
Wata kasalalliyyar ajjiyar zuciya suka sauke a tare, lokacin tattausan tsinin harshen Abu Maleek ya sauka a saman fuskarta, a hankali ya sauke Ajjiyar zuciya yana mai ware fitinannun idanunsa akan yana kallon wani zallar kyau data 茩ara kamar balarabiya, Tsananin mamaki da kuma tarin Al’ajabin daya sanya hawaye suke fita daga cikin idanunta ya sanya ya 蓷an sauke numfashi a hankali, tare da 茩ara manna kan harshansa a saman 茩uncin ta, wata zazzafar iska ya fesar lokacin da 蓷an蓷anon hawayenta ya dira a saman harshansa, yayinda ya kejin wasu masifaffun abubuwa nayi masa yawo a saman jijiyoyin kansa abinda bai ta蓳a tunanin kasancewa dashi ba kenan.
Ajjiyar zuciya Julde ta sauke,tare da yin shiru, irin shirun nan dake nuna mutum kamar ya zauce ta zama kamar wata statue, al’amarin Ballowo 蓷inta ya 茩ara mata Mamaki domin bata ta蓳a sanin haka yake ba sai yanzu,
Ba tare da saninta ba sai ji tayi idanunta na bu蓷e wa a hankali, tare da sauke ganinta a saman fuskarsa, cikin Sa’a idanunta ya sauka a cikin nasa, lumshe idanunsa yay bazai jure kallo daga cikin idanunta,
A hankali kuma ya fara sarrafa harshansa akan fuskarta yana bin duk inda hawayen yake sauka tare da lashe sa zuwa cikin bakinsa,
茦asa ya farayi da bakinsa zuwa saman la蓳蓳anta ganin abinda yake shirin yine ya sanya tai saurin zame fuskarta cikin ha蓷e fuska tare da tattaro nutsuwarta tace.
“Unlock the door please”
Lumshe idanunsa yay saboda wata kasala da Muryarta ta haifar masa, lips 蓷insa ya ware tare da fara tsotsar su, hakan da yay ba 茩aramin ta siri yay akan Julde ba, domin ji tayi,
Wani abu ya fara mata yawo a saman mararta, ga wani tashi da tsigar jikinta keyi suna zubewa, jikinta ta cure waje guda tana sauke ajjiyar zuciya, a hankali ta lumshe idanunsa saboda saukar Muryarsa da taji yana fa蓷in.
“Na… naahh”
Ya fa蓷a a raunace da wani iriyar murya mai cike da tarin damuwa da kuma so da 茩aunar wani abu dake tattare da ita,
Shiru tayi masa, duk da cewa ta jisa saboda bata shirya nuna masa kanta a yanzu ba,
Jin tayi shiru ne ya sanya Abu Maleek bu蓷e gajiyayyun idanunsa wanda suka janye tare da yin wani jaaa, babu komai cikinsu sai zallar fitina, da tarin kwa蓷ayi.
A hankali ya sanya hannunsa tare da matso da ita dab dashi, yana sha茩ar 茩amshin Jikinta dake fita yana ratsa cikin hancinsa,.
Hannunta dake cikin nasa ya manna a cikinsa, hakan yasa Julde tai saurin bu蓷e idanunta jikinta ya shiga kyarma,
Kallonta yay tare da 蓷aga mata gira ha蓷i da kashe mata ido guda 蓷aya, ya wani fito da harshen sa waje ya shiga karka蓷a wa, a tsorace ta bu蓷e baki tace.
“Stop it, nifa ba 拼ar iska bace”
Ta fa蓷a hawaye na saukar mata, domin duk Cucuu 蓷inta ya firgitar da ita,
Numafashi mai zafi Abu Maleek ya sauke kafin ya 茩ara matsota jikinsa yana lura da yadda Jikinta ke rawa amma hakan baya damunsa, cikin wani irin narkakken Murya mai bala’in da蓷i a kunanta ya manna bakinsa a saman kunanta kana a hankali kuma yace.
“Ni kuma ta taccen 蓷an guguwa ne ba 蓷an iska ba yarinya”
Ya fa蓷a yana wura mata iskar cikin bakinsa tare da fito da tongue 蓷insa ya lashi fatar kunanta tare da 蓷an tsotsa,
Abubuwa ta keji ta tsinin harshen Cucuu 蓷inta yana ratsa cikin jikinta, al’amarin daya sanya bu蓷ewar dukkan wata 茩ofa dake saman fatarta kenan,
茦ara kame Jikinta tayi waje guda azaba goma da Ashirin ta saukar mata, yayinda kuma zuciyarta ke rimarta gangar Jikinta ke son rinjayar ta zuwa garesa,
Cikin fisgar numfashi tace.
“Dan..Dan Allah ka sakeni ban so, wallahi ban sonka ba, bana son haka na tsaneka bazan ta蓳a sonka”
A hargitse ya juya tare da sanya dukkan hannayensa ya fisgota jikinsa tare da 茩an茩ame ta a faffa蓷an 茩irjinsa yana sauke numfashi cikin zaucewa, tashin hankali, ru蓷u tsananin mamaki da ta’ajjuji yace.
