
Girgiza kai kawai yayi kana ya shiga ciki, yana barin wajan Salimerh ta nufi Part 蓷in ta, tana zuwa ta samu wayarta na ringing da sauri tai answering daga cikin wayar akace.
“We are on our way Ranki ya da蓷e?”
Wasu zafafan hawaye ne suka sakkowa Salimerh kafin tace.
“Ina Zaki na?”
Daga cikin wayar akace “we’re all together Maaahh!”
Jinjina kai tayi cikin tsananin farin ciki da kuma jin da蓷in Dawowar JULALUDEEN TUNDE MUHAMMAD JALAL, kafin tace.
“Ka shigo ta 茩ofar baya”
Daga cikin wayar aka amsa mata da “In sha Allah” kashe wayar tayi a sanyaye kuma tace “Allahamdulillah”
Oumuu-Ayman ce tsaye da Salimerh suna nan tsaye kuma suka hango motar na shigowa ta can 茩ofar baya, wata 苼oyayyiyar ajjiyar zuciya Oumuu-Ayman ta sauke, yayinda wata nutsuwa ta sauka a zcyarta, tun bayan tafiyarsa bata da wata nutsuwa kullum cikin damuwa take,
A hankali motar take tafiya harta iso inda suke Oumuu-Ayman suke, a hankali kuma Oumuu-Ayman ta nufi back seat tare da sanya hannunta ta bu蓷e motar, Idanunsa dake lumshe ya ware a hankali tare da sauke su akan Oumuu, tashin hankali daya a cikin 茩wayar idanun ta ya sanya ya tsorawa mata narkakkun idanunsa,
Zame idanun ta tayi daga cikin idanunsa saboda kallon da taga yana bata, a hankali kuma idanun ta ya sauka akan Julde wacce take kwance bakinta a 蓷aure tana bacci juyawa tayi ta kalli Salimerh tace.
“Shiga ciki ina zuwa”
Tayi hakan ne kuma saboda bata son Kowa yaga Julde, hannunta ta mi茩a wa Jalaluddeen alamar ya kama,
茦ara ware idanunsa yayi a kanta kamar bazai magana ba dai kuma yace.
“Dad????”
Ya tambaya kai tsaye domin shine kawai ya fa蓷u masa, musamman yadda yaji ko’ina shiru hakan yasa jikinsa yayi sanyi,
Girgiza Kai tayi tace “Yana ciki, Zaki ba茩uwa mukai?” ta 茩are maganar tana 茩ara kallon Julde wacce taji nan take so da 茩aunar ta ya shiga zuciyarta, ta蓳e baki yayi tare fitowa daga cikin motar, yana fitowa daga motar sweet ta diro ita ba, ta shiga tsallan murna, har yayi gaba sai kuma ya tsaya tare dayin baya,
Cikin motar ya koma ya jawo Julde fuskarsa a 蓷aure kuma ya 蓷auki Julde a hannayensa kamar Jajiriya,
Kallonsa kawai Oumuu tayi tasan Abu Maleek bazai ta蓳a aikata abinda ba shike nan ba, hakan yasa bata zarginsa ko ka蓷an,
Bayansa tafi kai tsaye kuma ya nufi wajan prvt bedroom yana zuwa ya cilla Julde ciki wacce tayi 蓷an 茩ara sai kuma taci gaba da bacci abinta,
Oumuu-Ayman dake bayansa sanin halinsa yasa tai masa shiru, tsayawa yayi tare da sanyawa 茦ofar passward, kana fuskarsa babu walwala ya kalli Oumuu-Ayman yace.
“Where’s my Dad?? Ina Daddyna Oumuu??”
Idanunta ya kawo ruwa ganin haka yasa a gigice Abu Maleek yayi waje ta cikin 茩ofar cikin family side 蓷in 蓷asu, kai tsaye kuma ya nufi Sashin King Tunde Muhammad Jalal, babu wanda bai mamakin dawowar Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal a wannan lokacin ba, yana zuwa ya amshi King Tunde Muhammad Jalal a hannun Mai Babban 蓷aki tare da rungomesa, jikinsa na rawa tace.
“Dad! Dad!! Dad!!! Open your eyes please Daddy!!!!!!”
Ya fa蓷a yana Rungome Mahaifin nasa, wata 茩a茩茩arfar ajjiyar zuciya King Tunde ya sauke lokacin da yaji 蓷umin jikin Zakin nasa, tare dajin sautin Muryar sa, bisa mamaki a kaga King Tunde na motsawa tare bu蓷e idanunsa ya ri茩e hannun, Jalaluldeen ganin yadda bakinsa ke rawa yasa Abu Maleek sunkuyawa, ya 蓷auka wata magana zai fa蓷a sai yaji yace.
