
A can cikin Alaafi kowa, Oumuu-Ayman ce zaune a saman Ladduma tana lazimi, idar da sallar Magrib 蓷inta kenan ta zauna zaman lazimin, a hankali ta 蓷ago kanta saboda 茩arar bu蓷e 茩ofar Parlon ta da taji, ganin Hadimar Mai Babban 蓷aki wato Hadima Akin ya sanya Oumuu-Ayman 蓷an sakin murmushi kafin a hankali ta maidae kanta 茩asa, tana mai amsa gaisuwar da Hadima Akin ke mata.
“Fatan sai lafiya ko Akin?”
Jinjina kai Hadima Akin tayi kafin cikin girmamawa kuma ta rusunar da kanta 茩asa tace.
“Daman An Kammala Dinner ne, Shine Mai Babban 蓷aki tace nayi iso wajanki”
Ta fa蓷a tana 茩ara sunkuyar da kanta 茩asa, Murmushi Oumuu-Ayman tayi tana ajjiye azkar 蓷in hannunta kafin, ta 蓷auko da kanta tare da kai dubanta ga Hadima Akin tace.
“Ki cewa Mai Babban 蓷aki yanzu zan amsa kira”
Mi茩ewa Hadima Akin tayi kama ta rusuna tace.
“Na barki lafiya”
Ta fa蓷a tana barin cikin sashin na Oumuu-Ayman, bayan fitar ta ne kuma Oumuu-Ayman ta Mi茩e tsaye tare da ajjiye azkar 蓷in, a hankali ta sanya takalmanta a cikin 茩afafuwan ta,
Harta tafi kuma sai ta tsaya, tana mai 茩arewa photon Jalaluldeen kallo, a hankali ta sauke ajjiyar zuciya nan take taji rauninta ya bayyana, damuwar dake zuciyarta ya 茩ara fitowa, tausayi da kuma 茩aunar Jalaluldeen ta nunku a zuciyarta fiye da ko yaushe, kanta ta 蓷auke yayinda tayi saurin mayar da 茩wallar idanunta, cikin nutsuwa kuma tabar Sashin ta nufi Dinning area!
A can Dinning area kowa Mai Babban 蓷aki ce, da Queen Ayoola sai Salimerh da Bola zaune suna yin dinner, baka jin 茩arar komai sai ta Spoons, kowa cin abincin kawai yake amma kana kallon su zaka Fahimci zallar tashin hankali da kuma damuwar dake shimfi蓷e a saman fuskokin nasu,
Oumuu-Ayman ce ta sauke ajjiyar zuciya tana mai 茩ara kallon Salimerh wacce ta kasa cin abincin sai juyasa take! Ta fa蓷a na kwana biyu, tun sanda akazo har cikin Alaafin aka sace ta bata 茩ara sanin komai ba, har lokacin da aka dawo da ita cikin Alaafin 蓷in, sai farkawa tayi ta kanta kwance a 蓷akinta bayan Fadawa sun kawo zan can cewa gata can a kwance a bayan Alaafin.
Su wanene suka 蓷auke ta? Mene ya sanya suka aikata hakan? Shine abinda bata sani ba, har yanzu kuma babu wani labarin dan gane da hakan, gashi duk tsarinta na fitar da King Tunde Muhammad Jalal 茩asar waje abun ya faskara, data bu蓷e baki da niyyar fa蓷in hakan sai taji la蓳蓳anta sun mata nauyi, kana kuma wani tunanin ya shiga 茩wa茩walwarta nada ban, a haka harta manta,
Gyara zama Oumuu-Ayman tayi tana mai 茩ara ware idanunta akan Salimerh kafin cikin 茩asa da murya tace.
“Take it easy dear, komai zai dai-dai Ubangiji ya fimu sanin abinda yake 蓳oye, ina addu’ar kuma ya kawo hasken da zai haskaka wannan Alaafin 蓷in, har hasken ya yaye duhun dake cikin Alaafin ya bayyanar da gaskiyar da muka da蓷e Muna jira shekara da shekaru”
Ajjiye spoon 蓷in hannunta tayi tare da 蓷aukan tissue ta goge bakinta tass, kana a hankali tace.
