
Ajjiyar zuciya Julde ta sauke lokacin da taji saukar Numfashinsa a gefen fuskarta, cikin yanayi na 蓷imuwa da kuma a zabar data keji tayi saurin juyawa zuwa inda take jin saukar Numfashinsa.
Cikin sakinta salonta na shagwa蓳a ta mi茩a hannunta cikin Sa’a hannunta ya sauka akan lallausan sajan dake kwance a fuskarsa, Ajjiyar zuciya ta saki yayinda shima ya sauke tasa 苼oyayyiyar ajjiyar,
Ba tare da taji ba sosai yaji wani iri a tsakiyar kansa, 茩ara manna hannunta tayi a saman sajan domin su take ta tabbatar da cewa Ballowo 蓷inta ne,
Duk da cewa tuni Zuciyarta ta bata amsar abinda take tunani saboda harbawa da take mata.
茒aga hannunta tayi zata 茩ara mannawa da sauri yasa nasa tafin hannun wanda yake tsastsafo da gumi ya ri茩e mata wrist 蓷inta.
Fuska ta kwa蓳e cikin muryar da kuka yaci 茩arfinta ta bu蓷e bakinta da niyyar magana sai kawai kuka ya kwance mata, a hankali ta mi茩a duk hannayenta guda biyu cikin Sa’a kowa hannunta ya fa蓷a tsakiyar 茩irjinsa wanda ya 蓷an bu蓷e bottles 蓷in gaban rigar nasa,
Kasancewar kuma babu singlet ciki yasa gaba hannayenta ya sauka a saman lallausan ba茩in Chest Beard 蓷insa da suke 茩wance sai 茩yalli suke gwanin sha’awa.
瞥ar yarr karon farko a rayuwarsa yaji tsigar jikinsa ta zube tare da mimmi茩ewa, da sauri ya runtse idanunsa saboda wani abu da yaji yana masa yawo a saman fatarsa kamar kiyashi,
Idanunsa ya lumshe da sauri da sauri kuma ya shiga sauke ajjiyar zuciya,
A hankali ta fara yawo da hannunta dake tsakiyar 茩irjinsa kamar me neman wani abu, Julde kam mamaki da kuma tarin Al’ajabi ne ya kamata lokacin da hannunta ya sauka a saman tsakiyar 茩irjin nasa,
Laushi da kuma tsantsin gashin 茩irjin nasa yasa ta fara shafawa cikin nutsuwa kamar mai shafa masa mai,
Cikin son tabbar da abinda hannunta suke jiyowa mata ta 茩ara nutsa hannunta cikin 茩irjinsa, a hankali ta 蓷aga yatsar tsakiyar hannunta ta shiga bin zanan dake 茩irjinsa a hankali haka nan kawai taji 蓷an kaushi kaushi zanan lokacin da hannunta ya sauka.
Duk da cewa bata da idanu amma sosai take fahimtar ba asalin fatar jikinsa bace, a hankali kamar tausa ta 茩ara yin 茩asa da yatsarta cikin Sa’a kuma yatsar nata ya fa蓷a cikin ramin cibiyarsa, wata kalar 苼oyayyiyar ajjiyar zuciya ya sauke,
Cikin wani irin yanayin ya sanya hannunsa duk biyun ya 蓷ura akan shoulder 蓷inta ya matse da kyau,
Sosai taji abinda yay mata amma gaba 蓷aya hankalinta ya karkata zuwa ga zanan da yatsarta take bi, cikin wani sauri ta murza yatsarta a ramin cibiyarsa da wani irin sauri Abu Maleek ya fesar da iska cikin bu蓷ewar baki da rashin sanin abinda yake yaji bakinsa sun furta “Uhmmmmm heyyyyyy stop it”
Ya fa蓷a yana 茩o茩arin zare hannunta gaba 蓷aya jikinsa rawa yake, jijiyoyin kansa sunyi wani irin harbawa sun fito sunyi ra蓷a ra蓷a sai numfashi suke alamar kansa ne ke masifar sarawa da kuma yi masa ciwo.
Julde bakinta na 蓷an rawa tace “To wannan tsoron na mene kuma?”
Kwa蓳e fuska Abu Maleek yay cikin wani irin yanayi kamar bazai magana ba sai kuma yace.
“Ban so!!!!!!!”
Bata ganin bare taga halin da fuskarsa take ciki, cikin rashin damuwa Julde ta zame hannunta daga cikin cibiyarsa tare da fa蓷in.
“Ballowo ba dakai nake magana ba, Uhm kai ba zakai magana bane kake ta zare idanu”
Da mamaki Abu Maleek ya zare idanunsa cike da ka蓷uwa yace.
“Keeee Juldeeeeeee!!!”
Ya fa蓷a bakinsa na tsuma tare da kama hannunta zai zaro Jikinta ne itama ya fara rawa cikin wata sabuwar Murya tace.
“Ba Julde bace, kamar yadda kai ma ba Ballowo 蓷inta bane”
Ta fa蓷a tana 茩asa da fuskar ta, zuwa dai-dai wuyansa tare da zame hannunta dake 茩irjinsa ta sanya hannunta sa bayan wuyansa a hankali ta fara nutsa hannunta cikin sumar kansa daga 茩asa kafin tace.
“Waye kaiiii?”