“Allah yayi maka albarka, Allah yayi ri茩o da hannayenka, Jalaluldeen ga Khaleluddeen nan, ga Zubaida nan, Oumuu-Ayman zata fa蓷a maka komai, zan tafi ciki farin ciki da kuma salama a Zuciyata, Zakina ka kula da kanka dan Allah ka sani ka girma ka daina wannan shagwa蓳ar, ka zauna cikin Kanzaf ka maye gurbina a Cikin Alaafi, kada ka yarda da kowa face Oumuu-Ayman, Mai Babban 蓷aki Sai Zubaida, ko 拼an uwanka maza kada ka amince masu, akwai wani haske da zaizu a duk sanda ka kusance sa, za kaji fa蓷uwar gaba kada kaji tsoro wannan shi ne maha蓷in Wanda zai zame maka 蓷an uwa wajan gudanar da Mulkin Kanzaf, Allah yayi maka albarka Zakina, Ka fa蓷awa Maminka ta na tafi cike da so da kuma kewarta a cikin zuciyata, kada ka Amincewa kowa Jalaluldeen kada ka yarda da kow……”
Wani irin tsayawa numfashin sa yayi wanda ya tilasta masa tsayawa da maganarsa, duk abinda yake fa蓷a babu wanda ya keji sai Abu Maleek, wani Daimond ring King Tunde Muhammad Jalal ya bawa Abu Maleek kafin yace.
“Duk yarinyar daka sanyawa wannan ring 蓷in yayi mata dai-dai to itace farin cikin ka, itace maha蓷in rayuwarka kada ka sake ka wula茩anta ta”
Tsayawa yay da maganar da 茩arfi kuma yace “La’ilahaillahu Muhammadur Rasulullah S.A.W”
Cak Numfashinsa ya tsaya, haka ma bugun zcyarsa ya tsaya da aiki, yayinda jikinsa gaba 蓷aya ya saki a jikin Abu Maleek, Salati Gaba 蓷aya suka sanya, Kafin wasu daga ciki suka sanya kuka,
Shikenan lokaci yayi tashin hankali sun gashi, gaba 蓷aya Alaafi ta hargitse banda ihu da yarda zani babu abinda mutane suke, Garin Benin ya 蓷auki sautin tamburan gidan sarautar wanda yake shaidawa mutane Tabbas Sarki kuma Mai Martaba, King Tunde Muhammad Jalal ya rasu!
Nan da nan aka shiga sanarwar gidan t.v da kuma Redio kafin Yamma tuni Garin Benin ya 蓷auki tururuwar jama’a, Sarkin Kano, sarkin Katsina, manyan sarakuna shugaban 茩asa, da gwamnoni suka dira A Benin.
Yayinda kusan a tare jirgin Adams dana Shakiru, Sharefddeen sukai saukar ungulo,
Jalaluldeen kam yanayin daya shiga ba’a magana gaba 蓷aya ya gigice bai ta蓳a ganin mutuwa haka ba, yau gashi mahaifin nasa ne ya rasu a saman cinyoyinsa, banda sakin ajjiyar zuciya babu abinda yake.
Sai washe gari da safe akai jana’izar King Tunde Muhammad Jalal jana’izar data tara mayan mutane 茩ososhin 茩asa, da manyan malamai.
Abu Maleek na kwance a saman Royal bed 蓷in sa sai Ajjiyar zuciya yake saukewa, tun jiya daya sanya mahaifinsa a gidansa na 茩arshe ya dawo part 蓷insa bai 茩ara fitowa ba, ko ruwa bai sanyawa cikinsa, yana tunani abubuwa da yawa Mahaifinsa ya tafi ya bar shi da nauyi masu yawa nauyin da baya jin zai iya saukewa, baya jin zai iya zama Sarkin Benin ba zai iya da wannan tashin hankalin ba sam.
Juyawa yayi gaba 蓷aya baya jin da蓷i duniyar, sosai yake neman mai rashinsa, da sauri kuma ya bu蓷e idanunsa saboda da tunawa da Julde yayi.
“You see ba?? Abinda nake gudu kenan yanzu idan ta mutu sai a 蓷ura laifin a kai na”
Ya 茩are maganar kallon sweet kafin ya mi茩e tsaye kai tsaye kuma prvt bedroom 蓷in daya sanyata ciki ya nufa, passward 蓷in jikin 茩ofar ya saka, kafin a hankali ya shiga yana rufe 茩ofar, yana shiga ya fara jin 茩arar buge bugen da take a hankali ya bu蓷e sanyayyun gajiyayyun idanunsa kafin ya sauke a kanta, tana kwance saman lallausan carpet sai bige bige take saboda azabar data keji ga kuma maitar daya tasu mata.
Lumshe idanunsa yayi yace.
“Ya Allah!”
Ya fa蓷a yana sauke wata wahalalliyar ajjiyar zuciya ganin zata jima kanta ciwo ne ya sanya ya nufi inda take tare da dur茩osa wa dai-dai inda take ya sanya tattausan hannunsa ya 蓷aga ta cak ya dire saman bed 蓷in, kafin ya zauna a gefen ta, cikin rashin Sa’a kuma 蓷aurin dake bakinta ya zame,
Da wani irin sauri ta hantsila saman cinyar Abu Maleek kai tsaye kuma bakinta ya sauka a saman 茩irjin ta, da sauri ta bu蓷e bakinta zata sakar masa cizo wata tsawa Abu Maleek ya sakar mata wacce ta amsa duk sashin nasa, ba ita ba hatta shima sai daya tsorata da tsawar daya fito daga cikin bakinsa, wata zabura Julde tayi sosai tsawarta gigita mata lissafi, hakan ya sanya gaba 蓷aya tayi baya zata fa蓷a 茩asa cikin zafin nama irin na 蓷an Ball yasa 茩afa ya tarota tare cilli da ita zuwa baya kai tsaye ta dawo jikinsa, wani gigitaccen ihu Julde ta sanya ihun daya sanya cikin sauri Abu Maleek ya ha蓷e hannayensa tare da run…..