“Oumuu na fara karaya, abubuwan nan sun fara yawa, tun da aka wayi gari aka rasa Mami, komai ya 茩ara lalacewa na 茩ara yadda Mami itace hasken Alaafin itace jin da蓷in mu, Oumuu zuwa yanzu na fara tunanin lalacewar Alaafi tana da dan gan taka da rasa Mami, kuma na fara zargin 蓷auke Mami akai har cikin Alaafin aka zo aka sace ta”
Ta 茩are maganar hawaye na shirin sakko mata, Kallonta Mai Babban 蓷aki tayi kana ta 蓷an sakin murmushi su na mayantaka kafin tace.
“How long Zaki ta zubar da hawaye? Kici Gaba da addu’a wata rana Ubangiji zai kawo mana madadin Queen Roomana har cikin Alaafin, za kice na fa蓷a maki, ban san yaushe ne ba, sannan ban sani ba macace ko namiji, amma Tabbas haske na nan zuwa gareku soon or later”
Ta 茩are zan can tana 蓷au kan glass cup na ruwan faro data tsiyaya a ciki, Oumuu-Ayman ta Mi茩e tana fa蓷in.
“Wannan shine mafarkin da nake a kullum, ina fatan kuma ya zama gaskiya, Tabbas haske ya kusa zuwa cikin Alaafi, hasken da zai mamaye jama’ar Alaafi da mutanan Kanzaf baki 蓷aya”
Ajjiyar zuciya Salimerh tayi tana jin nutsuwa da saukar mata, ta kuma samu confidence na abinda take son cimma, Queen Ayoola da Bola dai babu wanda yace komai, domin suma al’amarin dake faruwa ya fara fin 茩arfin su.
A hankali Mai Babban 蓷aki da Oumuu-Ayman suke tafiya cikin zallar isa da kuma izza irin tasu ta jinin sarauta, a haka ko wacce ta nufi sashinta, Oumuu-Ayman harta kwanta sai kuma ta mi茩e tsaye tana 蓷aukan wata farar Jallabiya mai hula ta sanya, ka ta 蓷auki wani babban mayafi irin na gidan sarauta, kai tsaye shashin King Tunde Muhammad Jalal ta nufa, kamar yadda tayi tunani dukkan masu tsaron 茩ofa suna nan, sai kaiwa da kawowa suke, suna ganinta cikin sauri suka rusuna mata tare da bu蓷e mata tafkekiyar 茩ofar sashin wacce ta kasance ta zallar Azurfa,
Cikin nutsuwa take tafiya harta isa babban Parlon King Tunde kafin ta nufi wani 茩awatacce part a can part 蓷in ma akwai babban Parlo, sai kuma wani 茩aramin Parlo mai kyau sosai, daga nan kuma sai bedroom wanda aka 茩awata da saitin furniture’s na 茩asar waje, masu kyau ko wanne bedroom kuma akwai 茩aramin Parlo mai 蓷auke da saitin kujeru royal, da cemena da deep freezer mai kyau, ga wasu manyan Flowers, ko wanne parlo da kuma ko wanne bedroom sai ka samu tafkeken photon Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal, wanda yake sanye da shiga kala-kala, wasu 茩anan kaya, wasu kayan ball, wasu kayan Yarabawa gaba 蓷aya kuma photon daga can Madrid yake turawa Salimerh ita kuma ta bawa King Tunde Muhammad Jalal a bu蓷e sa ya zama babba,