“What! Wat are you saying baki so na? Are you out of your sense Jidderhh nine baki so? Ni Ballowo 蓷inki Your professional footballer mijinki, Cucuu naki nine baki so wallahi 茩arya kike”
Ya fa蓷a jikinsa na rawa sosai tashin hankali ya bayyana saman kamilalliyar fuskarsa mai cike da Ilhama da nutsuwa.
Cikin kuka tace.
“I hate you bana sonka, kawai daga ganin mutum saboda kwarewa a iskanci zaka 蓷auke ni, salon ace min 拼ar iska ko?”
Wata muguwar matsa yay mata wanda ya sanya tai saurin rungomesa tana sakin 茩ara domin ji tayi kamar zai 蓳alla mata 茩ashin bayanta cikin Muryar kuka yace.
“Na… nahhhh the you really hate me?? What i have done to you? Tun kafin na ha蓷u dakai nasan yau zuciyata zata ha蓷u da 拼ar uwarta, saboda tsananin bugawar da take min, kin san abinda da naji lokacin da idanuna suka sauka akan ki? Ji nai kamar na tafi da gudu na rungome ki, ko zan samu sassaucin daga zafin da zuciya ta kemin, na 蓷auka zaki happy da gani na, ashe nai mistaken, ni蓷in bafa mahaukacin da kika sani bane a da, i can’t sleep kamar kowa look at me,ba kiga yadda na rame ba??”
Ya fa蓷a yana bu蓷e mata faffa蓷an 茩irjinsa nan take zanan Taswirar Alaafi ya bayyana a jikinsa, idanunta ta 蓷auke tana jin Zuciyarta na bugawa, ji take kamar tayi ba dai-dai ba amma sai kawai ta maze tace.
“Malam i don’t even know you, and who is Nanah or Jidderh? I’m Ilham dan Allah allow me to go haba”
Ta fa蓷a Idanunta na 茩ara cika da hawaye,
Dam!! Dam!!! Haka zuciyar A.m ta buga kafin kuma, calmly taji ya sakar mata wani irin sexy kuka yana maganganu cikin kukan kamar mai fa蓷an yaro tare da fa蓷in.
“You didn’t allow me to touch you, you didn’t allow me to suck your softness lips, you didn’t allow me to hug you, i Only kissed your lips, haba Na.. nahhhh su kike nabi matan banza ne? Eh?? Kullum kina raina amma Zuciyata ta茩i yadda ta aminci na koma cikin garin nan, ji nake kamar za’a kashe Ni bana so ko ka蓷an, Until now we haven’t had our first kiss as husband and wife ba, you’re pushing me away when u are the only wife i have”
Shiru yay yana sauke numfashi tare da jan ajjiyar zcy kafin yace.
“I can’t eat anything Jidderhh nasan Olser ya cinye Maki ni, i knw i made a very big mistake amma ki saurara kiji mai zan fa蓷a, i hungry kibar ni nai naji 蓷umin jikinki please”
Ya fa蓷a yana manna hannunta a saman cikinsa dake ta ihun yunwa, a kaikaice ta kallesa yay bala’in ramewa idanunsa sun fa蓷a sai fari daya 茩ara.
Jin yana yin 茩asa da hannunta zuwa mararsa yasa ta zabura ta kwance hannunta, cikin kuka tace.
“Dan Allah ka barni, wacce kalar masifa ce wannan, sai dai idan aljanu suka bu蓷e maka idanu, amma Ni ba Jiddah bace dan Allah let go of me”
Idanunsa kawai tsura mata idanu, a hankali ya 茩ara sakin ajjiyar zuciya irin na wanda yaci kuka ya 茩oshin nan kafin kuma cikin tattausa Murya mai cike da rauni yace.
“Okey Ilyhemm, kina son tafiya?”
Daga jin yadda yace Ilyhemm 蓷in kasane ba ko wanne kalmar Hausa ya iya fa蓷a ba,
Da sauri Julde ta 蓷aga masa kanta, kai kawai ya jinjina yana 茩ara Lumshe idanunsa yana jin zuciyarsa na tsinkewa abubuwa da yawa sunyi masa yawa, cikin gajiyawa yace.
“Ok mekike a nan?”
Ya fa蓷a yana tsura mata idanunsa masu kaifi, saurin 蓷auke idanunta tayi kafin tace.
“Meye naka?”
Gajeren tsaki yana a ransa yace “Uhm Abu Maleek ka shige su tunda su Julde aka zama manyan mata” a fili kuma yace.
“You’re my friend now, mayar dake gida zan”
Ya fa蓷a a taushashe da kuma son sanin abinda ya rabata da Nigeria zuwa Russia,
Zaman ribbon 蓷inta ta gyara tana fa蓷in.
“Ina karatu a nan Norwegian University of Science and Technology a nan hostel 蓷in mu yake”
Kallon 茩irjinta da suke a cike yay a ransa yake fa蓷in “i for give you my Jewel” a fili kuma yace.



