
A hankali ya sanya tattausan hannunsa masu fidda gumi ya zame hannunta dake manne da a hanci, ga mamakin sa, sai yaga wajan fresh ba komai amma ya 蓷auka da gaske ciwon yaji mata.
“Uhm” shine abinda ya fa蓷a kafin ya cire hannun yana 茩ara kusantar Jikinta da nashi baki ta bu蓷e zatai kuka, yay saurin zura mata yatsarsa,
Wani irin a zababban cizo ta sakar mata wanda ya sanya yay saurin manna ta jikinsa yana fa蓷in “Auchhhiiii kululuuu” baki ta bu蓷e ta shiga dariya domin farin cikin daya kamata na ramuwar da yay, baya yay ka蓷an ya jingina da jikin bed 蓷insa, yana sauke numfashi kafin ya bu蓷e idanunsa da sauri ya rufe saboda 茩ara ganin Julde 蓷inta da suke a waje da yay, abubuwan daya keji a yanzu yana sanyawa ya 茩aryata kansa domin idan ba wani abu yaji ba, ji yay kamar Jalal 蓷insa na 蓷an harabar da sauri ya 蓷auke wannan tunanin a ransa, kafin ya faki idanun ta ya cafki yatsarta ya ciza.
Kuzu kuji ihun sangarta da kuma shagwa蓳a, baki ta bu蓷e tana kuka tare da fa蓷in “wayyoooo shikenan ka cire min yatsa Ballowo wayyoooo”
Ganin yadda take kukan ne ya sanya gaba 蓷aya ya shagala.
Da Kallonta sosai yay mamakin irin shagwa蓳ar ta, ganin ta fasa wani ihun ne ya sanya yay saurin ha蓷e ta da jikinsa yana fa蓷in “sheyyyyyyy it’s okay, Ballowo ne?” Ya fa蓷a yana bubbuga bayanta tare da fa蓷in “shiru ban san kuka Kululuuu!!!”
Shiru tayi tare da manne da jikinsa tana sakin ajjiyar zuciya, jin zaman ya ishesa yasa ya 蓷an mi茩ar da ita ka蓷an ya 蓷urata bisa shoulder 蓷insa kamar jaririya kafin a hankali yaci gaba da buga bayanta yana fa蓷in “it’s okay shiru Kinji” ajjiyar zuciya ta sauke tana 茩ara narke masa saboda wani da蓷in buga bayanta da yake ta keji, a hankali kuma ya kama yatsarsa wacce ta ciza ya zura a bakinta cikin wani irin salo wanda ita kanta bata sani ba ta bawa yatsar wata 茩yakkyawar tsotsa da sauri ya lumshe idanunsa yana fitar da wani sound kafin a gigice ya sanya hannunsa a saman….
Abu Maleek isn’t free
08119237616
1/1/22, 19:00 – Aisha Adam: 49-50
Shoulder Julde wacce take 蓷an zame saboda kasancewar wuyan rigar mai 蓷an fa蓷i ce, hakan ya haddasa bayyanar farar shoulder 蓷in nata.
瞥ar 茩ara Julde ta saki saboda zafin ri茩on da Abu Maleek yayi mata, hakan yasa idanunta yayi rau rau tamkar zasu zubar da 茩walla,
Abu Maleek kam shanyayyun idanunsa wanda suke janyewa ya 茩ara warware a kanta sosai, yana mai nazarin ganinta yadda halittar sweet 蓷insa ta koma, lumshe idanunsa yay sosai yana jin yadda duniyar ke juya masa, yana jin kansa a saman gajimare, ga yanayin yadda Alcohol 蓷in dake 茩ara zautar masa da tunani, kawo yazo baya gane komai sai shiru da yayi yana jin yadda 茩wa茩walwarsa ke faman aiki amma babu abinda yake fahimta dai wani shuuuuuu!! Da yaji batirin kansa nayi,
ga wasu jijiyoyin kansa da suka mi茩e sosai suka shiga harbawa da 茩arfi ciki yanayi na sauri kuma,
duk da hakan bai hana zuciyarsa tsananin bugawa da 茩arfi ba, ya rasa dalilin daya sanya sai ya kusanci Parlon yake samun wannan bugawar zuciyarsa wacce take dai-dai da fitar numfashi, har yanzu ya kasa gane meke haifar da hakan.
