
Tun lokacin da taji kansa a saman 茩irjinta taji zuciyarta ta buga da 茩arfi, yayinda taji wani abu mai kama da fargaba na saukar mata a Zuciyarta, tsoro da zullumin rashin abinda yake faruwa ya wanzu a saman fuskarta, kallo guda zakai mata kasan tayi matu茩ar razana.
Ga wani a zabban hucin Numfashinsa wanda yake fita da 茩yar yake sauka sauka a saman 茩irjinta zuwa fuskarta,
Ajiyar zuciya duk su biyun suka sauke lokacin da Abu Maleek ya manna tafin hannunsa a saman tsakiyar lallausan hannunta wanda ya sha ado da wani red 蓷in lallai da Oumuu-Ayman ta 蓷aura mata a 拼an yatsun.
Kasa magana tayi itama ta shiga fidda numfashi saboda ba 茩aramin nauyi yayi mata a Jikinta ba,
Musamman 茩irjinta da take jin kamar zai rabe gida biyu, saboda yadda ya sanya kansa da kuma tulin gashin kansa ya danne mata 茩irjinta,
Hakan ya haifar da 蓷an tsayawar nata numfashi itama ta shiga fidda dashi a hankali.
Shiru tayi tare da sauke ajjiyar zuciya yana 茩ara sauraran yadda bugun Zuciyarsu ke bugawa a tare dib! dib!! dib!! Haka zuciyarsu ke buga in one time kuma very fast, yadda numfashin nasu ke fita a tare kuma yake ha蓷ewa waje guda,
Zaka fahimci Tabbas su 蓷in abu guda ne, amma rashin sani kowa ya茩i amsar 茩addarar da tazo masa.
Matse tafin hannunta dake cikin nasa yayi dalilin tsayawar da yaji numfashin sa yayi, kafin ya zagayar da 蓷aya Hannun nasa zuwa bayan ququnta ya 茩an茩ame shi da 茩arfi kana yaja wani irin wahalallan numfashin daya sanya Julde sakin kuka tare kifa fuskarta a saman tashi ba tare data sani ba.
Abu Maleek kama duk yadda kake tunanin halin da yake ciki 蓳ata baki ne, dan ma yana trying control 蓷in kansa ne, bakinsa ya bu蓷e zai magana amma ya kasa domin, he can’t say what was in his heart ba,
he can’t explain how pain he feel in his heart, and it’s difficult Mutum ya fahimci halin da yake ciki sai shi ka蓷ai da mahalicci, the pain is unexplainable.
Shiru kawai yayi bayan ya 茩ara manna innocent face 蓷insa a cikin 茩irjinta by mistake kuma la蓳蓳ansa suka sauka a gefen nippy 蓷inta da suke cikin rigar baccin.
Da sauri Julde ta matse idanunta saboda jin yadda tsigar jikinta take mimmi茩ewa, hakan yasa taji kamar wani abu ke mata yawo a jiki like kiyashi, All her life bata ta蓳a jin irin abun nan a Jikinta ba, hakan yasa ta 茩ara sakin kuka.
A hankali kuma hawayenta ke sauka a saman fuskarsa hakan yasa ya fara fidda wani gigitaccen numfashi, cikin fitar hayyaci ya ware la蓳蓳ansa da sauri cikin wata kalar Muryar wacce take nuna ciwon daya keji yayi worse da yawa yace.
“Ya Jabbaruuu!!”
Ya fa蓷a yana taune lips 蓷insa tare da 茩an茩ame Julde sosai a jikinsa yana jin kamar ya shige Jikinta ya wuta.
Cikin tashin hankali Oumuu-Ayman ta fita daga cikin Sashin na Abu Maleek, kai tsaye kuma ta nufi nata sashin tana zuwa ta shige bedroom, tare da nufar wata 茩aramar box ta sanya hannunta a jikin box 蓷in ta kawo wuta, tana sanya yatsarta jikin tampering 蓷in box 蓷in ta bu蓷e, cikin sauri ta fara duba Drugs 蓷in ciki, cikin Sa’a ta samu Inhaler nasa.
Gaba 蓷aya a gigice take hakan yasa ko tsayawa rufe box 蓷in ba tai ba, ta fice daga cikin bedroom 蓷in, kai tsaye wajan flat 蓷in nata tayi, tana jin yadda Hadimarta take mata magana, amma ina hankalin ta na can kan Abu Maleek.
Wanda suran ciwon nasa ya 蓷imauta ta, da sassarfa ta nufi Abu Maleek flat, a hanya taci karo da Adams, wanda yake tafe yana latsa Wayarsa da alama yana wani abu mai muhimmanci ne.
Kallon Oumuu-Ayman yayi yaga ba yadda ya saba ganinta ba, duk da cewa baya sakin jikin yin magana da ita sai ta kama Amma ya danne zuciyarsa,
Tare da zame wayar kunansa ya nufi wajan Oumuu cikin tafiyar 茩asaita yana zuwa ya kalli hannun Oumuu-Ayman zaro ido, saboda ka蓷uwa da yayi sakamakon ganin Inhaler Abu Maleek a hannunta, sai kuma yayi saurin 蓷auke tunanin da yake a ransa yace.
“Oumuu-Ayman lafiya dai ko?”
