
Sarkin Fada ne yay gyaran murya tare da fa蓷in.
“Kamar yadda kuka sani, yau kuma a Yanzu za’a zanemi jagora wanda zai maye gurbin da muka rasa, duk da cewa na riga an za蓳i ko kuma tun King Tunde yana raye ya za蓳i wanda zai mulki wannan kujerar amma na蓷in a yanzu shi ne zai tabbatar da mutum, dan haka muna bu茩atar nutsuwar mutane”
Gaba 蓷aya Aremos gyara zama suka kowa yana jiran yaji an kira sunansa musamman Shakiru, a hankali Abu Maleek ya ta蓳e bakinsa tare da mi茩ewa tsaye ya nufi fita, domin shi gaba 蓷aya he’s not interested baya so, wanann ihun ma neman gigitasa yake, yana 茩o茩arin fita yaji ance.
“Ba kowa ne zai maye gurbin da muka rasa baz face Aremo Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal Abu Maleek, shine wanda late King Tunde Muhammad Jalal ya bada wasiyar a na蓷a shi”
A gigice Abu Maleek ya juya tare da nuna kansa yama kasa magana saboda tsananin mamakin, Aremos afirgice suke kallon Abu Maleek, yayinda Otun ya kewa Abu Maleek kallon ya haka? Ya baka mutu ba? Ina tsarin da mukai.
Sarkin fada ne ya 茩ara cewa.
“Abu Maleek 茩arasu daga ciki”
Jikinsa ya 蓷auki rawa yace “me?? Goodness, to banga 蓷an abu ga kasa….”
Kafin ya 茩arasa yaji anyi saurin nufe masa baki, da sauri ya Juya Mai Babban 蓷aki ce, ganinta yasa yace.
“Granny kinji mai yace?? Tell him ban so, Meye sunanta ne? Ahhha mulki or sarauta what ever u called it is doesn’t matter for me, ba na so ko akwai wanda yaji nasa ina so???? To naga 蓷an kaza kaza daya isa…”
Da sauri Mai Babban 蓷aki tace.
“Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal jeka zauna”
A hargitse shima ya juya yace.
“I can’t go anywhere Granny, bana so ba zani ba, banga wanda zai min dole ba, kuma idan an isa..”
Tsitt yay saboda ha蓷a ido da sukai da Julde tana tsaye ta har蓷e hannayenta a 茩irjinta, 茩uri yay mata da ido kafin ya juya ya kalli Salimerh wacce take kusa da Mai Babban kana ya kalli Mai Babban 蓷aki kallon irin mai yasa kukai min haka??? Saboda kun san itace weakness 蓷ina?? Da sauri ya 茩arasa wajan Julde yace.
“Look! Jidderhh kada ki sanya kanki a wannan, I’m scared kada kice min dole sai nayi”
Ya fa蓷a yana kama hannunta tare da fa蓷in “let’s go”
Hannunta dake cikin nasa ta matse ka蓷an kafin a hankali ta juya akalar tafiyarsu zuwa cikin fada, girgiza mata kai ya fara irin baki son bala’in da yake kan wannan kujerar ba, kallonsa tayi tare da matsawa kusa dashi very close to him cikin tattausan Murya, wani irin dad蓷an lafazi da kuma farsaba na iya balagar zance tace.
“Kada kai domin kan ka, kada kayi domin ni, kayi saboda Allah, kayi saboda farin cikin Daddy, kayi saboda al’umar gari”
Ta fa蓷a tana ri茩e hannunsa kwa蓳e mata fuska yay idanunsa sunyi jajirrr a hankali yace.
“I don’t like it Na.. nahhhh ban so”
Kai ta 蓷aga masa kafin ta zaunar da shi akan makekiyyar kujerar ta alfarma, kana ta rankwafa dai-dai fuskarsa saitin kunansa tace.
“Idan hakan bai gamsar da zuciyarka ba, to kayi saboda dani, rashin yin zai sanya ka nemi ka rasa cikin Alaafi”
A 蓷an tsorace ya kalleta irin Kinji ko?? Kafin cikin ra蓷a yace “stay with me” idanunta ta juya ganin haka yasa shi kama hannunta ya ri茩e ba tare da yace komai ba.
Mamaki ya cika kowa, yau wata ita tayi control na Abu Maleek hatta Mai Babban 蓷aki a wannan lokacin baiji maganar ta ba, Hawayen farin ciki ne ya sauka akan idanun Salimerh a hankali tace “Allahamdulillah”
Wata 茩yakkyawar crown mai bala’in kyau aka 蓷auka aka sanyawa Abu Maleek, da sauri ya rufe idanunsa saboda wani abu mai nauyin da yaji ya saukar masa, gaba mutanan wajan suka mi茩e tsaye, suna tafawa, Adams kam wata 茩yakkyawar zufa ce take yanko masa, ba sarauta ya damu da ita ba, damuwarsa shine Julde..
A hankali kuma aka 蓷auki wata farar Al茩yabba mai tsananin kyau da kuma taushi sai walwali take, aka 蓷ura masa a jiki, kana aka 蓷auki wani murjani guda biyu aka sanya masa a wuya, idanunsa a Lumshe sai ajjiyar zuciya yake saukewa,
Wani Gashi a aka sanya masa a hannunsa, sanya gashin kuma ya tabbatar da Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal Abu Maleek ya gama zama sarki, Hamdala da Mai Babban 蓷aki da Julde suka saki hadda Salimerh.
Gama na蓷in kuma yay dai-dai da shigowar wata Hadima jikinta na bala’in rawa ta zubewa a wajan, ganin hakan yasa Otun yace.
