ABU MALEEK COMPLETE HAUSA NOVELNOVELS

ABU MALEEK COMPLETE

ABU MALEEK COMPLETE HAUSA NOVEL

“Shikenan batun 蓳oyewa ya 茩are”
Mema ya sanya ta fito da ita ne, yanzu bata da wata mafita wacce zata kare kanta da kuma 茩aryar da zata shimfi蓷a akan Julde, cikin basarwa tace.

“Allahamdulillah, naga ciwon ya fara sauka, taimakamin na kaisa Bedroom”
A hankali ya zame idanunsa yana mai dashi akan Abu Maleek, wanda gumi ya shiga feso masa jikinsa kuma duk ya saki,
Shikam tunda ya fara sha茩ar Inhaler yaji numfashin nasa ya fara sauka a cikin huhunsa, hakan yasa ya 茩ara narkewa jikin Julde yana sha茩ar Inhaler yana sha茩ar 茩amshin dake fita a 茩irjinta, yayinda har kawo lokacin hawayenta bai tsaya ba.

Mi茩ewa Oumuu-Ayman tayi tare da 茩o茩arin janye kan Abu Maleek dake 茩irjin Julde, da sauri Julde ta kwa蓳e fuska hawaye na sakko mata tace.

“Oumuu zai gudu fa, kice kada ya sauka Kinji”
Ta 茩are maganar tana 茩aryar da wuya like yadda Abu Maleek 蓷in keyi,
Ganin haka yasa Oumuu-Ayman fa蓷in.
“A’a Daughter, 蓷aki zan kaisa fa, naga bacci zaiyi”
Girgiza kai Julde tayi tace.
“A’a Oumuu ni kibarsa ba kinci bashi da Lafiya ba?”

Adams dake Kallonta yace
“to ba kya jin nauyi ne? Kalleki ba kuma ki kallesa”
Shiru tayi Saboda jin ba茩uwar Murya da tayi sai kuma tace
“waye wannan 蓷in? Shima 蓷an ki ne?”
Oumuu-Ayman dake janye Abu Maleek tana mi茩ar dashi zaune tace.
“Eh, yayan Ballowo ki ne”
Washe baki tayi ha茩uranta da sukai fari yanzu suka bayyana kafin tace.
“To amma dai kana magana ko? Ba Irin Ballowo ne ba kai? Nama san zakai magana ai ina jin hakan a jikina”

Shiru yayi mata sai fuskarta daya tsorawa idanu, kafin a hankali ya sauke idanunsa zuwa cikin idanunsa da yake masa tsananin kama da dana Abu Maleek har blue 蓷in ciki iri guda ne, bambancin kawai nata a 蓷an juye suke, sosai surutun ya birge Adams.

Abu Maleek kam cikin dauriya ya 蓷an aro jarumta ya sanyawa kansa, duk da cewa har kawo lokacin bai ji dai-dai ba, amma ya 蓷an samu relief daga azabar ciwon da yake ciki, bisa taimakon Oumuu-Ayman ya mi茩e tsaye gaba 蓷aya kuma ya narke a jikin nata, ita dai Oumuu-Ayman bata tsaya biyewa Adams ba taja Abu Maleek zuwa can part 蓷in da yake amfani dashi a cikin flat nasa.

Bayan shigewar su ne, kuma Adams ya gyara tsaiwarsa cikin son jin sautin zazza茩ar Muryarta yace.
“Ke kuma magana kike so? Cai cai cai haka?”
Ya fa蓷a yana kalon tsarin surarta, jerarrun teeths 蓷inta ta bu蓷e tace.
“To ai kurma ne kawai yake shiru da bakinsa ko? To kai yaya sunanka?”
Murmushi yayi sosai yana shafa kai yace.
“You Are beautiful, i mean kina da kyau sosai”
Ya fa蓷a yana Kallonta kafin kuma ya ware idanunsa saboda abinda yaji tace na.

“Haka a Rugar mu wasu suke fa蓷a, amma kasan mene?”
Girgiza mata kai yayi domin a tunaninsa tana kallonsa, jin shiru ne yasa Julde tura yatsarta a baki tana fara tsotsa kuma ta zame tace.

“Ayyah! Nikam ai ban ta蓳a ganin kyau 蓷ina ba, kai ma kana da kyau ne kamar nawa?”
Ta fa蓷a lokacin da idanunta yayi rau rau, da mamaki Adams yake Kallonta kafin yace.

“Kamar ya?? Mene yasa baki kallon kyan naki?”
Yarfar da hannayenta tayi Alamar ohhhu!! Sai kuma tace.
“To ai bana gani, nifa Makauniya ce, kai ma bana ganinka, haka ban ta蓳a ganin Ballowo ba, har muka gama zama a cikin jeji”

Wani irin bu蓷e ido Adams yayi saboda ka蓷uwa da al’ajabi gadai idanunta sosai a bu蓷e babu wata alama data nuna ita Makauniya ce, cikin mamaki yace.

“Wacece ke? Daga ina kike? Wane ya kawo ki nan 蓷in tunda ke Makauniya ce, And wanne jejie kike magana”
Ya jera mata tambayar yana 茩ara bu蓷e ido
Baki Julde za bu蓷e zatai magana sai kuma Oumuu-Ayman ta katse ta da fa蓷in.

“Daughter lokacin sallar Issh膩 yayi maza zo muje kiyi, kici abinci ki kwanta kinji ko”
Da sauri Adams ya juya a zuciyarsa yana fa蓷in.

