
“Oumuu kinga bazai amsa ba ko? daman nace baki ni baya so na, Nima zan daina son shi Allah”
Ta fa蓷a tana 茩ara sakin kukan shagwa蓳a wanda kana ganin kukan kasan cewa Zallar ta蓳a ra ke damunta, Cikin lallashi Oumuu-Ayman tace “A’a ya amsa ba kiji bane Daughter”
Oumuu-Ayman ta fa蓷a tana share mata hawaye cikin rashin yadda tace “Allah Oumuu bai amsa ba”
Ta fa蓷a lokacin da take sakin wani sabon kukan, juyawa Oumuu tayi da nufin cewa Abu Maleek ya amsa amma ko inuwarsa bata gani ba, tuni ta fice daga cikin parlon kamar wal茩iya.
Abu Maleek kam tun lokacin da yaji saukar Muryarta ya mi茩e cike da nutsuwa da kamala ha蓷i da kamewarsa cike da kwarjini da haiba yay waje, kai tsaye kuma sashin Mai Babban 蓷aki ya nufa.
Masu tsaron 茩ofar na ganinsa suka shiga yi masa kirari, ko takan su bai bi, kai tsaye ya shiga Parlo Mai Babban 蓷aki a can saman wata ha蓷a蓷蓷iyar ladduma ya sameta.
Amintacciyar Hadimar ta wato Hadima Akin ta shirya mata breakfast, zamewa yay tare da zama a gefen ta, kafin ya 蓷an narke fuska ba tare da yace mata ya sanya hannunsa a saman plate 蓷in dake sha茩e da kayan marmari ya 蓷auki Apple wacce aka yayyanka.
Cikin nutsuwa ya sanya yankakkiyar Apple 蓷in a bakinsa, zaki da kuma sanyin Apple 蓷in ya haddasa lumshewar idanunsa ba tare daya shirya ba, Murmushi Mai Babban 蓷aki tayi kafin tace.
“Yau Mijina na gaban goshi ya tuna dani kenan, anya wannan auran zai yiwu kowa Zaki?”
Ta fa蓷a tana 茩ara tura masa plate 蓷in fruits 蓷in, idanunsa a lumshe cikin nutsuwa kuma yake tauna Apple 蓷in sa, kafin ya ware idanuna a kanta cikin kamala da kamewa yace.
“Barka da safiya Granny”
Ya fa蓷a lokacin da yake kai 蓳araran tanjirin bakinsa, Mai Babban 蓷aki da farin ciki ya cika mata zuciya tace.
“Sai naji abin farin ciki wajan Oumuu-Ayman, tace ka bu蓷e Company ko? Toh toh ma sha Allah, Allah ya taimaka ya shige maka gaba”
Idanuna a Lumshe yana shafa cikinsa da yaji yayi 蓷an nauyin kafin a hankali ya kama lip’s 蓷insa ya shiga taunawa kamar bazai magana ba sai kuma yace.
“Ameen Granny, uhm Ina son ganin Hadima Zubaida”
Shiru tayi tana kallonsa kafin ta 蓷an jinjina kai tace “You have to do that kana da ikon yin haka baka da shamaki”
Sauke numfashi yay tare da 茩ara gyara zama cikin 茩asa da murya ya bu蓷e baki zai magana yaji saukar muryarta, da sauri ya ha蓷e fuska tare da juyawa ya fuskanci Granny 蓷insa, Maleek dake Hannun Bola ya zame da sauri tare da nufar wajan Abu Maleek cikin farin ciki yake fa蓷in.
“B脿ami! B脿ami!! B脿ami na”
Ya fa蓷a lokacin da yake fa蓷awa kan Abu Maleek da sauri Abu Maleek ya runtse idanunsa saboda wani kalar bugawa da zuciyarsa tayi masa.
A sanyaye Bola ta shigo ciki tana 蓷an sauke wata 苼oyayyiyar ajjiyar, ganin Abu Maleek a yanzu ba 茩aramin sanya mata nutsuwa da farin ciki yay ba,daman tazo da niyyar gaishe da Mai Babban 蓷aki ne.
Zama tayi kanta a 茩asa tana 蓷an satar kallon dugun wuyansa wanda gashi ya kwanta a kai, ba 茩aramin kyau yay mata duk da cewa bata kalli fuskarsa ba, cikin 茩asa da Murya tace.
“Barka da safiya Mai Babban 蓷aki”
Jinjina kai Mai Babban 蓷aki tayi kafin tace “Ya Maleek ya kwana da jiki?” Cikin damuwa tace “Allahamdulillah, amma zazza蓳in ya takurasa jiya kwana yay yana kiran B脿ami da 茩yar yay bacci”
A hankali Abu Maleek yakai dubansa zuwa ga Maleek wanda yake kwance a jikinsa, sai a lokacin ya lura da ramewar da yaron yay ga wani hucin zafi da yake fitarwa, a hankali cike da tsoro kamar mai shirin ta蓳a wuta ya shafa wuyan Maleek, zafin da yaji ne ya sanya shi lumshe idanunsa lokaci guda kuma tausayin 蓷an nasa ya ratsa masa zuciya, a hankali ya shafa kansa ba tare da yace komai ba.
