
馃槖 Allah yasu ko, yau kawai sarautar ce ta motsa min yasin.
7:03 PM
*SARAUTAR MARUBUTA*
1/1/22, 19:00 – Aisha Adam: 77-78
Wani 茩a茩茩arfan numafshi mai tafiya da nutsuwa da kuma kuzari mutum, musamman tunaninsa Abu Maleek ya sauke, wani tsuma naman jikinsa ya fara a gaggauce ya fara fidda wani irin lokacin daya sauke hannunta a saman J 蓷insa, wacce take wani tashi tana rawa Ka蓷awa ita 蓷aya, tsananin tsoro firgice da tashin hankalin da Yaywa Julde yawa ne yasa tayi saurin 茩wace hannunta tare da 茩an茩amesa tana sakin wani kuka cikin gigita jin abinda bata ta蓳a ji ba a rayuwarta tace.
Please! Sir i am sorry, please I’ll not do it again, anytime kace nazo wajanka I promise zanzo, please don’t do anything to me, please, dan Allah see am still in school dan Allah kada ka min ciki” ta fa蓷a cikin wani irin kuka Jikinta sai rawa yake tamakar ana ka蓷a mata gangi, sam ba zata jure jin wannan masifaffan abun ba, wanda bata san menene ba, bata san ta ina yake wanzuwa a jikinta ba, wani irin abu ne ke mata yawa a jikinta wanda ya haddasa fitar numafashinta da 茩yar,
Abu Maleek wani lamintaccen numafashi mai kama da gurnani ya 茩ara saukewa, a hankali ya zame kansa dake dai-dai fuskarta ya kifa a tsakiyar 茩irjinta cikin wani irin tashin hankali, da kuma wutar dake ruruwa dukkan masifar dake jikinsa,
Gently cikin wata raunatacciyar murya wacce bata fita sosai ya sakar mata wani sexy cry a saitin kunanta, cikin wani tashin hankali ki蓷ima zaucewa da kuma fitar hayyaci, da kuma Muradin abu daga miji zuwa wajan matarsa ya 茩ara sakar mata wani maraitaccen kuka, jikinsa na wani kyarma a hankali murya bata fita kamar zai shi蓷eta yace.
“Hukuncin yay min tsauri ki tsahirta min Naa… nahhhh, bana son ki zauna da fushin Allah dana mala’ikunsa a kanki, babu abinda zan maki, You make me so horny Fulani girl…, Ina jin kamar Jalal 蓷ina zai fita a jikina, marana ciwo, cicina ciwo, bayana ciwo, Help your husband Naa.. nahhhh” ya 茩are maganar yana 茩ara 茩an茩ame ta, jin yadda Jikinsa ya tsananta rawa da 蓳ari ne yasa sanya Julde ri茩esa sosai tare da rungomesa, wasu zafaffun hawayene masu mafisar zafi suka shiga silalo mata cikin wata raunatacciyar murya mai 蓷auke da Zallar tausayin mijinta tace.
“Why saini? I’m not your wife, ko su kake ka shiga abinda ba naka ba? And tell me meyasa ita taka mata bata da daraja a wajanka da zaka iya bin matar wani?”
Ajjiyar zuciya ta sauke tana babbuga bayansa tare da shafa kansa,
Cikin shasshe茩ar kuka hadda jan numfashi A.m ya 蓷aga kansa a hankali, tare 蓷ura mata narkakkun gajiyayyun idanunsa masu 蓷auke da wutar abinda ke damunsa, wanda shi kansa mai san menene amma yana tabbaci da kuma ya茩inin ko ma menene Tabbas yana wajanta,
Domin all his life bai ta蓳a samun kansa da jin matsanancin fellings akan ko wacce mace ba sai ita, ajjiyar zuciya ya sauke a hankali kuma ya sanya hannunsa a 茩ar茩ashin kanta,
Ya tallafo wuyanta suka 茩ara kusanci da juna sosai, numfashinsu ya ha蓷e waje guda, sanyin 蓷akin da kuma dad蓷an 茩amshin air freshener dake tashi a cikin bedroom 蓷in ya ha蓷u da zazzafan huci numafashin dake fita daga cikin bakin da hancin ko wannensu ya bada wani
Amintaccen 茩amshi mai ratsa zuciya da kuma 茩wantar da hankali,
Bakinsa dab da nata idanunsa ma茩ale akan jajayen la蓳蓳anta, yayinda eyes lashes 蓷insu ya ha蓷e dana juna, tsinin hancinsu ya ha蓷e dana juna,
Ajjiyar zuciya mai nauyi ya sauke tare da 茩ara sakin shasshe茩ar kuka, a hankali kuma ya manna bakinsa dake kan nata, lumshe idanunta tayi saboda wani sassanyan sanyin daya ratsa ta, wanda ya sanya ta lumshe idanunta wanda suka fara sauya kala, sautin fitar Amon kukansa, na matu茩ar gigita da kuma tayar mata da hankali, ya girgiza tunaninta,
Cikin wani sabon ta蓳ara kamar yaron goye ya 茩ara narkewa jikinta tare da sakar mata nauyi, wani 茩yak茩yawan ri茩o yaywa lips 蓷insa na 茩asa,
A hankali kuma ya ha蓷e la蓳蓳ansa ya sakar mata wani amintaccen tsotsa
“AuchhhiiiBal……wo”
Yaja wani sauti mai 蓷auke da amon sunansa wanda tai saurin yin shiru, saboda fitinannun idanunsa daya sauke a kanta,
Alamar kamar ya fahimci abinda take son fa蓷a, kwa蓳e fuska tayi cikin narkar da murya tace.
