar mushe ya mutu.
Gajeren tsaki yaja yana mai cije bakinsa da sauri kuma ya sanya 茩afarsa ya tureta daga jikinsa, a ransa yake fa蓷in.
“Mayya”
Ya 茩are zan can zucin yana matsawa can gaba, tare da ha蓷e jikinsa waje guda sai tsuma yake saboda gudun ruwan ya firgita sa ainun,
Ga wani sanyi dake ratsa kofufin jikinsa,
Wanda yake gab da illatasa, da kuma tasu masa da tsuhuwar cutar daya manta da ita.
Da wani irin sauri ya tura kansa tsakanin ta fukan hannayensa, saboda wata gigitacciyyar tsawa da akai,
Wacce ta tawo da wani irin ruwa mai 茩arfin gaske har bai sai lokacin daya bu蓷e baki cikin Muryar kuka da kuma wanda tsoro ya gama ratsa wa yace.
“Wayyoooo Oumuu na”
Ya fa蓷a yana shagwa蓳e fuska, jin Muryarsa kamar yana shirin sanya kuka ne kuma ya sanya ta tsayar da nata kuka tana mamaki hali irin na Abu Maleek
Domin ta tabbatar shi 蓷in babbane irin sosai 蓷in nan.
Amma mene ya sanya ya saki wannan ihun, Shiru tayi tana sakin Ajjiyar zuciya kafin taja numfashi tare da 蓷an juya juyayyun idanunta,
Cikin siririyar muryarta kuma mai 蓷auke da 茩uruciya da kuma zallar shagwa蓳a tace.
“Kai ma kana jin tsolo ne?”
Ta 茩are maganar tana mirgina kanta can gefe alamar ita tsoran ta keji,
A karo na farko kuma ya 蓷aga idanunsa tare da saukesu a saman innocent face 蓷inta,
Kyakkyawa ce sosai, amma yunwa da kuma wahalar rayuwa sun ramar da ita,
Fuskarta firit idanunta ya tsorawa idanu ganin yadda take kallonsa,
Kafin ya ta蓳e bakinsa kamar bazai magana ba sai kuma ya cije lips 蓷insa yana fidda numfashi,
Can 茩asan ma茩oshinsa yace.
“Daina kallo na, ko na tsole idanun, witch”
Ya fa蓷a yana mai 蓷auke idanunta daga gare ta, saboda mugun haushin ta ya keji,
Da ace bata zo inda yake ba ai da shima bai ji tsoran saukan ruwan saman ba,
Turo baki tayi tana marai-raice fuska, ita mugun da蓷i ta keji ganin mutum kusa da ita,
Tayi imanin bazai cutar da ita ba,
Gashi ita tana bala’in sunyin magana dashi amma ta fahimci 蓷an neman rigima ne, kuma shagwa蓳a蓳蓳e ne shi 蓷in daga jin muryarsa,
Matsawa tayi gefe kafin ta ha蓷e Jikinta waje waje da sauri kuma tace.
“Ayyah! Nifa ban kalle ka ba, babu wanda na ta蓳a gani a duniya”
Ta fa蓷a Idanunta na cika da hawaye,
“Ji wani iya shege, duk manyan idanun nan ace bata kansa ba to uban ne take kallo, da wani 蓷an 茩aramin baki kamar iloka”
Ya 茩are zan can zucin yana murgu蓷a mata baki kamar wata mace,
“Me kace?”
Cikin damuwa ya ta蓳e baki yana shagwa蓳e fuska tare da ha蓷e hannayensa yace.
“茦ilan aljanu irinki kike gani, Momo”
Washe baki Julde tayi har sai dai dafaffun ha茩uronta suka bayyana, da sauri ya sanya hannunsa ya toshe bakinsa sabida wani mugun wari daya kawo masa ziraya daga cikin bakinta zuwa hancinsa,
Juyawa yayi tare da bata baya,
Julde da bata san abinda yake faruwa ba, cikin son yi masa magana da kuma surutun da take da shi tace.
“To aini bana gani, ban ta蓳a ganin kowa ba, ni Makauniya ce fa, ban ta蓳a damuwa da sai naga wani ba, amma kai dai ina son ganinka saboda ina son ganin yadda Aljanu suke”
Ta fa蓷a tana zare idanu alamar 蓷an tsoro,
Jin shiru yayi yawa yasa ta 茩ara matsawa gaba idan take tunanin yake zaune tace.
“To kaima kana kallo na ko? Kaga askin da akai min? Ko gashi ya fara fesuwa ne?”
Ta fa蓷a tana shafa kanta jin kan suwait ne babu alamar gashi yasa ta kwa蓳e fuska, tare da yin shiru tana sauraran kalar numfashin da Abu Maleek yake fiddawa Murmushi tayi tace.
“Ayyah ashe aljanu ma nayin bacci, nima bari nayi”
Abinda bata sani ba, tunda ta fara magana ya sanya tafukan hannayensa ya toshe kunnuwansa, ya shiga sauke numfashi,
Yana jin yadda cikinsa ke juyawa ga wani yawo da yake tarar masa,
A ransa yake fa蓷in “zata kashe ni da wari, Uhm datti girl”
Sanyin safiya ne mai 蓷auke da dadda蓷ar iska mai da蓷i, ga wani 茩amshi 茩asa dake tashi, domin ruwa akai sosai jejin Mahinjo yayi wani irin da蓷in gaske,
Saboda tarin ni’imar dake garin, ga kurayen ciyayi sunyi sharr dasu, bishiyoyi sai Ka蓷awa suke.
