
Queen Roomana ce zaune tana kuka a hankali tare da fa蓷in.
“Mene ya sanya hakan??? Akan kawai Taswira? Ko kujerar sarautar? Ba Noor ba Oumuu-Ayman? Yanzu kuma rayuwar Jalaluldeen kika tisa gaba akan mene?”
Ta 茩are maganar tana kallon matar gabanta, dry matar tayi kafin tace.
“Uhm! Tunaninki ya huce duk inda kike tunani, ban fara ba sai dana shirya, ba wannan ya kawo Ni ba, nazo fa蓷a maki yau zaki bar cikin nan wajan ki koma Alaafin, amma wallahi wallahi wallahi Allah, kika sake kika fa蓷i ko Wacece ni? Uhm wallahi ba Jalaluldeen ba hatta Adams sai kin rasa shi, zaki ce na fa蓷a maki, maganar kujera bani ka蓷ai nake farautar ba, Ni abin guda nafi so shi ne Taswira kuma ina gab da samunta”
Murmushin ba茩in ciki Queen Roomana tayi kafin ta mi茩e bayan an kunce mata sar茩ar jikinta tace.
“Ba Taswira kika kisa samu ba, rayuwarki kika kusa rasawa baki 蓷aya, idan tunaninki na baki cewa zaki ga jikin Zakina, har ki samu Taswirar Tabbas Kinyi 茩arya neman taswirar nan dai-dai yake da barinki duniya”
Rugar Mahinjo
Ar蓷o ne da Barkido tsaye sai kuma Lami蓷o ko wannan su 蓷auke da bindiga, kafin a hankali wayar hannunsa ta fara 茩ara da sauri ya 蓷auka tare fa蓷in.
“Something news??”
Ar蓷o ya fa蓷a fuska 蓷aure domin tuntuni zuciyarsa ta jimawa da bushewa,
Daga can 蓳angaren Mutumin yace.
“Mun sauya tsarin aikin, ku tsahirta zuwa lokacin da zan 茩ara kiranku”
Yana fa蓷in hakan ya kashe wayar, shine Ar蓷o kashe wayar yay tare da juyawa ya mayar da bindigar hannunsa.
Abu Maleek ne tafe da sauri hannunsa ri茩e da wata jakar fetur da kuma abin kunna wuta,
Yayinda Julde da kuma Mai Babban 蓷aki da Salimerh suke bin bayansa da sauri,
Da wani sauri Julde ta 茩ara sa inda yake kafin tai 茩o茩arin kamasa tuni ya shige cikin Eso (Fada) yana zuwa ya shiga tuttulawa kujerar sarautar fetur 蓷in tare kunna wuta kafin ya cilla wutar tuni Julde tai fatali da hannunsa wutar tai gefe guda,
Wani kallo yay mata kafin ya sanya hannunsa ya ri茩e ta yace.
“Ki barni Jidderhh, wannan kujerar bata min adalci ba a rayuwa, My Dad is late, Maaamahh left me, even My Mother bata tare dani kin san Dalili?? Just because of wannan gantalalliyar kujerar, ban so Jidderh zan 茩unata kowa ya wuta, bana da kowa Na.. nahhhh Hawwa’u!”
Da sauri tace masa “kana dani Cucuu, gani a kusa da kai”
Da sauri shima ya ri茩e hannunta yace “If you really love me come with me Jidderh kizo mubar wannan 茩asar Bana sonta na tsaneta, i lost everything, kizo gareni”
Kai ta girgiza masa Idanunta na zubar da hawaye yayinda ta rungomesa gaba 蓷aya a jikinta cikin fulatanci tace.
“Ko juti ful 蓳e ragere, Wala mo buri huddirore, Jomirawo on mo bau蓷e ko蓷ume”
Cikin 蓷ubin mamaki da tarin Al’ajabi Julde taji Abu Maleek yace.
“NONNON, ina son Mi seini maa Jidderh”
Kallonsa tayi tace.
