
“Shanye wannan yanzu”
Marai-raice mata yayi yana sauke wani fitinan nan numfashi fuska a narke yace.
“Oumuu kiban, jikina babu 茩auri fa”
Ya fa蓷a yana bu蓷e idanunsa da suke a Lumshe, girgiza kai kawai Oumuu tayi mai hali baya fasawa, Kunun gya蓷ar ta shiga bashi yana sha yayinda yake 蓷an jan numfashi tare da Lumshe idanunsa saboda gar蓷in gya蓷ar da yayi masa da蓷i a baki sosai, kafin ya shanye gumi ya gama yanko masa.
Bakinsa ya janye yana fa蓷in “Allahamdulillah! Allahamdulillah biii Ni’imatikaaaa Ya Arhaman rahimin”
Ya 茩are addu’ar yana kallon Oumuu-Ayman wacce take fa蓷in.
“Da saura ai”
Narkewa yay kamar zai kuka yana shafa cikinsa yace
“Allah Oumuu I’m full kuma sai nai tusbi na kasa buga ball”
“Anzo wajan”
Oumuu ta fa蓷a a ranta dan bata tunanin zai 茩ara buga wata ball ya barta kenan duk da cewa itace mafarkinsa amma dole zai barta.
Tissue ta bashi ya goge bakinsa kafin ta mi茩o maza zuma da bakilawa dasu Alkaki, babu abinda yaci sai Inibi 蓷aya daya cira ya sanya a bakinsa, sanyin inibin da kuma 蓷an蓷anonsa suka game bakin Abu Maleek.
Ganin kallon da Oumuu take masa yasa shi tura bakinsa gaba kafin yace.
“What again Oumuu!! Allah ni kibar kallo na ina tsarguwa and kinfi kowa sanin bana son kallo ko?”
Jinjina kai tayi Alamar fahimta kafin taja numfashi tace.
“Who is she??”
Juya idanunsa yayi kafin ya zame gaba 蓷aya ya kwanta saman kujerar tare da sanya kansa saman ciyar Oumuu wacce yayi missed nata sosai, domin ita ta sabar masa da hakan tun yana 茦arami.
Yana rufe idanunsa yace.
“Wa????”
Hannu Oumuu ta sanya taja kunnansa da sauri ya ri茩e yana fa蓷in.
“Auchhhiii Oumuu bafiiii fa”
Murmushi tayi masa kafin tace.
“I knew!, I’m talking about yarinyar da kazo da ita Zaki, who is she???”
Ta蓳e bakinsa yayi yana tsotsar la蓳蓳ansa kafin ya lumshe idanunsa yace.
“I don’t even know her Oumuu believe kinji???”
Kallon Mamaki tayi masa kafin tace.
“Stop laying Zaki Allah last question Wacece ita And mene ya sanya bakinta yake rufe??”
茦ara gyara kwanciyar sa yayi a cinyar Oumuu, yana jin bacci na 蓷aukarsa kafin yace.
“Oumuu ban 茩ara fa, Allah ban san wannan Fulanin girl 蓷in ba, Ahhhaaa ina Rugar Mahinjo da aka fa蓷a to a nan take then….”
Ya kwashe labarin komai ya fa蓷awa Oumuu ya 茩are maganar yana fa蓷in “Jikina ciwo har yanzu why za’a min bulala akan wannan Yarinyar Allah I’ll never ever loving her, kai ni sweet ta fimin ita bana sonta Oumuu to me nayi masu ma??? Bulala talatin fa, Uhmmm ai kam hamsin nayiwa 蓷ayan I’m telling you na girma ina da 茩arfi ai”
Murmushi Oumuu-Ayman tayi mamaki da ta’ajjuji ya hana tayi magana, yayinda zuciyarta take raya mata wasu abubuwa da yawan gaske, Ajjiyar zuciya ta sauke kafin tace “Allahamdulillah!!”
Sai kuma tace.
“I see ka girma tunda kayi fa蓷a akan mace, ina tafan kuma farkon nasarar Zakina Jalaluldeen ce”
Turo baki yayi gaba yana kwa蓳e fuska kafin yaja numfashi mai 蓷an 茩arfi murya can 茩asa yace.
“Allah Oumuu bana sonta sai da ta zama Hadi…..
Abu Maleek isn’t free contact to subscribe 08119237616
1/1/22, 18:59 – Aisha Adam: End of book 1
31-32
Sha蓷i day
Sassanyan numfashi ya fesar a hankali tare da mirgina idanunsa gefen daya kejin motsin, ganinta yayi tsaye tana 茩o茩arin gyara zanin dake shirin kunce mata.
Julde kam gaba 蓷aya ta mance cewa tun jiya daya shigo bukkar ta bai fita, hakan ya sanya kai tsaye take gudanar da al’amuran ta ba tare da tunanin yana ciki ba,
A hankali ta kama bakin zanin zata gyara cikin rashin sani zanin ya kwashe daga hannunta tare da yin sama.
Kwa蓳e fuska tayi cike da gajiya da 蓷aurin zanin cikin siririyar muryarta mai da蓷in saurare wacce take 蓷auke kuma da shagwa蓳a tace.
“Ayyah, yayi min ka蓷an ai”
Ta fa蓷a tana sunkuya wa tare da 蓷auko zanin ta fara 茩o茩arin 茩ara 蓷aurawa.
