
Ta fa蓷a a gigice tana 茩o茩arin zamewa amma ri茩on da yayi mata ya sanya ko motsi ta kasa, yana fesar da numfashi idanunsa na janye cikin wata very low voice yace.
“Cry??? Why should i? I’m not cry, I’m hero!!!! I can handle everything sweet”
Ya fa蓷a lokacin da idanunsa suke 茩ara janyewa domin yanzu yaje matakin 茩arshe matakin da a ko wanne lokaci bacci zai iya awon gaba dashi.
Ware jajayen la蓳蓳ansa yay wanda hawaye suka ji茩asu, hakan yasa la蓳蓳ansa sukai wani santsi cikin magajin bacci ya 茩ara manna la蓳蓳ansa da sauri Julde wacce Jikinta yake rawa tace
“Auchhhiiii heyyyyy Ballowo”
baya gane abinda yake bare ya fahimci 拼ar 茩arar da tayi hakan yasa yaji kamar sweet kitty 蓷insa ce tayi kuka da 蓷an sauri yace
“heyyyyy you stop shouting, sweet the you love me? Kina so na?”
Jin abinda ya fa蓷a yasa Julde saurin ware baki domin duk duniya tana bala’in son taji ance ana sonta, hakan yasa da sauri ba tare da wata manufa ba tace.
“Allah Ina sonka Ballowo, nafi kowa masifar sonka a duniya, Amma baka min magana kamar yadda Yaya Adams keyi min”
ta 茩are maganar a shagwa蓳e a hankali kuma taji Numfashinsa yana sauka da sauri hakan ya tabbatar mata da cewa bacci ya 蓷auke sa, Shiru tayi tana jin yadda ya sauke mata duk nauyinsa ya hanata kata 蓳usss,
ga wani fitananan 茩amshinsa dake cika mata hanci, Ajjiyar zuciya ta sauke tana fa蓷in
“wai badai nauyi ba, yana ta surutu saboda yasan ban iya karatu ba Allah idan naje makaranta nai karatu nima sai na rama” ta fa蓷a tana turo baki tare da murgu蓷a bakin.
Almost 30minutes a haka kafin Oumuu-Ayman ta turo 茩ofar babban Parlon ta shigo, zuwa lokacin tuni ya zame daga jikin Julde ya kwanta amma yana ri茩e da hannunta gam, Itama Julde a nan kusa dashi bacci ya 蓷auke ta, kusan lokaci kowan nan su yake sauke Ajjiyar zuciya,
hakan yasa gaba 蓷aya Numfashin su ha蓷ewa waje guda, cike da Mamaki Oumuu-Ayman take kallonsu domin harta kwanta bacci ya fara 蓷aukan ta, sai kuma ta tuna da Julde tasan cewa ba lallai bane Abu Maleek ya kaita bedroom 蓷inta wannan dalilin ya sanya ta tashi tayo nan kai tsaye, to abinda ya gani kuma yanzu yayi matu茩ar bata mamaki, ganin babu inda tunanin zai kai tane yasa a hankali ta shiga tashin Julde.
a firgice ta tashi saboda daman a 蓷an tsoran cen ta kwanta, ba tare da Oumuu-Ayman tayi magana ba, taja hannunta a hankali zuwa bedroom 蓷in ta, har tsakiyar bed 蓷in ta kwantar da ita, tare da lullu蓳e ta da duvet,
gorar ruwa ta 蓷auka ta ajjiye mata a gefenta inda take tunanin zata iya 蓷auka kafin a hankali ta zauna gefenta tace.
“Daughter ga ruwa nan ko zaki nema cikin dare”
Kai kawai Julde ta 蓷aga tana 茩ara sauke ajjiyar zuciya,
girgiza kai kawai Oumuu-Ayman tare da fita taja mata 茩ofar, tana zuwa Parlo ta zauna kusa da Abu Maleek idanunta ta lumshe tana jin matsanancin tausayin zakin nata, magauta sunyi masa yawa, Ubangiji ne kawai ke karesa,
idanunta ta bu蓷e a hankali ta sauke ganinta a saman 茩irjinsa, 茩uri tayiwa wajan, kafin ta ja numfashi tana 茩ara matsawa kusan sa,a hankali ta mi茩a hannu da nufin ganin zanan gaba 蓷aya domin iya na saman 茩irjinsa kawai tayi, wata kalar zabura Abu Maleek yay tare da kifawa yay rufda ciki.
Murmushi kawai tayi tare da bu蓷e tafukan hannunta ta shiga karanto addu’a tana tofawa, kafin ta gama ta shafe masa fuskar zuwa bayan wuyansa,
tana jin lokacin daya jan wani wahalallan numfashi saboda sanyin tafin hannunta daya sauka a jikinsa,
Mi茩ewa tayi tare da gyara masa kwanciya tasan sanyi bai fiya damunsa ba, hakan yasa hasken parlon kawai ta rage masa kana tai waje,
tana fita taga masu tsaron 茩ofar Abu Maleek cikin nutsuwa ta kallesu kafin tace.