Ba jimawa kuma ya mi茩e yana jin lokacin da Bola tace “Mrng Abu Maleek ya jiki?”
Banza yay mata a hankali yaci gaba da tafiya da sauri Maleek ya ri茩e hannunsa yana fa蓷in.
“B脿ami zan bika”
Narkakkun idanunsa ya zubawa yaron wanda yake tsananin kama dashi, domin kamannin sa da Maleek har makaki yake basa, ba tare daya hana Maleek ba sanya hannunsa tare da 蓷aukan sa cak ya rungome sa, kana ya juya cike da nutsuwa yabar flat 蓷in.
Yana fita ya ha蓷u da Salimerh da Sharefddeen, Murmushi Sharefddeen yay yace “A’a yau kai da Maleek, like father like son”
Salimerh dake tsaye cikin shirin makaranta tace “Zaki Allah komai naka my son ya kwashe ina ga saura ka蓷an ya fara buga ball a gidan nan”
Ta fa蓷a tana kama hannun Maleek da sauri ya kasance hannunsa yana Rungome Mahaifin sa da kyau, saboda gani yake yana sauka zai gudu ya barsa.
A sanyaye Abu Maleek ya sauke numfashi tare ware idanunsa cikin kasala ya kalli Sharefddeen yace “Bro” ya fa蓷a a hankali Sharefddeen yace “Munji abin Alkairi Allah ya sanya alkairi Congratulations once again Bro”
Salimerh dake yiwu Abu Maleek da Maleek photo a iphone 蓷in ta tace “wlh I’m so much happy Zaki, ba kaji da蓷in da naji ba, sai nazo siyan Shoes da jersey masu kyau na Companyn J&J ART SHOE AND JERSEY DESIGNER.
Wani sangartaccen Murmushi gefen baki Abu Maleek yayi wanda kai tsaye ba zaka kirasa da Murmushi ba, saboda rashin sabo dayin Murmushi kafin ya 蓷anyi gaba yana fa蓷in.
“Thank you Bro/Sis”
Ya fa蓷a yana yin Gaba yana jin yadda Maleek yake sauke numfashi mai zafi alamar tuni bacci ya 蓷auke sa, kai tsaye mota ya nufa inda ya samu p.a Sameer na jiransa, kar蓳ar kayan hannunsa yay shi kuma ya shiga mota yana 蓷auke da Maleek.
Kamar kullum sai bayan sallar Issh膩 ya dawo gidan saboda aikin da yayi masa yawa, ganin dare yayi ne ya sanya ya nufi sashinsa da Maleek a nan ya barsa ya kwanta shi kuma ya shiga wani bedroom 蓷in ya kwanta Shida sweet.
Washe gari
Wajan 11 na safe Oumuu-Ayman ta shigo sashin na Abu Maleek yau gaba 蓷aya makara tayi, kai tsaye bedroom 蓷in Julde ta nufa tana zuwa taga babu kowa ciki, da mamaki ta shiga Bathroom tasan cewa ballai tana ciki ba,ga tunaninta kowa bata ciki, da sauri ta nufi part 蓷in Abu Maleek tana zuwa ta samu Maleek zaune da Sweet suna wasan ball, tashin hankali ya bayyana a fuskar Oumuu-Ayman, ina Julde zata da wanne idon zata fita? Babu inda bata shiga a cikin flat 蓷in Abu Maleek ba amma babu ita, cikin ki蓷ima da kuma tashin hankali ta shiga kiran Number Abu Maleek sai da tayi kira wajan uku kafin ya 蓷aga, lokacin yana tsaka da drawing na wata sabuwar jersey a hankali ya sauke numfashi tare dayin baya yana 蓷an tsotsar la蓳蓳ansa cikin wata husky voice yace.
“Oumuu!!”
Jin Muryar Abu Maleek yasa Oumuu fa蓷in “Zaki Banga Julde ba”
Cikin rashin fahimta ya 蓷an saki la蓳蓳ansa kafin yace “wace haka?” Wani haushi ne ya kama Oumuu-Ayman cikin 蓷an fa蓷a tace.
“Ohh! Saboda ina rabuwa dakai ko? Matarka ce baka sani ba? To ka sani duk abinda ya sameta wallahi laifin ka ne”
Ta蓳e baki yay kafin cikin nutsuwa yace “to ban gan ta ba” ya fa蓷i hakan ya kashe kira a hankali kuma cikin wani irin sabon yanayi juyar da kansa tare da sauke ganinsa akan Jul….
Abu Maleek na ku蓷i ne, kiji tsoran Allah ki daina karanta abinda ba naki ba, ko banyi Allah ya isa ba nasan Ubangiji zai isar min domin baya barin ha茩茩in wani akan wani ki biya 500 ki karanta cikin nutsuwa 0116886423 sulaiman Naima s union bank 08119237616
1/1/22, 19:00 – Aisha Adam: 53-54
1:10 Ya shiga bu蓷e idanunsa wanda sukai masa nauyi sosai, jin kamar mutum a jikinsa ne kuma ya sanya ya bu蓷e gajiyayyun