
Mai Babban 蓷aki ce ta 蓷an sakace bakinta saboda naman da taci tace.
“An zauna da Sarkin Fada, da kuma dukkan wanda suke da ruwa da tsaki a na蓷in Sarautar sabon sarki”
A tare Adams da Shakiru ha蓷i da Otun suka 蓷aga idanunsa suka kalli Mai Babban 蓷aki, Sharefddeen da Junaid kam kowa Wayarsa yake dannawa, dan wannan shirgin baya gabansu.
Gyara zama Queen Ayoola tayi tana fa蓷in.
“Ma sha Allah, to wa aka tsayar matsayin wanda zai zama tsarki na hu蓷u a wannan gari na Benin wanda zai shugaban cin Al’ummar Kanzaf damu baki 蓷aya”
Sanin cewa idan Mai Babban 蓷aki na magana babu mai tankawa sai an bada damar Magana hakan yasa Kowa yay shiru,
Mai Babban 蓷aki dai-dai-ta zamanta tayi cikin halin daddako domin yau bata tashi da rikicin ba cikin kamewa tace.
“Queen Ayoola Femi Zaki iya fita waje”
Mai Babban 蓷aki ta fa蓷a in a don’t care manner 蓷in nan, ba tare kuma data kalli Queen Ayoola 蓷in ba.
Murmushi kawai Queen Ayoola tayi tana mai danne abinda ta keji a ranta kafin ta mi茩e tana gyara zaman Al茩yabbar jikinta ta 蓷an dur茩osa tare da fa蓷in.
“Allah ya huci zuciyar mai Kanzaf da Alaafi baki 蓷aya”
Ta fa蓷a tare dayin waje, tana fita Mai Babban 蓷aki tace.
“Nasan kowa ya matso yaji wanda yake shirin zama King? Akwai meeting da yamma so a nan kowa zaiji komai kowa zai iya tafiya”
Ta fa蓷a tana 蓷aukan Apple ta sanya a bakinta, 蓷aya bayan 蓷aya suka shiga barin 蓷akin.
Da sauri Abu Maleek ya yun茩ura zai tashi Oumuu-Ayman tayi saurin ri茩e hannunsa, hakan yasa ya 蓷an kwa蓳e fuska tare da fa蓷in.
“Oumuu na Please”
Ya fa蓷a yana karyar da wuya, Mai Babban 蓷aki ce ta kallesa tana Murmushin jin da蓷i kafin tace.
“Oumuu-Ayman ja yaron ki kuyi gaba kada ya cika min 蓷aki da mita, kamar wanda yake zaune da wasu dodona”
Kwa蓳e fuska yay tare da kallon Mai Babban 蓷aki yace.
“Allah Grandma duk kin cika mutane da surutu,uhm!”
Ya fa蓷a yana tashi tsaye tare da cire Maleek dake jikinsa.
“Kai ka sani, kaci caka baki yanzu zan ce na sake ka”
Mai Babban 蓷aki ta fa蓷a tana mi茩ewa tare da shafa kansa tace.
“Allah yayi maka albarka, Ubangiji yayi ri茩o da hannayenka Jalaluldeen, Allah ya kare ka daga sharrin mutum da aljan, mugun ji da mugun ya kiyaye ka daga su Zakina”
Kallonta yayi tare da yin gaba, kamar bazai magana ba sai kuma yace.
“Ameen badan halinki ba”
Ya fa蓷a yana ficewa daga parlon nata, kana ya nufi ficewa daga part gaba 蓷aya, ganin haka yasa Maleek binsa da gudu yana fa蓷in.
“B脿ami zan kwana wajanka Please”
Shiru Abu Maleek yayi ba tare da yace komai ba, Bola dake tsaye tai saurin fa蓷in.
“Abu Maleek”
Cak ya tsaya ba tare daya juya ya kalleta ba, domin tuni ya 蓷auki Muryarta, ganin ya tsaya yasa Bola dawowa gabansa ta tsaya, da sauri yayi 茩asa da idanunsa, tare da zubawa yatsun 茩afar Maleek ido, ganin hatta 蓷an cindon dake 茩aramin yatsar sa yaron na tashi, mai san mene yasa yake jin fa蓷uwar gaba da zarar Maleek ya ra蓳u dashi ba.
“Abu Maleek, sai yaushe zaka fara duba na a matsayin mace, macan ma matarka, ko ka manta da cewa ni蓷in matar kace?”
Maleek ne ya sanya kuka ganin mahaifiyar tasa tana kuka, 茩ara ri茩e hannun Abu Maleek yayi yana shigewa tsakanin 茩afafuwansa,
Shi dai shiru yayi still kuma kansa yana 茩asa, yana jin jijiyoyin kansa na Mi茩ewa.
