
ABU MALEEK IS NOT FREE CONTACT TO SUBSCRIBE 08119237616
1/1/22, 18:59 – Aisha Adam: 39-40
“Hadimata” ya fa蓷a yana mai 茩ara gyara kwanciyar sa, a saman cinyar Oumuu-Ayman, a hankali kuma ya sauke tagwayen ajjiyar zuciya yana zuciyarsa na 蓷an yin sanyi Saboda ra蓳uwa da jikin Oumuu-Ayman da yayi.
Murmushi kawai Oumuu-Ayman tayi tana jin wani irin abu nayi mata yawo a cikin zuciyarta, wani abu wanda bata ta蓳a jin irinsa ba.
Tsananin farin ciki da jin da蓷in da yayi mata yawa ne ya sanya ta 蓷ura hannunta saman sumar kan Abu Maleek tana fa蓷in.
“Zaki, tayaya matarka zata zama Hadimar ka? Ko baka mayar da ita Hadimar ka ba, daman ai ha茩茩in ta ne ta kula da kai, duk mene kake so zaka samu, for now Daman ya kamata ace kana da iyali wacce zaka kasance da ita, wacce zaka gaya mata damuwarka, wacce idan ka ra蓳eta zaka samu farin ciki, rayuwarka a yanzu tana bu茩atar mace Jalaluldeen, me mata sukai maka ne da har baka son a ha蓷aka dasu? Koda ace sunyi maka abu mai dace ka 蓷auki hukuncin yake mu’amala da su ba, rayuwa tana da sau茩i Zaki Yadda ka 蓷auke ta a haka nan zata zo maka, why are publishing yourself? Mace na sanya nutsuwa a zuciyar na miji, mace kuma tana taka rawar akan DAI-DAI-TO-WAR halayyar namiji, Allah I’m telling the truth ya kamata ka nutsu ka san mene kake, accept your wife I’m sure wata rana zakai mamaki”
Idanunsa a lumshe yake yayinda yake sauraran dukkan abinda take fa蓷a masa, mai kama da tatsuniya, she never understand his fellings, ballai tasan abinda yake ransa kuma yake damunsa ba.
Shi kansa baya jin cewa akwai wata rana daza tazo ya amince da mace, komai na rayuwarsa yana tafiya ne bisa umarnin zuciyarsa, bai ta蓳a yin abu ance ba dai-dai bane, hakan yasa baya gane dai-dai da kuma ba dai-dai ba,
Rayuwa yake ta ka蓷ai ce wacce kuma yake jin da蓷in ta a yadda yake!
Ajjiyar zuciya ya sauke yana mai 蓷an Lumshe idanunsa dan baya jin zai amsa maganar ta Oumuu-Ayman dan bata da wani muhimmanci a garesa, rayuwarsa shi ka蓷ai mugun da蓷i take masa.
Kallon yadda ya rufe idanunsa tayi a hankali kuma numfashin sa ya fara sauka,
wanda yake fita da wani irin zafi,
Gane cewa ballai yayi magana ba domin duk abinda bashi da muhimmanci a garesa baya damun kansa dashi.
A hankali ta shafa lallausar sumar kansa tana jin so da kuma 茩aunar Jalaluldeen na ratsa zuciyarta,
yayinda tausayin rayuwarsa ya mamaye dukkan Zuciyarta,
lumshe idanunta tayi a hankali ta sauke ajjiyar zuciya yayinda wani kalar rauni ya cika mata zuciya, cikin tausasa murya mai 蓷auke da su da kuma kewa yace.
“Ya Allah! Ka bawanka ka kula dashi, ka sanya albarka a cikin rayuwarsa, Ya Rabbi ka kare rayuwarsa daga magauta, Allah ka sanya masa tawakkali a cikin zuciyarsa, Ubangiji ka sanya kada rauninsa ya bayyana ga ma茩iyansa, Allah ka karesa daga cikin kariyarka, Allah ka bashi lafiya ka cire masa tsoron da mata suka dasawa zuciyarsa, Ya Allah ga bawanka Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal ka kula dashiiiii”
Ta 茩are maganar a raunace yayinda idanunta ya cika da hawaye, bata san mene zai je ya dawo ba, amma Tabbas Zuciyarta ta fara samun nutsuwa da kuma gamsu wa wacce bata san dalilin faruwar hakan ba.
Yadda Numfashinsa ke fita a hankali ne ya 蓷an cure waje guda, tare da narke jikinsa a jikin Oumuu-Ayman yasa Oumuu fahimtar kewa da kuma 蓷umin jikin uwa da yayi, Tabbas Abu Maleek yana bu茩atar kulawa yana son kasancewa da Uwa mahaifiya wacce bai da蓷e a wajanta.
Hannunta tasa a hankali ta shiga shafa sumar sa yayinda bakinta ke motsawa tana yin addu’a tare da tofa masa a tsakiyar kansa.
Duk da cewa bacci yake amma sosai yake jin da蓷i da kuma sanyi a ransa sanadiyar addu’a da Oumuu take masa, wani irin kuzari da kuma 茩arfi ne suka sauka a saman gangar jikinsa, a haka yaci gaba da baccin daya da蓷e bai ba, sai Ajjiyar zuciya yake saukewa akai akai!