Cikin ha蓷e fuska Abu Maleek yace “kamar ya wanene ni? Ke zan tambaya domin Ni na da蓷e jikin Jalaluldeen tun yana zanin goyo, ina matu茩ar jin nauyin ki domin na da蓷e da sanin cewa kina gab da zama Sarauniyar Kanzaf, zaki zama Queen of Kanzaf ki barni jikin Jalaluldeen, Allah shike tsare rayuwarsa dani, duk da kasancewa ta jikin Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal amma hakan bai hana an cutar da rayuwarsa ba, amma zamana jikinsa yana rage faruwar duk wasu abubuwan, dan haka ki dakata da abinda kike”
Cikin yanayi na fusata itama matar dake kan Julde tace.
“Wacce kariya kake basa? Akwai kariyar da kake basa ne Banda wanda Ubangiji ya 茩addara, I’m muslimerh bazan bari wani abu ya sake cutar da shi ba, kuma dole na cire masa wannan abun na cikin gashin sa, idan Tabbas kana bashi kariya mene yasa kabar wannan abun a jikin Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal? Kasan yanayin da yake sanyasa a lokacin da abun ya motsa? Kana kallo yana aikata abinda duk wani mutum mai cikakken hankali bai dace ace ya aikata ba, he’s innocent man mene ya sanya kabar wannan abun a jikinsa??”
Matar dake kan Julde ta 茩are maganar cikin tsawa da kuma 蓷aga Murya tare da 茩ara tura hannunta cikin sumar kan Abu Maleek.
Da sauri Abu Maleek ya sanya hannunsa ya ri茩e mata hannu wanda kuma a zahiri ne kawai,amma a ba蓷i ni sam bashi ya ri茩e mata hannun ba, fuskarsa ana 蓷an 蓷aure idanunsa yayi jajirrr yace.
“Mene yasa dake zuwanki kike son wargatsa mana shirin dake jikinsa na tsayin shekaru wajan 35? Ina da 茩arfin ikon da zan iya 蓳atar dake a duniyar aljanu, amma kasancewar ki jikin matar 蓷an sarki Tunde Muhammad Jalal wanda a yanzu yake shirin zama King of Kanzaf ya sanya zan rabu dake, amma ki sani abinda kike shirin cirewa a gashinsa ba 茩aramin tsari yake dashi ba, da ace babu wannan abin na jikinsa da Allah ka蓷ai ya san abinda magauta zasu aikata masa, zasu sanya shi cikin hauka mafi muni, da yay wannan hukan gwamma yayi….,”
Da sauri ta ka tsesa da fa蓷in “Naji jeka, ka barsa ya wuta haka nan”
Kwa蓳e fuska Abu Maleek yay cikin Marai-raice cewa yace “Daman zuwanki ya sanya nazo nima, Allah ya taimaki sarauniya Kanzaf da mutanan Benin baki 蓷aya, shugabani wanda ba za’ai kamar su a fa蓷in Benin ba, Allah ya kawo Aremo ko Omo oba cikin kwanakin domin su ne zasu sanya mulkin Jalaluldeen ya dauwama, Kabiy茅si, ki Ad茅p茅 Lori, ki bat谩 pe les膿 ki iru k猫r猫 pe lowo”
Ya 茩are 茩arshen maganar dayin kirari kafin kuma a hankali kuma ya tafi yana mai sakin wani shasshe茩ar kuka a hankali.
Gaba 蓷aya da Julde da Abu Maleek suka saki Ajjiyar zuciya a hankali kuma wani irin bacci ya 蓷auke su a tsakiyar carpet 蓷in office 蓷in tana kwance a saman 茩irjinsa yayinda shi kuma ya kifa fuskarsa a tsakiyar wuyanta…
1/1/22, 19:00 – Aisha Adam: 57-58
Da sauke numfashi yana lumshe idanunsa, yana jin yadda kansa ke sara masa,yana masa wani kalar ciwo nada ban, bazai iya tantance.
Abinda ya keji ba a yanzu, amma yanayin daya ke ciki yanayi ne ma rashin samu da kuma ka蓷ai cewa da wata mace,
bai saba gaba 蓷aya hakan yasa yanzu yake jinsa wani iri kamar bashi ba.
sabon abu mai kama da sabuwar rayuwa ya fara sauka cikin jikinsa dama tunaninsa baki 蓷aya, a hankali cikin son ta蓳a inda take manna hannunsa akai ya 蓷an 茩ara manna hannunsa tare da murza fatar jikinta,
wata kasalalliyyar ajjiyar zcy Julde ta sauke, tana wani kalar sanyi na ratsa mata jiki, 蓷umin tafin hannunsa na sanyawa taji wani abu na sukar mata matarta.
A hankali kuma ta shiga sauke ajjiyar zuciya saboda murzawar da Abu Maleek ya kewa cikinta,
yanayi a hankali kamar mai tafiyar tsotsa, Abu Maleek kam rashin sabo da kasance da mace ne yasa gaba 蓷aya yama rasa abinyi,
duk jijiyoyin kansa a 蓷aure suke, bai san ta ina zai fara ba! Ganin yadda Jikinta ke rawa tana ha蓷a wani gumin azaba ga yadda take sanya la蓳蓳anta tana cizon fatar wuyansa yasa gaba 蓷aya, jikinsa yay wani mugun weak, kasala ta saukar masa ji yake kamar ana sassare masa ga蓳蓳an jikinsa.