A hankali ya shiga bu蓷e gajiyayyun idanunsa, kana kallon yadda ya kwanta kasan ba da蓷in baccin yake ji ba, babu wanda zai ta蓳a cewa Abu Maleek zai iya shiga wannan garin bare har yayi rayuwa cikinta,
Amma Ubangiji shike tsarawa mutum rayuwa yadda kake so sam ba haka kake samu ba,
Kyawawan farar idanunsa ya ware sosai a cikin jejin,
Shi kansa jejin da kuma wether wajan yayi masa bala’in kyau,
Mi茩ewa yayi tsaye tare da 蓷ura hannayensa a saman waist 蓷insa ya shiga kallon wajan sosai,
Ajjiyar zuciya ya sauke a hankali kuma ya juya sabida motsin da yaji,
Sweet ya gani a gefensa tana girgiza Jikinta ga wani 茩aton kifi a bakinta sai motsi yake,
Idanunsa ya zare tare taune bakinsa,
Ba tare kuma da yace komai ba,
Ya nufi wajan wani 茩wantaccen ruwa mai kyau wanda ya kwanta a cikin rami, tsugunawa yayi ya shiga 蓷aura alwala, kana ya wanke bakinsa tass, gently ya mi茩e tsaye ya nemi wani waje mai Tsarki ya gabatar da sallah,
Lumshe shanyayyun idanunsa yayi, sai yaushe zai cimma Birnin Bera ne? How long zai kasance a haka duk wanda ya kansa sai ya 蓷auka mahaukaci ne,
Ajjiyar zuciya ya sauke yayi kewar abubuwa da yawa masu muhimmanci 茩warai da gaske a rayuwarsa amma yaushe ne komai zai dai-dai-ta, wannan dalilin ya sanya baya son zaman 9ja, ba komai brain 蓷insa take 蓷auka ba,
A karo na biyu ya 茩ara sauke ajjiyar zuciya yana jan numfashi ka蓷an, Mi茩ewa tsaye yayi yana 蓷an sha茩ar iskar dake Ka蓷awa, tunanin abinda zai samu ya sanya a jikinsa yake, gaba 蓷aya yunwa ta gaba wahalar dashi, bai da cin abinci amma duk bayan 1hour sai ya sanya wani abu a bakinsa ko Inibi ko Apple,
Walking slowly ya fara yana 茩arewa cikin jejin da kallo.
Ruwan dake 蓷iga 蓷is 蓷is 蓷is daga jikin leaf zuwa saman fuskarta, ya sanya ta shiga motsawa a hankali da yin mi茩a, tana ware blue 蓷in Idanunta,
Shiru tayi kamar bai nazari sai kuma ta kwa蓳e fuska tace.
“Ayyyah ya tafi kenan bai tashan ba har gari yayi haske”
Ta 茩are maganar tana Mi茩ewa tsaye tare da tattare duguwar Jallabiyar data yi mata yawa sosai, a hankali ta fara tafiya tana 蓷an mimmi茩a hannunta a haka take samawa kanta hanya,
Harta isa ga蓳ar kogin daya cika sosai, Kamar zai ambaliyya, sam ta manta da batun ruwan dake cikin jejin.
Abu Maleek 茩ara ware gajiyayyun idanunsa yayi a gefen ruwan yana kallon tarin manyan kifin da suka fito daga cikin ruwan, zuwa gefen ga蓳ar kogin, sanadiyyar ruwan da akai sosai, sweet nacan gefe tana ta kokawa da wani 茩aton kifi, ajjiye kifin tayi ta taho da gudu zuwa inda Abu maleek yake tsugune,
Tana zuwa ta tsaya gabansa tana ka蓷a jela, slowly ya 蓷aga idanunsa ba tare da yace komai ba,
Ganin kallon da yake mata ne ya sanya ta tafi da gudu a hankali ya shiga Binta da kallo har zuwa inda yaga taja ta tsaya,
Fararan yatsun ta ya zurawa idanu, kamar ka ta蓳a jini yayi tsartuwa,
Tsaki yaja sai kuma a lokacin ya kula gaba 蓷aya tazararta da cikin ruwan bashi da yawa, bawai kuma tsayawa tayi ba ci gaba da tafiya tayi, al’amari daya sanya take 茩ara kusantar ruwan kenan,
Gajaran tsaki yaja yana tunanin wannan guntuwar Yarinyar sai ta bashi ciwon kai kafin ya bar wannan garin,
Mi茩ewa tsaye yayi yana mai har蓷e hannayensa,
Tare da 茩are mata kallo, ganin yadda take mimmi茩a hannunta gaba, sai a lokacin ya tuna da maganarta dake cewa, bata gani bata ta蓳a gani kowa ba,
Da gaske Makauniya ce? Is she a blind? Mamaki ne ya kamasa ga idanunta manya kuma blue kamar nasa amma duk wannan 茩aton idanun ace bata gani,
To mene ya kawo ta cikin wannan jejin mai tarin hatsari? Me take a cikinsa? Shi ka蓷ai yake wa kansa wannan tambayar ganin ita ka蓷ai zata bashi amsar tambayar yasa ya yatsunsa fuska yana mai shigar da la蓳蓳ansa cikin bakinsa ya shiga tsotsa.