sanin cewa kuma babu mace tsarinsa ya sanya gaba 蓷aya tunaninsu bai kawo cewa kusancin zuciyarsa data Julde ne ke haifar masa da bugawar zuciyar ba,
茩ara matse shoulder 蓷inta yayi yana mai sakin wani fitananan numfashi wanda ya kejin tahowarsa tun daga 茩asan zuciyarsa, al’amarin daya 茩ara zautar da duniyarsa, da kuma tunaninsa kenan komai nasa ya gushe, jinsa ganinsa ha蓷i tunanin da yay raguwa a cikin 茩wa茩walwar tasa, 茩ara ware tsumammun idanunsa yayi wanda sukai jajirr tare da janyewa cikin yanayin na ficewar hayyaci da kuma na Zallar maye, ya manna fuskarsa tsakanin wuyan Julde,ya shiga fidda wani emotional sound kana a hankali ya 茩ara manna farar fuskarsa wacce zuwa yanzu ta juye zuwa jaaa, sanyin 茩wantaccen sajansa daya mannu da fatarta yasa ta kame Jikinta waje guda tana 茩ara narke fuska,
bugun zcyarsa ka 蓷ai ya shaida mata cewa Ballowo 蓷inta ne her Helper,
bata ganin komai cikin 茩wayar idanunta sai duhun hakan yasa bata gane irin halin da yake ciki, amma sosai ta fahimci akwai matsala, mutumin dako inda yake bai ra蓳a amma mene ya kawo shi Jikinta male male haka,
teeths 蓷inta ta sanya tare da datse jajayen la蓳蓳anta saboda wani irin fitananan numfashi daya sauke mata a tsakanin wuyanta hakan yasa gaba 蓷aya tsigar jikinta zubewa suka shiga tashi.
Abu Maleek kam ya da蓷e da lulawa duniyar mashaya hakan yasa baya gane fari balle ba茩i infact ma bai san cewa Julde ce a wajan ba,
all What his know shine ya rungome Sweet 蓷insa, kwa蓳e fuska yay sosai kamar zai tsaki kuka kafin cikin wata iriyar kasalalliyyar murya mai kama da da husky voice ya ware la蓳蓳ansa Murya can 茩asa yace.
“No.. no one’s love me, Uhm no one’s what i have done to them? Ba’a so na sweet, even my brother Adams baya sona, he hate me, why kowa Jalaluldeen? Me nayi masu sweettttt, i love them I love my family, my Oumuu, my Mumy, Salimerh and my elder brothers, I love them butttt….”
Sai kuma yay shiru yana lumshe idanunsa a hankali kuma wasu siraran hawayen wahala suka sakko daga cikin idanunsa,
yanayin yadda yake sauke numfashi da sauri zai sanya kasan how sad he’s,
sosai yake jin zafi da kuma ra蓷a蓷i a cikin zuciyarsa, amma bashi da wanda sharing all his fellings dashi,
hannunsa ya sanya a hankali tare da mannawa a tsakiyar lafaffan cikin Julde, da sauri ta runtse idanunsa duk da cewa till bata Fahimci mene abinda take ji ba,
amma tana jin wani mugun sauyi a Jikinta, Zuciyarta har wani tsalle take a duk sanda yay 茩o茩arin ta蓳a ta,
A hankali kuma 蓷umin Numfashinsa ke sauka a saman wuyanta, Numfashin daya haifar mata da wata muguwar kasala,
a hankali ya Lumshe idanunsa yana jin yadda numfashi ke fita yana sha茩ar wani kuma,
cikin wata raunatacciyar murya mai 蓷auke da Zallar rauni ya 茩ara bu蓷e bakinsa yace.
“And the frist person daya keso na, he gone, i lose him ya tafi ya barni sweet, And my happiness tayi nisa dani i lose my mother too, sweet babu wanda yake sonaaaaaa, but duk da haka i love my family sune komai ne, tunci kashi na, fitsari, bana da lafiya suna gigicewa, they loving me lokacin da ciwo ya kamani”
Shiru yayi na wani lokaci kafin wata zuciyar tace masa.
“What about your son Maleek???”
Sharrrr hawaye ya sake sakko masa, kamar ba professional footballer ba,
Aremo 蓷an sarki wanda yake shirin zama sarki period,
cikin Murya Mafi rauni da sauran yace.
“Maleek? My photocopy serious bana so…..”
Sai kuma yay Shiru da sauri kuma ya manna fuskarsa a wuyanta tare da ri茩eta sosai,
ya shiga shasshe茩ar kuka, a hankali 蓷umin hawayensa ya shiga sauka a saman fuskarta, cikin irin yanayi mara fasaltuwa Julde ta runtse idanunta,
a zahiri bata Fahimci komai a surutan mayen giyar da yake ba,
kalma “BABU MAI SONA” itace ta samu gurbin zama a cikin 茩wa茩walwar ta, su waye basu sansa?? Sune tambayar data kewa kanta amma babu amsa, a hankali itama Hawayen dake ma茩ale a cikin 茩wayar idanunta suka samu damar sakkowa, rauninta ya bayyana ta dalilin sukar hawayensa, sosai ta gigice hakan yasa ta sanya kuka cikin siririyar muryarta tace.
“Ballowo.. Ballowo Yayana!!!! Kuka kake??? Ko damata maa Ballowo??? Kuke kake? Ina ke baka ciwo kalli kana kuka Ballowo”