Abu Maleek 茩uri yayi mata da gajiyayyun idanunsa masu kaifi, ganin tana 蓷aure zanin babu zato babu tsammani kuma ya ga zanin ya 茩wace daga hannunta yayi 茩asa.
Zuciyarsa ce ta harba da 茩arfin gaske, lokacin da surar Jikinta ta bayyana, yayinda manyan ma dai-dai-tan hips 蓷inta suka sauka a cikin Idanunsa,
Da sauri ya runtse idanunsa cikin rashin sani kuma ya ware la蓳蓳ansa tare da furta.
“Wayyo Oumuu!!”
Ya fa蓷a yana jan numfashi da sauri ya mi茩e tare da ficewa daga cikin Bukkar hannunsa dafe da kansa.
Julde a 蓷an hargitse ta 茩arasa 蓷aure zanin domin yayi mata ka蓷an, kasantuwar tsarin halittar Jikinta masu girma ne,
Tana da hips so ma sha Allah! Masu fa蓷i da kuma 蓷an tuni,
Ga kuma Brest 蓷inta a tsastsaye, farare tass dasu, nippy 蓷in nan so pink,
Kwa蓳e fuska tayi tana jinta duk a dame saboda sosai abinda Abu Maleek ya fa蓷a na “wayyoooo Oumuu” ya ratsa cikin dodon kunanta,
茦ara marai-raice fuska tayi tana turo baki gaba tace.
“Aljani kawai”
Ta fa蓷a tana murgu蓷a bakinta tamkar yana gabanta.
Juya tayi tare da sanya hannunta ta ri茩e ququnta tana hararar gefe guda tace.
“Shine zaka wani zo ka tsaya akai na ko? Ka kalle ni ko? Daman na san kai ne jiya hadda wani shigewa jikina ko?”
Ta 茩are y idanunta na kawo ruwa, cikin 茩asa da Murya dai-dai yadda na kusa da ita zaiji tace.
“Uhm, amma bakinka 茩amshi, nasan kuma farare ne ko? Dan Allah ko zaka sammin abinda kake sawa bakinka?”
Ta 茩are maganar tana 蓷an ha蓷e hannayenta waje guda alamar ro茩o,
Bata san cewa duk wanda ta kewa surutun ya riga daga fice a 蓷akin bai san me take cewa ba, balle yaji ro茩on nata.
Yana fita ya tsaya cak sabida taron mutanan da suke wajan, gaba 蓷aya shi ya ma manta da batun cewa yau zai raba dukan da akai masa,
Tsaki yaja danshi baiga amfanin wannan game 蓷in ba, domin har yanzu bai san dalilin yin game 蓷in ba,
Kawai dai salon mugunta da salon cin zalin mutum, ya 茩are zan can a ransa yana cije bakinsa.
Ar蓷o dake tsaye yana jiran fitowar Abu Maleek yayi saurin 茩arasawa inda yake tsaye fuskarsa 蓷auke da Murmushi yace.
“Gashi zaka tafi har yanzu bamu san sunanka ba?”
Ya tamabaya yana mamakin yadda Abu Maleek yake marai-raice fuska tamkar zai sanya kuka, domin har yanzu bulalar da akai masa tana mugun damunsa, sosai dukan ya ratsa jikinsa.
Yi yayi tamkar bai ji maganar da Ar蓷o yayi ba, sai ma 蓷auke kansa da yayi can gefe guda,
Murmushi kawai Ar蓷o yayi kafin yace.
“Lokaci yayi muje ka fara ga bulalar can”
Juyawa yayi gaba 蓷aya tare da fuskarta Ar蓷o domin Mutumin ya fara damun rayuwarsa, ya fara shige masa, bai san takura ko ka蓷an gashi yaga mutumin 蓷an hayaniya na bala’i.
Fesar da numfashi yayi a hankali kuma ya sanya hannunsa tare da 蓷urawa a saman goshinsa, ya shiga murza tsakiyar forehead 蓷insa, yana jin yadda kansa yake sarawa,
Cikin 蓷an 蓷aga Murya ka蓷an yadda sautin Muryar ba zai damesa ba yace.
“Uhm! What i have done to you? Nazo garinku kun bani kulawa ok fine thank you, but please stay away for me, I’m tried! Haaaa, duka kuma kana sane ka bari aka daken ai dan mugunta, Ni kuma banyi na yafe kuje can kuci kanku”
Ya 茩are zan can yana dafe 茩irjinsa tare da sauke wata zazzafar iska daga bakinsa, ya shiga sauke ajjiyar zuciya a jajjere,
Kallonsa kawai Ar蓷o yayi ya fahimci cewa haushin dukan ne har yanzu bai sake sa ba, shiyasa yake son huce haushinsa akan sa,
Ba tare da damuwa ba Ar蓷o ya kalli Abu Maleek yace.
“Tunda har ka bari aka dake ka, ya zama dole ka rama, rashin ramar kowa yana nufin kai lusari ne, wanda bai cika jarumin Namiji ba, rashin ramar na nufin Tabbas baka amsa sunanka na Namiji sai dai mata maza, kuma zaka bar garin nan ana maka ihu ne, tare da jifan ka, idan ka aminci shikenan sai a raka ka sa jifa da duwatsu”