“Uhm talk na..”
Saukar sautin amon kasalalliyyar muryarta wacce take zautar dashi ya sanya ya 蓷an ja gajiyayyun idanunsa ya rufe ruff, kafin kuma ya zame fuskarsa ka蓷an ya mayar da ita tsakanin wuyanta,
Wani 茩yak茩yawan huci ya sauke mata a wuyanta, kafin a hankali kuma ya manna la蓳蓳ansa wanda suke ji茩e da ruwa a saman fatar wuyanta,
Da sauri ta 茩ara ri茩esa saboda wani mi茩ewa da tsigar jikinta tayi ga wani masifafan abu dake mata yawo a jiki, wanda yake son bada gangar Jikinta zuwa garesa,
Lumshe idanunsa a hankali kuma hawayen dake ma茩ale a idanuna suka silalo zuwa saman fuskarsa, kafin kuma su samu damar sauka a wuyanta,
Cikin wata azaba raunatacciyar murya mai 蓷auke da Muryar kuka yace.
“What should i do? Bana da laifi, bana da laifi,bana da laifi, na bu茩aci ta biyo ni amma she refused to come with me,
Ita ta bani damar tafiya, tace tana so na amma hakan da tayi min ya tabbatar da babu wannan son, mace ta gari wacce take yiwa mijinta Amintacciyar soyayya babu yadda za’ai tai burus da al’amarin sa,
Ban ta蓳a kuka ba amma tunda ba barta na kasa samun nutsuwa,
I cry, i cry saboda da ita just because of her zata zautar da dani”
Shiru yay yana sauke ajjiyar zuciya yana 茩ara ma茩ale ta, kamar wacce zata gudu ta barsa, lumshe idanu Julde tayi a hankali kuma hawayen idanunta suka sauka, so da 茩aunar mijinta, abokinta, jigonta, garkuwarta, ya 茩ara nunkuwa fiye da baya, ciki son lallashi da 茩ara fahimtar wani abu game da ita a kansa,
Ta 蓷an fara shafa bayansa tare da wura masa dadda蓷ar iskar bakinta,
Wani rawa jikinsa ya suma yarr-yarr haka nan yaji gargasar jikinsa suna matsowa, wani irin munafukin numafshi ya sauke, tare da cire hannunsa guda 蓷aya,
A hankali cikin wani shu’umin salo ya fara yawo da tafin hannunsa a kan wuyanta,
Yatsarsa guda ta tsakiya ya mi茩ar ya shiga goga mata a tsakiyar 茩irjinta wanda suka wani tashi suka mi茩e nippy 蓷in nan sunyi bala’in tashi da wani irin jaa,
Da wani mugun sauri ya 蓷aga hannunsa zai manna a 茩irjinta tayi wani sauri ta ri茩e hannunsa dai-dai kunansa Murya can 茩asa tace..
“The you love her? Kana sonta? Idan kana sonta sai ka koma gareta hakan zai tabbatar da son da kake mata na Gsky ne kuma zata fahimci kuskuren ta na茩in biyoka da tayi, uhm gayan kana sonta?”
Shiru Abu Maleek yay domin tambayar tazu masa a bazata, jiki a matu茩ar sanyaye yace..