“茦war茩wara da ita tafi mutanan gida sakewa, duk laifin Daddy ne daya bata dama mtwss!!!!”
Ya fa蓷i hakan a ransa yana 蓷an jan siririn tsaki gefe guda kuma ya fice daga flat 蓷in cike da so da kuma 茩aunar Yarinyar daku sunanta bai sani ba.

茦ara narkewa jikin duvet 蓷insa Abu Maleek yayi yana jin wani iri sam 蓷umin duvet 蓷in bai gamsar dashi ba, duk da cewa a cikin halin ciwo yake amma ya fahimci 蓷umin jikin Julde daban yake dana duvet 蓷in, kuma har A.c Oumuu duk sai wani blue light ta bar masa,
Marai-raice fuska yayi yana taune le蓳ansa yana jin yadda kuma numfashin sa ke dai-dai-to wa, lumshe idanunsa yayi sai kuma ya saki tsaki saboda abinda yake masa gizo a cikin idanunsa,
A haka bacci ya 蓷auke sa.

Washe gari
4:10
Ya shiga motsa idanunsa Wanda sukai masa nauyi sosai, wani numfashi yaja cikin Sa’a kuma yaji Numfashinsa yayi nrml kamar ko yaushe, cukurku蓷ewa yayi cikin duvet 蓷in kafin ya mi茩e zaune a hankali bakinsa 蓷auke da addu’a,
Ya motsa fuska yayi jin yadda gaba 蓷aya jikinsa yayi weak, lumshe idanunsa yay yana taune le蓳ansa da sauri kuma ya bu蓷e tunawa da ko sallar Issh膩 bai ba, jiki a sanyaye ya mi茩e tsaye,
A hankali ya mi茩a hannunsa ya kunna light 蓷in bedroom 蓷in, cikin nutsuwarsa da kamewa irinta masu sarauta ya nufi bathroom,
Ruwa mai 蓷an zafi ya sanya rabonsa da ruwan zafi kam har ya manta, bayan yayi wanka yayi brush ya 蓷aura alwala, handrayer,
Ya 蓷auka sai kuma ya ajjiye yana langwa蓳ar da kansa gefe saboda gaba 蓷aya bashi da wani kuzari.
Jikinsa yaja zuwa bedroom yana zuwa yaja stool ya zauna,
Wani cream ya shafa mai 茩amshi da laushi kana ya shafa wani Ginger Geminal Oil -hair bayan ya shafawa kan nasa mai ne ya 蓷auki Luxury Beard Oil ya shafa a sajansa zuwa gemunsa, nan da nan ya 蓷auki 茩amshi da kuma 茩yalli.

Wata lallausar White kaftan ya 蓷auka mai gajeran hannu ya sanya bayan ya sanya pat da trouser, a hankali ya jawo wata 茩atuwar prayer mat ya shimfi蓷a cikin nutsuwa kuma ya tayar da sallah, bayan ya idar ya zauna har lokacin sallar Subhi yayi jiki a matu茩ar sayaye ya gabatar da sallar dan bazai iya zuwa Masjid ba, yana idarwa ya zame rigar jikinsa ya zauna da trouser nan na 蓷ewa yay cikin duvet nan take bacci ya 蓷auke sa.

Gaba 蓷aya suna zaune saman dinning area kasancewar yau Friday ne, Salimerh dake shan coffee ta kalli Oumuu-Ayman tace.
“Oumuu-Ayman kwana biyu banga Zaki ba, ko kuma miskilanci nasa ne ya motsa a kanmu”

Girgiza kai Oumuu-Ayman tayi tana ajjiye spoon 蓷in hannunta tace.
“Kwana biyu baya jin da蓷i Asthma 蓷insa ya tashi tun shekaran jiya”
A gigice Salimerh ta mi茩e tana fa蓷in.
“Subuhanallah, amma Oumuu-Ayman mene yasa baki fa蓷a min na duba shi ba?”
Ta fa蓷a cikin tausayin yayan nata, Murmushi Mai Babban 蓷aki tayi tace.
“Ai da sau茩i nima yanzu naje dubasa yana ma bacci, kuma naga yau 蓷in da safe har wajan tsuntsayen sa yaje, 茩ila zuwa Yamma ya fito”

Ajjiyar zuciya Salimerh ta sauke sai yanzu hankalin ta ya kwanta, a hankali ta zauna ta fara cin abinci, a ranta kuma tana fa蓷in.
“Ka 茩ara ha茩uri, ha茩i茩a azzalumai sun Cutar da rayuwarka, Amma komai yazo 茩arshe Lokaci kawai nake jira lokacin da gaskiya zata bayyana kanta”
Ta 茩are maganar zucin tana Mi茩ewa domin tafiya makaranta.
Queen Ayoola, Bola, Adams, Shakiru ba wanda yayi magana sai Sharefddeen da yace.

“Allah sarki Zakin Oumuu-Ayman our champion har yanzu Asthma bar barshi ba, Allah ya 茩ara lafiya zan dubasa zuwa anjima”

Mi茩ewa Oumuu-Ayman tayi tana fa蓷in “Ameen ya rabbi, sai kazo”
Ta fa蓷i hakan ne kuma domin tasan Sharefddeen bashi da Matsala, da wani irin kallo Queen Ayoola tabi bayan Oumuu-Ayman dashi, Bola ce ta numfasa tace.

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72 73 74 75 76 77 78 79 80 81 82 83 84 85 86 87 88 89 90 91 92 93 94 95 96 97 98 99 100 101 102Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button