Ganin yadda yake jin da蓷in baccin ne yasa Oumuu gyara masa kwanciya tare da ri茩e tafukan hannayensa, a haka suka kasance tare Abu Maleek sai sharar bacci yake.
Adams ne yake tafiya a hankali kansa a 茩asa, cikin nutsuwa da kamala kai tsaye sashin Mai Babban 蓷aki ya nufa, bai shiga ba sai da Mai Babban 蓷aki ta bada umarnin ya shiga.
Bakinsa 蓷auke da sallama ya shiga yana 蓷an cilla idanunsa, a can ya hangota saman Ladduma hannunta ri茩e da casbawa tana jaa.
Kallonsa tayi kafin tace.
“Lale! Da zuwa mijin tun shekaran jiya ban sanyaka a idanuna ba, lafiya dai?”
Kwallon e kawai yayi ba tare da yace koma ya nemi waje kusa da Mai Babban 蓷aki ya zauna, kafin a hankali ya dumeta da kyau yace.
“Matar irin wannan kyau haka, ko ni akaiwa??”
Ya fa蓷a yana sanya hannunsa tare da 蓷aukan Apple 蓷in dake gabanta a saman plate 蓷in dake 蓷auke da nau’in kayan lambu kala-kala.
A hankali yasa Apple 蓷in a bakinsa tare da gutsira kafin yace.
“Nikam Ina Oumuu ne?? 2days ban ganta ba”
Ya fa蓷a yana 茩ara gutsirar Apple 蓷in.
Jinjina kai Mai Babban 蓷aki tayi kafin tace.
“Kasan shalelenta ya dawo, tana can wajanta hala shine ya tsare ta ta son jikin nan nasa, kamar wannan magen tasa wacce yana nan tare da ita rai da rai kamar wata uwarsa”
Shiru Adams yayi bai 茩ara magana ba, sai Apple 蓷in da yake sha, ganin hakan yasa Mai Babban 蓷aki sanya hannunta ta ajjiye plate 蓷in fruits 蓷in tana fa蓷in.
“A’a ya haka kuma?? Wannan sata ne ko kuma fashi?”
Kallonta yayi ya 蓷an sakin murmushi kafin yace.
“Da bindiga kika ganni hala? Sata kuma ai ba sata nayi ba, Allah ki ban ko naje na kwashe waccar zumar da kike masifar so”
Zare ido Mai Babban 蓷aki tayi kafin tace.
“Yau na kejin sabuwar masifa? A’a wallahi babu ruwan maza fice min, kada na sake ganin shu蓷a蓷蓷iyar 茩afar nan taka”
Mi茩ewa tsaye Adams yayi kafin ya faki idanunta ya kwashe Apple 蓷in gaba 蓷aya na plate 蓷in.
Yana 蓷auka Otun na shigowa ganin haka yasa Mai Babban 蓷aki sakin kuka tare da fa蓷in.
” Yawwa Otun tunda kai Ubansa ne 茩ilan yaji maganarka, wallahi ko dai ya biyani ko kuma na kira masa Police, dan Allah wannan ba fashi bane, yanzu kai magana ace rikicin tsufa bane, gaba 蓷aya ku蓷a蓷e ba shine yake kwashe su, to Fisabilillahi wannan ba sata bace? A’a wallahi bazan iya zama da 蓳aruwa ba”
Ta 茩are maganar tana sakin kuka tare da 蓷aukan wayarta tace.
“Wallahi babu ruwana da cewa kai jikana ne, yanzu zan sa akai ka bayan kanta”
Ta 茩are maganar tana danna wayarta, Otun dake tsaye ya nemi waje ya zauna kafin ya kalli Adams dake tsaye yana 蓷an sakin murmushi yace.
“Aremo mai kai mata ne? Matar da ba lafiya ba…..”
Da sauri Mai Babban 蓷aki ta katse Otun da fa蓷in.
“Muhammadur Rasulullah S.a.w na shiga Aljanna na茩i fitowa masifar da kake jawo min kenan? To wallahi sai dai kaga Junaidu a gadon Asibiti ba dai ni ba”
Ta 茩are maganar tana sakin kuka, Murmushi kawai Otun yayi domin ya fahimci tun lokacin rasuwar late King Tunde Muhammad Jalal Mai Babban 蓷aki ta 茩ara riki cewa, ga kuma shekaru dake a kanta kullum,
Gyara zama yayi yana fa蓷in.
“Kai Adams mene kayi mata ne har haka? Ko kuma kana son kwanan kanta ne?”
Ka fa蓷a Adams ya 蓷aga tare da watsar da hannu alamar “Ohhhhoo!!”
Kafin ya juya cikin izza yabar musu wajan yana sakin Murmushi.
Bayan fitarsa ne kuma Otun ya gyara zama sosai, cikin nutsuwa tare dayin 茩asa da murya yadda Mai Babban y zata fahimci abinda zai fa蓷a yace.