“Ke Lafiya??”
Domin shi duk ba茩in ciki ya gama isar ya tura da mutane su shiga su 茩one flat y Abu Maleek, amma gashi he’s still alive.
Jikin Hadimar na rawa tace.
“Oumuu!!! Oumuu-Ayman”
Da wani mugun sauri Abu Maleek ya mi茩e tsaye jikinsa na rawa yace.
“What happened to her?? What happened to my mother??eh??”
Hadimar idanunta na zubar da hawaye tace.
“Ta..taci guba”
Bai tsaya jin mene za tace ba ya kwasa da gudu ya nufi Sashin Oumuu, hakan yasa Julde ta marasa baya kana Salimerh da Mai Babban 蓷aki.
Shiru Otun yay, tabbas bayan shi akwai wani daya fisa son wannan sarauta, da alama kuma ya fisa iya shiri amma waye wannan? Duk yadda akai ya shirya kashe Abu Maleek sai kuma abun ya 茩are akan Oumuu-Ayman.
Abu Maleek na shiga ya hangi Oumuu-Ayman kwance bakinta na zubar da kumfa ga plate 蓷in abinci a kusa da ita, da wani sauri ya 茩arasa gareta tare da jawota jikinsa yace.
“No!!! Open your eyes Oumuu, don’t do this to me, Kada ki barni a lokacin da nafi bu茩atar ki, Open your eyes Oumuu”
Ya fa蓷a yana Rungome Oumuu-Ayman, wani irin firgita Oumuu tayi, tana 茩ara ri茩e hannu Abu Maleek, numafshinta na wani irin sama yana barin 茩irjinta alama rai gab yake da barin gangar Jikinta, cikin wani jan numfashi tace “S…J…K” sai kuma ta 茩asa fa蓷in abinda ya keson fa蓷a a hankali kuma tai wata mi茩a tare da fa蓷in “La’ilahaillahu Muhammadur Rasulullah s.a.w” kafin kuma taj wani numfashi dai-dai lokacin da……
馃ゲ馃槶
1/1/22, 19:00 – Aisha Adam: 63-64
“me yasa yake zare min ido?” Julde ta jerawa Oumuu-Ayman tai tambayar tana 茩ara mai da idanunta kan Abu Maleek, wanda yake zare mata ido kafin a hankali kuma ya zame idanunsa daga kanta yana mayar da shi kan Wayarsa.
Murmushi Oumuu-Ayman tayi kafin ta gyara zama sosai tace.
“Daughter wancan da kike magana shine Ballowo naki, wannan kuma” ta fa蓷a tana nuna Adams ta 蓷ura da fa蓷in “shine Hamma Adams”
Juyawa Julde tayi ta kalli Adams kafin ta juya ta kalli Abu Maleek wanda tana 蓷ura idanunsa a kanta yana 蓷ago kansa shima,
Gently Abu Maleek ya mi茩e tsaye yana 蓷an lumshe idanunsa yana yadda zuciyarsa ke buga masa da tsananin 茩arfi,
Zama a nan wajan dai-dai yake da tarwatsewar zucyarsa,
Hannunsa guda 蓷aya ya sanya cikin aljihun kafin 蓷ayan kuma ya kai zuwa fuskarsa tare da jan sajan fuskarsa zuwa gemunsa mai tsayi wanda yake ta 茩yalli,
Julde dake kallon sa kamar ta samu t.v tace.
“Oumuu me yake ta 蓳awa?”
Ta fa蓷a tana 茩urawa sajan fuskarsa ido sosai abin ya bata sha’awa ya birgeta,
Oumuu-Ayman dake bin Julde da idanu tana jin wani farin ciki yana ratsa zuciyarta tace.
“Wannan abun wai?”
Da sauri Julde ta 蓷aga kai alamar “eh” kallon Abu Maleek Oumuu-Ayman tayi taga ya ha蓷a fuska kafin kuma ya juya, da sauri Julde tace “Oumuu zai tafi”
Dry Oumuu tai a wannan lokacin kafin kuma tace.
“Rabo dashi zai dawo ne”
Kwa蓳e fuska tai tare da bin bayansa da kallo tana kallon yadda yake wata tafiya mai 蓷aukan hankali, he’s so nice damn cute! Yana tafiya cike
Da tarin ilhama da wata zallar nutsuwa ha蓷i da nagarta, yana fita kai tsaye wajan motarsa mai 茩irar kira K5 Ash color, kasancewar shi 蓷aya ne ko driver mai 蓷auka ba, yasa yana zuwa ya bu蓷e front seat ya shiga ya zauna,
Tare da kifa fuskarsa akan string motar, yana sauke numfashi yana jin wani irin abu mai ra蓷a蓷i yana mai yawo a zuciyarsa, wani sound ya shiga fiddawa yana matse idanunsa, a hankali kuma yake ganin tana masa kizo a cikin idanunsa, he can’t feel yadda ya kejin sautin Amon muryarta a cikin kunansa, seriously a yanzu he can’t understand abubuwan daya keji game da Julde,
Abu guda ya sani she’s his responsible!
A wannan karan wani Determination (kudiri)ya kutso cikin tunanin Abu Maleek, ya ratsa dukkan zuciyar Jalaluldeen Tunde Muhammad….
Determination na self-defense and self-actualization; abin nufi ya tsaya ya san wanene kansa? Ya kuma kare kansa daga farmakin zuciyarsa akan Julde, kada ya bari tunanin da yake kansa ya hanasa sanin ha茩ik茩anin abinda yake zucyarsa game da Julde..