“Idan sa gaske kana son sani farin ciki ka zauna tare dani acikin Alaafin”
Da sauri Hadima Zubaida ta juya idanunta na kawo ruwa jikinta yay wani bala’in sanyi, girgiza kai Abu Maleek yay yace.
“I am all alone in this world I don’t have anybody Na.. nahhhh come to me dan Allah, i promise to be Everything to you! I’ll take care of you, I’ll stand by you a ko’ina na fa蓷in duniyar nan,ki amince ki yarda ki maye bin gurbin Oumuu na”
Kuka ta sanya tana jin kamar ta aikata abinda ya keso,amma barin su Alaafi kamar wata 茩ofa suka bawa magauta ne, wanda ita kuma bata son haka, ta 蓷auki 蓷amarar toshe ko wacce 茩ofa, wasu zafaffun hawayene suka zubuwa Abu Maleek daga cikin idanunsa domin amsar Julde kawai yake jira, tana cewa eh idan ya goyata bayansa sai airport daga nan sai Russia, a hankali ta sulale a gabansa tana sakin wani gigitaccen kuka Jikinta duk rawa yake, dur茩osawa yay dai-dai kanta Muryarsa na rawa yace.
“Come with me? Ko 茩arya kike baki so na, ok I’ll leave here biyoni yana nufin kina so na aduk halin da nake, zamanki cikin Alaafin yana nufin soyayyar 茩arya ce”
Yana fa蓷in hakan ya mi茩e tsaye tare da juyawa wani kuka ne ya kwacewa Salimerh tace “Granny stop him from living, Innalillahi Granny zai tafi”
Idanun Mai Babban 蓷aki ne yay jaa domin tasan Tabbas Abu Maleek a yanzu babu wanda ya isa ya fa蓷a masa yaji, sama Queen Roomana tana nan ne, Adams kam murmushi kawai yay, Amma Tabbas duk inda yaje ya dawo kujera na nan tana jiransa a hannun matarsa Julde, kuka Julde take tana kiran sunansa “Ballowo!!! Ballowo kada kabarni dan Allah” tsayawa yay a bakin 茩ofa kafin yace “don’t forget you’re my wife, ko ina nan ko bana nan ke Matana ne” yana kaiwa nan yay tafi da sauri yabi ta hanyar baya domin bar Alaafin a dai-dai lokacin ne kuma…..
Team Abu Maleek
Team Julde waye mai Gsky??????
1/1/22, 19:00 – Aisha Adam: 73-74
Sauke wani Irin fitinannan numafashi yana jin duniyar na wani irin juya masa, Tamkar zata kife dashi, wasu fararan taurari masu hasken gaske suke gilmawa ta cikin idanunsa, ga wani fitananan abu ya yake ratsa dukkan sassan jikinsa, cikin wani rin abu mai kama da zaucewa, ya sanya tafukan hannayensa duk biyun ya 茩ara copping face 蓷insu waje guda,
Jiki a matu茩ar kasalance domin duk wutar feelings 蓷inta ya zautar dashi,
Ya sanya ya susuce ya zama kamar ba professional footballer ba, the roller king of Kanzaf, the emire best arteries, ya zama kamar wani 蓷an yaye wanda ba’a gama zare sa daga mama ba,
Cikin wani azababban abu ya zame bakinsa a hankali daga saman nata, dalilin datse bakinta da tayi,
A hankali yana sauke ajjiyar zuciya mai kama da 蓷an shashi kuka ya manna fuskarsa a tsakiyar 茩irjinta, wasu zafaffun hawayene masu kama dana farin cikin yana yin gudunsu kuma da zafinsu zai sanya ka fahimci hawayen na Zallar damuwa ne,
Julde kowa wasu siraran hawaye ne suka fara saukar mata, daga cikin idanunta zuwa saman sumar kansa, tana jin kanta cikin tsantsar farin ciki mara misaltuwa,.
