
Ba tare kuma da wani abu ba Otun ya 茩ara cewa.
“No! Kamar komai a hannuna Ni zan komai, kuma Tabbas a yau sai Al’ummar Alaafi da Kanzaf baki 蓷aya sun shaida mutuwar Abu Maleek, I’ll get you back”
Ya fa蓷a yana zare wayar a kunansa tare da juyawa yabi wata hanyar daban.
A can cikin flat 蓷in Abu Maleek kowa zaune Julde take cikin wata ha蓷a蓷蓷iyar abaya mai bala’in kyau,
Gaba 蓷aya jikin abayar Stones ne, sai gashin kanta daya kwanto har gaban goshinta, kamar na jarirai sai she茩i suke,
La蓳蓳anta sun sha lipstick pink masu kyau, yay wani fresh.
Wayar Oumuu-Ayman ce a hannunta tana yin game a hankali kuma time to time take 蓷aga Idanunta tare da saukewa akan 茩ofar part 蓷in Abu Maleek,
Sanyayan idanunta ta janye tare da mayar dasu saman wayar,
A hankali kuma ta sake 蓷aga kanta jin an turo 茩ofar parlon an shigo, Murmushi tayi ganin Oumuu-Ayman ri茩e da basket 蓷in abinci,
A hankali Julde tai 茩asa da kanta tare da fa蓷in.
“Barka da yammaci Oumuu-Ayman”
Murmushi Oumuu-Ayman tayi kafin ta ajjiye Basket 蓷in tace.
“Yawwa Daughter ya game?”
Murmushi Julde tayi tana fa蓷in.
“Oumuu na iya yanzu ai”
Jinjina kai Oumuu-Ayman tayi kafin tace.
“Ok! Maza jeki kaiwa Ballowo 蓷inki lunch kizo”
Mi茩ewa Julde tayi a hankali tana gyara zaman rigar jikinta kasancewar hannun rigar a tsage yake har zuwa shoulder 蓷inta, har ta tafi sai kuma Oumuu-Ayman tace.
“Come here Hawwa’u zonan”
Ta fa蓷a a sanyaye tana 蓷an jan numafashi, haka nan Julde taji gabanta ya fa蓷i, a sanyaye ta dawo ta zauna tare da kallon Oumuu-Ayman ba tare da tace komai ba.
Murmushi Oumuu-Ayman tayi a hankali ta matsa kusa da Julde, tare da sanya hannunta ta ri茩e na Julde sosai a hankali kuma cikin sanyi murya mai 蓷auke da tarin alhini da kuma nauyi tace.
“Don’t scared Hawwa’u, kawai ma za蓳i nai maki wannan maganar a dai-dai wannan lokaci, domin kina gab da 蓷aukan dukkan wasu nauyi na Abu Maleek,
Na za蓳i na fa蓷a maki wannan maganar tun kafin Zaki ya zaba Oba, domin ina da tabbacin zaki iya kula da dukkan ihu da kuma surutun da zai yi ina da tabbacin hakan Tabbas”
Shiru tayi tana sauke numfashi a hankali kuma taja ajjiyar zuciya kafin ya 蓷ura da fa蓷in.
“Kin san a rayuwa Mutum baya da iya za蓳awa kansa yadda zai kasance,ko kuma ya za蓳awa kansa kalar Rayuwar daya keson yi a wannan duniyar,
Abinda duk Ubangiji ya zana a littafin rayuwarka shine zai kasance dakai, haka nan duk tarin 茩addarar da zata samu mutum Ubangiji ya da蓷e da rubuta hakan allon da baya goge rubutu, Ubangiji ya rubuta hakan jikin Lauhil Mahfouz!
Kenan duk yadda rayuwa tai damu ko kuma wani yay damu daman Allah yasan da hakan domin 茩addararran abu ne, mutum bai isa ya sanya ka kasance a haka ba, sai dai ya zama sanadi..,”
Shiru tayi Saboda wani irin zafaffan hawaye da yake shirin sauka daga cikin 茩wayar idanunta,
Da sauri kuma ta mayar da Hawayen ganin yadda Julde ta fara gigicewa duk da cewa ba komai take fahimta a zantukan na Oumuu-Ayman ba,
Cikin 茩arfin hali da kuma juriya Oumuu-Ayman tace.
“Nasan ko bayan babu ni zaki iya ri茩e min Zaki, nasan ko bana kusa daku zaki iya da dukkan abinda zai je ya dawo na Abu Maleek, Hawwa’u Abu Maleek is your husband, i mean Abu Maleek mijinki ne”
Da wani mugun sauri Julde ta 蓷aga jajayen idanunta jikinta na wani irin rawa da mazarin gaske, Tamkar wacce aka sanya cikin ruwan 茩an茩ara,
Yayinda wani ruwan hawaye mai tarin sanyi ya biyu idanunta ya sauka akan fuskarta, kafin kuma wani Hawayen mai zafi ya biyo Hawayen farin ciki, a wannan karan Hawayen tausayin kanta dana Abu Maleek 蓷in ne ya shiga zuba a idanunta,
Yaya za’ai ya zauna da mutumin da baya sonta??? Wanne kalar zama zatai dashi?? Matsayin miji ko kuma her Helper as she called him Ballowo???