Kai tsaye kuma bedroom 蓷in da King Tunde yake ta nufa, bakinta 蓷auke da sallama ta shiga, yana kwance a saman makeken royal bed 蓷in sa, gashi an saki a.c an ware dukkan gudunta, saboda zafin da jikinsa yake 蓷auka, tun daga nesa ta sauke idanunta a saman 茩yakkyawar farar fuskarsa irinta Jalaluldeen, sai kuma 蓷an shige da tayi data Salimerh, fuskar tayi jajir alamar jinin jikinsa duk ya 茩one 茩irissss ya rage masa, zama tayi a gefensa tare da mi茩a hannunta ka 蓷an saman wuyansa ta 蓷an janye duvet 蓷in jikinsa, a hankali kuma ta kifa tafin hannunta a saman fatar wuyansa, wata wahalalliyar ajjiyar King Tunde ya sauke saboda sanyin tafin hannunta daya ratsa masa saman fatarsa, cikin ikon Allah kuma ya shiga bu蓷e idanunsa domin ba bacci yake ba, fari ne 茩yak茩yawa amma tsufa ya bayyana a jikinsa saboda shekarunsa, amma duk da hakan kwarjininsa da haibarsa na nan, tsorawa Oumuu-Ayman idanunsa yay yayinda itama take kallonsa cike da tausayinsa, hannunta dake wuyansa taji ya kama tare da ri茩ewa cikin nasa hannun, ganin yadda bakinsa ke rawa sosai ne yasa ta 蓷an ran茩wafa samansa, a hankali taci zazzafan huci na fita daga cikin hancinsa, a hankali ya fara magana.
“Ina jin tsoran barin duniyar nan, ban san mene zai samu Zaki bayan babu rai na, Oumuu-Ayman amanar Jalaluldeen na hannunki, kada ki ta蓳a bari aci mutuncin sa, kada ki bari yayi kukan rashi na”
Shiru yayi yana sauke numfashi a hankali cikin mahuyacin hali, kana ya 茩ara matse hannunta dake cikin nasa, wanda ya sanya Oumuu-Ayman lumshe idanunsa, lallai Tabbas tayi kewar jikinsa jikin dake samar mata da nutsuwa, a hankali ta sauke ajjiyar zuciya kafin ta 茩are matse hannunsa dake cikin nasa, lumshe idanunsa King Tunde yayi yace.
“Zaki na baya damuwa da kowa, amma idanun mutane da yawa yana kansa, Zaki na baya son damuwa yanzu zata haifar masa da wata matsala, amma babu wanda yafi dacewa da wannan kujera tawa sama da Jalaluldeen, Oumuu-Ayman ki zama gatan Zaki na ki zame gurbina, ki tabbatar da ingancin abinda zai sanya a cikinsa kafin a bashi yaci”
Ya fa蓷a yana 茩ara ri茩e hannunta, hawayen data ke 蓳oyewa wane ya gangaro daga cikin idanunta tare da sauka a saman fuskarsa, Ajjiyar zuciya ya sauke tare da 茩ara ware idanunsa a kanta, a hankali ya ware hannayensa cikin 茩asa da Murya yace “Come closer” ya fa蓷a yana sauke ajjiyar zuciya tare da runtse idanunsa saboda wata azaba daya keji acikin jikinsa tana rarakar naman jikinsa, a hankali ta kwanta a cikin jikinsa tare da sanya hannayenta ta rungomesa ta bayansa, back hug yayi mata, sukai shiru kowa da abinda yake damunsa a rai, a hankali a hankali kuma ya dinga sauke ajjiyar zuciya, saboda sanyin jikin Oumuu-Ayman dake ratsa jikinsa yana 蓷an rage masa zafin da naman jikinsa yake masa, a wannan lokacin tunanin sanyin idaniyar sa yake wato Queen Roomana, sai kuma 茩aramin halittar da bai san komai ba wanda shima 茩addara take shirin samun sa, bakinsa ya bu蓷e dai-dai kunan Oumuu-Ayman yana sakar mata numfashi yace “ga wata amsar gareki Oumuu-Ayman, kada ki gaji dole ke zan bawa, Mai Babban 蓷aki shakeru suna ja mata ba komai zata iya ba, Zan baki Amanar Khaleluddeen!.