Yau itace tare da Ballowo 蓷inta, Cucuu 蓷inta ya bayyana gareta a lokacin da ba tayi tunanin hakan ba,
Wata Ajjiyar zuciya ta sauke tana jin kamar ta rungomesa, amma ba zata iya ba she can’t cos dole yay paying all rashin da tayi nasa, itama yanzu dole tai punishing 蓷insa da jikinta,
Hannu ta sanya a hankali da niyyar zame jikinta, da sauri taji ya 茩ara 茩an茩ame ta, yana 茩ara tura fuskarsa tsakiyar 茩irjinta, kana a zafafe yake sauke wasu tagwayen ajjiyar zuciya wanda suke fita da sautin Muryarsa mai kama data Mayun wacin zaki!
A hankali kuma ya ware la蓳蓳ansa wanda suke 蓷auke da danshin Salivas 蓷insa, ya ha蓷e da danshin hawayen da suke sauka daga saman idanunsa ne,
A hankali ya 茩ara sauke ajjiyar zuciya lokacin da yake 茩ara ware jajayen la蓳蓳ansa masu kauri da wani sanyi,
Dai-dai tsakiyar 茩irjinta wanda suka 蓷an bayyana dalilin zame saman rigar da yay ya sauke mata wani irin amintaccen sumbata, kafin a hankali ya tsuke bakinsa ya ri茩e fatar wajan a bakinsa sosai ya shiga yi mata wani irin tsotsa mai tafiya da hankali dukkan macan da akaiwa, bare kuma sabuwa 蓷aya mai jini a jika like Julde..
Wani irin bugawa zuciyoyinsu sukai a lokacin guda, yayinda gaba 蓷ayansu suka rungome junansu, saboda wani irin abu mai wahalar fassaruwa ya shiga gilmawa a cikin zuciyar kuwannan su, Julde wacce 茩irjinta ke tsananin harbawa, Zuciyarta na wani irin tsalle tana runtse idanunta,
A hankali kuma 茩wallar dake cikin idanunta suka sauko mata, abubuwan da suke mata yawo a jiki sun girmi dukkan tunaninta, wani irin zabura tayi lokacin daya kifa tafin hannunsa a saman lafaffan cikinta, wani irin mi茩ewa tsigar jikinta sukai, ga kuma wani irin abu da taji a jikinta wanda bata ta蓳a jin irinsa ba ko makamancin hakan ba.
Tabbas ba zata jure yadda yake mata ba, domin a ko wanne kalar salo da yay mata ji take Tamkar numfashinta zai bar Zuciyarta ne,wani rin abu ta keji na tsarga nata wanda dalilin hakan Zuciyarta ke son bada ita ta hanyar sallama masa ragamar gangar Jikinta baki 蓷aya.
Wata iriyar zabura tayi tare da tattaro dukkan 茩arfinta ta hanka蓷a sa baya,
Idanunsa a lumshe ya 蓷anyi baya domin bashi da wani 茩arfi ko kuzarin da zai hana kansa matsawa daga gare ta, jikinta ne ya fara rawa cikin tarin fargaba ta fara kiciniyar gyara zaman rigar ta.
Abu Maleek narkakkun idanunsa da suke a lumshe ya bu蓷e tare da sauke su a kanta, wata iryar harbawa J 蓷insa tayi da sauri ya sanya hannunsa ya dafe saman mararsa dalilinsa na son hana Jalal 蓷insa fito da 茩wa蓷ayin ta a fili,
Wani irin fusga numafashin sa yay, wanda hakan yasa a wahalarce ya janye jajayen idanunsa daga kanta yana 茩ara matse mararsa da hannunsa dake wani zabura tana kumbura, shi kansa bai san lokacin da abin nasa yay worse haka ba, shi bai ma 蓷auko ta da niyyar yin wani abu ba,
Amma ina gama 蓷aya ya kasa ri茩e kansa saboda wata fitinanniyar wutar sha’awar ta dake 茩ara zautar masa da tunaninsa.