Oumuu ce tai Murmushi tace.
“Calm down Hawwa’u, i knew tun zuwanku kina son Ballowo 蓷inki haka ne?”
Abubuwa biyu ne, suka taro suka ha蓷ewa Julde a wannan karan, ga wani kunya irinta Fulani, ga kuma mugun so da 茩aunar Ballowo 蓷inta dake ma茩ale a 茩asan Zuciyarta, sunkuyar da kanta 茩asa tayi domin bata jin sam zata iya amsa tamyar da Oumuu tayi mata,
Dan haka sai ta shiga wasa da yatsun hannunta, hawaye wani na kurar wani sharrr sharrrr!!!
Ganin yadda tai shiru yasa Oumuu-Ayman fa蓷in..
“I understood! Hawwa’u mata da yawa suna fa蓷a akan namijin da bai kama 茩afar zaki na ba, bare kuma ke da kika samu kamar Abu Maleek, babu soyayyyar kowa a zucyarsa sai ta iyayensa, da kuma 拼an uwa, a yanzu kike da damar samun zuciyar Jalaluldeen, domin yanzu a namijinsa yake, Hawwa’u ba komai yasa nake fa蓷a maki haka ba, saboda zan bar maki dukkan nauyin Abu Maleek i zuwa wajanki, Hawwa’u na bar maki amanar Abu Maleek duniya da lahira, farin cikinsa kece, kece rufin asiri a garesa, kece kwanciyar hankalin Abu Maleek, namiji yana zama jigo da kuma garkuwa ga matarsa, amma a yanzu ke zaki zama jigon Abu Maleek, je zaki zama bangon da zai jingina yaji da蓷i, Na bar maki amanar Abu Maleek…..,”
Da sauri Julde ta mi茩e tsaye tare da suna girgiza kai, hawaye na zarya daga idanunta, cikin kuka tace.
“Mene yasa? Ina zaki da zaki bar min Amanar Ballowo, tare na ganku dan haka Oumuu kece zaki ci gaba da kula dashi kece zaki ci gaba da bashi abinci, kula da lafiyarsa, dan Allah kada ki 蓷ura min abinda bazan iya dashi ba Oumuu-Ayman!”
Ta fa蓷a tana sakin wani irin kuka mai tsuma zuciya jikinta duk rawa yake.
Mi茩ewa Oumuu-Ayman tayi tare da zuwa inda Julde take tsaye tace.
“Bana nufin zabi wajan, kin san a yau za’a nadau Abu Maleek Oba of Kanzaf, bana sa ikon ko kuma damar da zanna zuwa garesa, bana da wannan ikon, ni ba kowa bace face 茩war茩warar sarki, bana da wani power bana da freedom nayin abinda na keso, tun tuni a gina mana namu gidan can bayan Masarauta wanda zamu koma, balle ni da ban haihu da sarki ba, wannan dalilin ya sanya nace maki ki kula da Abu Maleek, na baki amanar zaki na, Ubangiji zai kula da rayuwarsa kenan zaki kula dashi, kada ki ta蓳a nisa dashi, kada ki bari yay maki nisa Hawwa’u, mace ta gari ita zata zama farin ciki ga rayuwar mijinta, Abu Maleek namiji mai 茩arfin gaske da kuma ishasshiyyar lafiya, ba komai na sani a kansa ba, saboda dukkan ma茩iyan sa basu bada wata dama da za’a iya gane abubuwan da sukai masa na cutarwa ba…”
Shiru tayi lokacin da hawaye ya gama wanke mata fuska kafin tace.
“Abu 蓷aya na sani game da Abu Maleek, Yana da tarin baiwa, ma’ana shi mutum ne mai yawan bu茩atar mace, bani da tabbacin yana neman mata banza,kai bazai ta蓳a aikata hakan ba, domin tuntuni na 蓷auki matakin hakan, amma mummunar 茩addarar data fa蓷a masa, ya sanya ya zama lusari ya zama kamar mata maza, amma a yanzu mijinki lafiyayye ne, kada ki bata 茩ofar da wata mace zata ra蓳esa, domin bazai iya controlling kansa ba, even his wife Bola, a yanzu bake ka蓷ai ce matarsa ba, akwai wata kafin ke, hatta ita ban yarda ki bata wata 茩ofa da zasu kasance ita dashi ba, domin duk tarin 茩iyayyar da yake mata bashi da shamaki akan mace,
Ba lallai ki gane how hot he’s ba, amma soon zaki fahimta, duk abinda ya nema wajanki ki masa mubaya’a, ki basa nayi imanin Abu Maleek bazai ta蓳a cutar dake ba, balle a yanzu daya zamana dukkan weakness 蓷insa kece!!”
A hankali Oumuu-Ayman ta zame 茩asa wajan 茩afafuwan Julde tare da 蓷ura hannayenta a saman 茩afarta, Subuhanallah, wani kuka Oumuu-Ayman ta sanya, kukan da ko a mutuwar Late King Tunde Muhammad Jalal ba tai kamarsa ba, cikin Muryar kuka tace…