“Ni fa macace kamar kowa, shin kana tunanin bazan so kasancewa dakai bane Abu Maleek? Ban san me nai maka ba haka kuma bana da laifi wajan kasancewa matarka, ko kuma kai 茩addarar ce ba zaka iya amsa ba kamar yadda na amsa? Yeah nayi believe kowa akwai nayi destiny 蓷in so mu 蓷auka dani dakai haka 茩addarar mu take, kuma ta haka tazo, bana da laifi haka kuma 蓷ana Maleek bashi da laifi amma mene ya sanya baka son bu蓷e idanu ka gamu ne? Dan Allah Jalaluldeen accept me as your wife please”
Ta 茩are maganar tana ha蓷e hannayenta alamar ro茩o, kana ta saki kuka tana yowa gabansa a 茩o茩arin ta na son shigewa jikinsa,
Saurin yin baya Abu Maleek yayi Maleek dake 茩afafuwan Abu Maleek ya saki Kuka yana 茩ara ri茩e Abu Maleek duk ya gigice.
Runtse idanunsa Abu Maleek yayi yana jin wani jiri na 蓷ibansa, nan da nan numfashinsa ya fara sama, ya shiga fisgarsa da 茩yar, ga wani duhu daya fara gani a cikin idanunsa, da alama ciwon daya jima bai ba shine yake shirin tashi.
Bola da bata fahimci komai ba ta 茩ara nufarsa a 蓷an gigice ya sanya duk hannayensa a saman shoulder 蓷inta tare da matsawa da 茩arfi, wanda ya sanya Bola saurin sakin 茩ara kafin tai magana yayi saurin yin gefe da ita tare da yin gaba yana rufe hancinsa, saboda wani haya茩i daya tawo kai tsaye ya shige hancinsa ba tare kuma da sanin daga inda haya茩in yake ba.
Ihu Maleek ya sanya yana tafiya wajan Bola rungome sa tayi tana sakin kuka itama.
Abu Maleek a daddafe ya shige babban side 蓷in sa wanda yafi na kowa girma kyau da kuma tsaruwa, da 茩yar yake jan 茩afafuwansa yana tafe yana fisgar numfashi, a haka ya bu蓷e 茩ofar shigowa side 蓷in kana ya nufi part 蓷in da yake rayuwa ciki, yana zuwa parlon Oumuu-Ayman na ajjiye Julde a saman kujera 3seater, wacce ta taimaka mata tai wanka tai sallah tare da sauya kaya zuwa wata silk Falling rose pattern nightdress masu mafifafan kyau, wanda suka tsaya mata iya cinya, ga yadda manya manyan cinyoyinta da suke a waje sai 茩yalli suke saboda gyara, abin mamaki kuma kawo lokacin har yanzu Julde bata fara period ba, sai brest da Allah ya wadata dasu,
Ta 茩ara fari tai fresh kamar 茩wayar 茩wai, ga pink 蓷inta sunyi kyau tare dayin wani bala’in pink, sai wahala hula mai gashi da Oumuu ta sanya mata tafin 茩afarta sanye cikin Aquaholic Slippers, tai kyau sosai kamar ba Julde ba.
Oumuu na zaunar da ita ta juya da 蓷an sauri saboda 茩arar buga 茩ofar da taji, gabanta ne ya fa蓷i saboda ganin Abu Maleek dake shirin fa蓷uwa dukkan jikinsa rawa yake, idanunsa a Lumshe da sauri tayi wajansa, Julde kam 茩ara zama tayi tana tsotsar yatsarta tana jin da蓷in fito da ita da Oumuu tayi.
“Innalillahi wa’inna ilaihir Zaki na, mene ya sameka Sabunallahu! Zaki what happened to you kai da waye? Waye ta tare ka? Me akace maka? Ina ke maka ciwo? Ko wani ya baka wani abu kaci ne???”
Ta 茩are tarin tambayoyin nata murya a raunace, hanunsa ta ri茩e cikin fusgar Numfashin ya fara kokawa da la蓳蓳ansa kafin ya samu zarafin furta.
“Asthma,, Inhaler!!!!! Oumuu!!!!!!”
Ya fa蓷a yana yin baya kai tsaye ya fa蓷a saman kujerar da Julde take kai, kansa ya sauka a 茩irjinta saboda tsayin da yayi mata, da wani irin sauri Oumuu tayi waje.
Wani irin galabaitaccen numfashi Abu Maleek yaja tare da juyar da kansa inda yake jiyo wani sihirtaccen 茩amshi da 蓷umi na dukan fuskarsa, da wani irin sauri ya cusa fuskarsa a cikin 茩ir…….
Abu Maleek isn’t free contact to subscribe 08119237616
If you read for free馃し馃従鈥嶁檧锔忦煠佛煆锯€嶁檧锔忦煠佛煆锯€嶁檧锔忦煠佛煆锯€嶁檧锔忦煠佛煆锯€嶁檧锔忦煠佛煆锯€嶁檧锔忦煠佛煆锯€嶁檧锔�
1/1/22, 18:59 – Aisha Adam: 45-46
Mi茩a a hankali kuma ta sauke ajjiyar zuciya tare da mirginawa ta koma baccin ta, tana ha蓷e Jikinta waje guda saboda sanyin A.c, domin ko sanyin gari babu a flat 蓷in na Abu Maleek ko ina a rufe yake.
Ganin ta gyara kwanciyar nata ne ya sanya shi yin baya tare da komawa saman kujera ya zauna, shiru yayi zuciyarsa fal tunani, ganin tunanin na son yi masa yawa ne ya sanya ya 蓷auki remote ya kunna t.v, duk channel 蓷in da yakai sai yaga suna love serious tsaki yaja murya can 茩asa yace.