Ita kowa dake zaune bayan ta gyara zaman rigar ta da 蓷an saci kallonsa ganin ya dawo da kallonsa gareta ne yasa, tai 茩asa da kanta,
Tana 茩ara ha蓷e yatsun hannunta wanda sukai sharr dasu saboda henna 蓷in da suka sha,
Cikin gwama numafashi ya 茩ara narkewa jikin kujerar tare da 蓷an tattaro dukkan 茩arfinsa ya matsa zuwa gare ta,
Runtse idanunta tayi 茩irjinta ya shiga 蓷agawa, gaba 蓷aya Ballowo 蓷inta ya sauya sauyin da yake neman tsoratar da ita,
Cikin wani irin sabon yanayi garesa ya ha蓷a numafashi waje guda, la蓳蓳anta masu kauri wanda suke jajirrr ya kalla,kana a hankali kamar wanda ake jansa da mayan 茩arfe ya 茩ara matsawa kusa da ita, a hankali kuma ya 蓷aga 茩afarsa guda 蓷aya da 茩yar ya aza bisa cinyarta,
A gigice tace.
“Innalillahi wa’inna ilaihir”
Idanunsa da suke a lumshe ya ware tare da kallonta baya jin zai iya magana dan haka ya 蓷an zame ka蓷an tare da aza kansa bisa shoulder 蓷inta,
Da sauri ta 茩ara runtse idanunta tare dasa hannunta ta ture kansa tare da yun茩urin kauce masa,cikin zafin nama irin na masu buga ball ya sanya hannunsa duk biyun ya jawota jikinsa tare da mannata a saman 茩irjinta, a 蓷an zauce ta tura fuskarsa tsakiyar 茩irjinta tare da sanya tattausan hannunsa mai fidda wani zufa a 茩asan wuyanta, a hankali ya fara tura hannunsa zuwa cikin sumar kanta ciki wani 茩awataccen salo ya zare ribbon dake 蓷aure da gashin nata, nan take sumar kan nata ya baje ya rufe mata fuskarta, hakan yasa gaba 蓷aya shima Abu Maleek ba’a ganin nashi fuskar duk gashinta ya rufe fuskokinsu.
Wani irin danna hannunsa yay a cikin sumar kanta, tare da 蓷ago kansa ya ri茩e faffa蓷an ququnta da hannunsa qam qam babu wani damar sakewa, no way to run! A hankali ya danna hancinsa bisa sumarta ya shiga sha茩ar dad蓷an 茩amshin dake fita ta cikin gashinta, ga wani santsi da gashin yay wanda ya 茩ara zautar da Ballowo,
Wani sound ya sauke mai kama da gurnani, a hankali ya janye hancinsa tare da zame fuskarsa daga saman sumarta, raunatattun idanunsa masu kama dana 蓷an maye ya sauke mata a saman fuskarta,
A hankali ya tsurawa la蓳蓳anta idanu, yana tunanin how soft and sweet it will be, domin a 蓷azo bai tantance yadda ya jisu ba,
Lumshe idanunsa a hankali yake maida 茩wallar dake cikin idanunsa, domin baya son a yanzu ta fahimci cewa itace rauninsa,
Uwa uba bai gama tantance abinda yake ji game da ita ba, so ne ko kuma tausayi ne? Ko kuma amanar da ake bashi yake son kula da ita?
Wannan abubuwan guda uku sune suke yiwa zuciyarsa kai komo till now kuma bai san inda ya ajjiye Julde a zuciyarsa ba, kawai what all his know shine she’s so special to him.
Ajjiyar zuciya ya sauke kafin ya 茩ara sanya tafin hannunsa yay copping face 蓷insu waje guda ba,
qam qam haka Julde ta runtse idanunta, tare da wani fisgar wahaltaccen numafashi wanda yake Shirin tafiya da dukkan nutsuwarta, a hankali rawar da jikinta yake ya tsananta, sam ba zata jure wannan ha蓷uwar numafashi da gamayyar gangar jikinsu suke ba, hakan yasa ta fara fidda wani kalar numfashi jikinta ya shiga 蓳ari, hawayen da suke ma茩ale a cikin idanunta suka gangaro zasu sauka a fuskar Abu Maleek,
Da wani irin sauri ya 茩ara manna fuskarsa akan nata, cikin wani irin sabon kuma ba茩on yanayi a gare su duk su biyun ya zaro tattausan tongue 蓷insa tare da manna shi a saman innocent face 蓷inta.