Kallonsa tayi cikin damuwa kamar zatai kuka tace “Adams jikin 蓷an uwanka ya tashi”
“Ikon Allah” Shine kawai abinda Adams ya fa蓷a kafin yace.
“Tunda ya dawo yayi ne??”
Kai ta girgiza masa Idanunta na kawo hawaye, kowa da rauninsa amma ita Abu Maleek shi ne nata raunin kafin tace.
“A’a wallahi, ko ciwon kai bai ba, kawai yanzu ina parlonsa naga ya Shigo ri茩e da 茩irjinsa ya rufe fuskarsa da tafin hannunsa, hakan yasa na fahimci halin da yake ciki, Adams ina jin tsoro ban sani ba ko har a Madrid yana tasar masa ko kuma yanzu ne, 蓷an uwanka yana bu茩atar ka Adams”
Ta fa蓷a hawayen idanunta na zuba, sosai Adams yayi mamaki, domin rabon da yaga Oumuu na kuka ya manta, har rasuwar King Tunde Muhammad Jalal babu wanda zai ce yaga zubar hawayenta, amma yanzu dalilin Abu Maleek tana sakin Kuka.
Kai kawai ya jinjina yabi bayan Oumuu da kallo, kamar zai huce sai kuma yabi bayan Oumuu-Ayman 蓷in just to see yadda jikin Abu Maleek 蓷in yake.
Kasancewar 茩ofar shiga babban Parlon abu蓷e take yasa Oumuu-Ayman kai tsaye ta shige ciki, tana shiga ta nufi inda suke sai a lokacin ta tuna da Julde, wacce ta zaunar da ita a wajan,
Kallon yadda Julde take kuka wiwi tayi,
duk Jikinta rawa yake, yayinda shi kuma yake ri茩e da ita zuwa lokacin, ko ido baya iyawa bu蓷ewa,
sai amon sautin Muryar kukanta kawai da yake jiyowa,
sai kuma wani duhu da yake gani a cikin 茩wayar idanunsa.
Oumuu-Ayman na zuwa ta zauna gefensu,
tare da 蓳alle Murfin Inhaler,
har zata sanya ta 蓷auke Abu Maleek daga jikin Abu Maleek,
sai kuma ta sauke ajjiyar tare da kallon Julde a hankali tace.
“Dai na kuka Daughter maza sanya masa wanann a baki, bari na 蓷ura yatsarki a inda zaki dinga dannawa”
Ta fa蓷a tana 蓷urawa Julde Inhaler a tafin hannunta kafin ta 蓷ura hannunta a saman bakin Abu Maleek tare da saita bakin Inhaler a cikin bakinsa, sai da ta tabbatar komai ya dai-dai-ta sannan tace.
“Stop cry My Daughter, idan kina kuka zuciyarsa zafi take, maza fesa masa Inhaler he will be fine in sha Allah”
Ta 茩are maganar tana shafa kan Abu Maleek tare tsorawa fuskarsa idanu,
Julde da har yanzu bata san meke damunsa ba, haka kuma bata san matsayinta a wajansa ba, yasa tana jan ajjiyar zuciya Jikinta na 蓷an rawa ta danna yatsarta a inda Oumuu-Ayman ta 蓷ura mata,
Wata 茩a茩茩arfar ajjiyar zuciya Abu Maleek ya sauke lokacin da Inhaler ta ratsa cikin bakinsa,
da sauri kuma ya zame hannunsa da ququnta ya 蓷ura saman hannunta dake bakinta,
kafin ya saita hannunsa a wajan na Julde ya shiga danna Inhaler da sauri da sauri.
Turo baki Julde tayi tana kwa蓳e fuska kamar zata 茩ara sakin wani kukan tace.
“Oumuu bana iya ba? To mene yasa yake yi da kansa? Ko baya son nawa ne”
Girgiza kai Oumuu-Ayman tayi tana fa蓷in.
“Is not like that Daughter, yafi yi da sauri saboda ya samu sassauci daga ciwon da yake ciki, kiyi masa addu’a Kinji”
Adams dake tsaye bakin 茩ofa ya kasa koda mutsi ne, saboda mamakin da yayi masa yawa, tun shigowar sa idanunsa ya sauka akan 茩yakkyawar Yarinyar,
Wacce kallo yayi mata yasan shekarunta basu huce 17yrs ba, gefe guda kuma tunda Idanun zuciyarsa suka kalli Julde yanayin bugawar zuciyarsa tasa ya sauya, daga wani abu na daban zuwa wani abu wanda yake jinsa kamar so!
A hankali ya 茩arasa shiga Parlon kafin yace.
“Yaya jikin nasa?”
Ya tambaya yana 茩ara ware idanunsa akan Julde, wacce kyahun da tayi a cikin idanunsa 蓳ata baki,
Wacece ita? Mene ya kawota cikin Alaafi? Har Kuma cikin sashin na Abu Maleek sashin da ko shi bai fiya shigarsa ba, saboda matakan tsaron da suke jikin ko wacce 茩ofa, something is feshin,
Oumuu-Ayman da tayi shiru tana kallon yadda Abu Maleek yake sauke numfashi a hankali, da alama ya fara jin sassauci daga ciwon da yake ciki,
Idanunta ta 蓷aga ta kalli Adams ganin Gaba 蓷aya idanunsa ba akanta yake ba yasa ta juya, sai a lokacin data tuna da Julde na wajan, a ranta tace.