“Ko kula da kyau, domin yau Abu Maleek a babban parlo zai kwana, idan kuka bari wani ko wata suka shiga ciki, duk abinda ya samu zaki kuyi kuka da kanku”
Zubewa sukai suna mata kirki tare da al’茩awarin babu abinda zai faru, gaba tayi ta barsu a nan.
4:14
Agogon Nigeria ya buga, wanda yay dai-dai da fara kiran sallan farko da Subhi, a hankali ya juya daga rufda cikin da yay, tun kafin ya bu蓷e idanunsa yaji gaba 蓷aya kwanciyar ba tayi masa da蓷i ba.
Ga yadda wuyansa ya 茩age, ya motsa fuska Yay bakinsa 蓷auke da addu’a ya shiga ware gajiyayyun idanunsa wanda suka janye kawo lokacin kuma gaba 蓷aya jan da sukai ya ye.
A mamagance ya shiga ware gajiyayyun idanunsa saboda ganinsa da yayi a parlo ya matu茩ar bashi mamaki, a hankali ya furta “Astagafirullah!!” Domin sai a lokacin ya tuna da abinda ya faru, bai san mene ya sanya har yanzu ya kasa daina shan Alcohol ba, yasan is totally haram in Islam, amma what should i do? Ya tambayi kansa, ya bu蓷e idanu da Alcohol wanda tun yana 蓷an shekara 5 ya fara shanta musamman idan yana jin zucyarsa babu da蓷i, runtse idanunsa Yay sosai yana jin wani irin abu mai 蓷aci nayi masa yawo a cikin ma茩oshinsa.
A hankali ya fesar da iska daga cikin bakinsa kafin gently ya mi茩e tare da zuba hannayensa a cikin aljanu ya nufi part 蓷insa, yana shiga ya hangi sweet akan bed ta na蓷e Jikinta da duvet, kansa kawai ya girgiza yana mai kwa蓳e fuska.
Yana shiga ya sakarwa kansa shower wanka yay sosai, kafin ya wanke bakinsa da sumar kansa, tun a bathroom ya busar da sumar kansa.
Yana fitowa ya shiga shirya kansa bayan ya shafa lallausan cream 蓷insa ne, ya shafa man gashinsa dana gemu ya fesa body spray.
Wata lallausar Embrodiery islam jallabiya ash color ya sanya mai 茩aramin hannu, prayer mat ya 蓷auka ya tayar da sallar raka’atul fijir, zama yayi ya fara addu’a da neman yafiyar Ubangiji, mi茩ewa yayi tare da sanya Scuff faux-shearling slippers kai tsaye ya nufi Masjid yana fidda wani 茩amshi mai da蓷i.
Bai dawo gida ba sai wajan 7:15 yana dawowa ya shirya kansa cikin three-piece dinner suit, wacce take dark Maroon, Wayarsa ya 蓷auka da briefcase 蓷in sa, sosai yay masifar kyau shi kansa yasan kyansa daban yake dana sauran mutane, a haka kai tsaye ya nufi babban Parlo yana zuwa ya samu Oumuu-Ayman da Julde a zaune wacce take sanye cikin Halter top bayan t.shirt 蓷in Jikinta, sai black trouser mai kyau, an sanya mata hula mai butterfly, a cikin seconds yay mata kallon siririn tsaki yaja tare da neman wajan zama a gefen Oumuu yace.
“Mrng Oumuu”
Ya fa蓷a yana lumshe idanunsa wanda sukai masa 蓷an nauyi domin har yanzu bacci bai sake sa ba, wani Murmushin jin da蓷i Oumuu-Ayman tayi ganin yadda Abu Maleek ya fara sanya kansa busy wannan lokacin tunanin da zaman ka蓷ai cin duk babu, cike da kulawa tace.
“Mrng, how was your night Zaki?”
“Allahamdulillah” Shine abinda ya fa蓷a yana 蓷an taune le蓳ansa tare da 茩ara Lumshe idanunsa.
Julde dake zaune tun fitowar sa tasan cewa shi ne, saboda yanayin yadda bugawar zcyarta ya sauya, ha蓷e Jikinta tayi waje guda ta kasa ci gaba da shan tea 蓷in dake hannunta, a hankali ta shiga motsa jajayen la蓳蓳anta Wanda suka 茩ara wani irin jaa kamar ana shafa masu jambaki, bakinta na rawa tana 茩ara ri茩e rigar jikinta da 茩arfi cikin runtsewar idanun cikin wata raunatacciyar murya tace.
“Goo… Good morning Ballowo”
Ta fa蓷a lokacin da hawaye yake ciki idanunta, sosai yaji saukar sautin Muryarta a cikin kunansa amma ko motsawa bai ba, bare a sanya ran zai amsa, jin Shiru ne ya sanya Julde sakin Kuka tare da kwa蓳e fuska kamar Yarinyar tace.