“Bana san mene so ba, na bu蓷e idanu da soyayyar mutane uku zuwa hu蓷u a raina, na farko ina matu茩ar son Oumuu-Ayman, sahihin so da 茩auna na kewa Mamina, ina 茩aunar Granny na, sai kuma Daddyu, idan kika 蓷auke wannan sai Hadima Zubaida, but Fulani girl I mean Naa… naahh she’s so special to me, bana jin tsananin bugun zuciya sai na kasance da ita, ada matakin 茩anwa na bata, amma shekarun da suka huce na bata wani babban matsayi a Zuciyata, ban bata Al’茩awarin ina sonta ba a yanzu, amma bani da tabbaci abinda gobe ne zai haifar, Tayaya zan fara sonta bayan babu 蓷auki 1hour muna tare muna magana ba, bamu ta蓳a kwana sai uku ba sai sau biyu, ban ta蓳a kissing bakinta ba,
Babu all this Tayaya haka nan za’a samu sha茩uwa a tsakanin ba, ban bata Al’茩awarin so ba at this time, amma nayi Al’茩awarin kulawa da ita, na zame mata gata, na bata farin ciki amma nima ina son kulawa ina a nuna min Zallar soyayyya, ina son mace mai tsananin kunya amma bana 茩aunar nuna kunyar ta akai na, I’m Yaruba muna so tattali da iya soyayyya”
A taushashe ya 茩are maganar yana mai 蓷an sauke wahalallan numfashi, alamar yaci kuka ya 茩oshi,
A sanyaye tace “uhm to ka koma wajanta mana, Ni kaga babu ruwana da sabgar ku right ka barni na tafi ina da exam gobe”
Maraitattun idanunsa wanda sukai jaa ya 蓷aga ya kalleta,
A hankali kuma ya 蓷an jaa jikinsa zuwa sama kafin ya tallafo ta baki 蓷aya zuwa Jikinta,
“Uhmmmmm”
Ya 蓷an ja wani emotional sound kafin kuma ya fesar da numfashi saboda tsayayyun brest 蓷inta da suka manne da 茩wantaccen gashin 茩irjinsa,kafin a hankali ya zare hannunsa guda 蓷aya ya 蓷ura akan wist 蓷insa cikin wani salo ya fara yawo da hannunsa tun daga 茩asan cibiyar ta zuwa tsakiyar 茩irjinta,
A hankali suka ja wani wani zazzafan numafashi suka sauke a tare, idanunsa akan fuskarta yana kallon yadda take lumshe idanunta yace.
“Uhm you think you’re smart ko? To ni smarter ne better then you are! Continue pretending is doesn’t matter for me, amma i have a wonderful game”
Idanunta da suke lumshewa ta bu蓷e da sauri kuma ta 蓷auke sauke wasu 茩ananan numafshi yana ri茩e masa 茩ugu, cikin sar茩ewar numafshi tace..
“Game? Like how?”
Bakinsa ya manna a nata ya sakar mata wani hot kiss cikin wata narkakkiyar murya mai ratsa zuciya dai-dai kunanta yace.
“Be my friend, i mean Bestie ni kuma zan zame maki jarumin aboki mai tsayawa akan dukkan lamarin ki, forget cewa ke matar wani ce nasan 茩arya ne, you’re my wife buh tunda baki so na let’s be friends”
Kallonsa tayi har zata girgiza kanta sai kuma tace.
“Uhm na manta da mijin nawa, idan ka fara so na fa? Yaya zakai?” Da sauri yace “i hope so…hakan ya kasance Na.. nahhhh, idan na kamu da sonki zan tabbatar da hakan a gareki zan fa蓷a maki yadda zuciyar Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal take sonki, look I’m talking too much bakina ciwo kin sani surutu da tunda nake a rayuwa ban irinsa ba, ki barni na tabbatar da auran dake tsakanin mu, ko kuma ki barni na samu nutsuwa dake a matsayinki na abokina ok”
Yana fa蓷in hakan Ya manna bakinsa saman nata tare da cusa dukkan tongue 蓷insa ciki, bai tsaya ta fa蓷i wani abu ba, ya ha蓷e bakinsu waje guda, wani yun茩uri tayi zata gudu cikin sauri ya rungome ta sosai a jikinsa, tare da tallafo ha蓳arta sosai ya kuma kara manna bakinsa akan nata,
Kiss mai ratsa zuciya da kuma da kashe dukkan wani garkuwan da kuma kuzarin sassan jikin ma’abocin mai 蓷an蓷anar sa ya fara aikata mata.
Wani irin sassanyan mai ha蓷e da shasshe茩ar raunataccen kuka Abu Maleek ya sauke,
Yayinda da jikinsa ya shiga rawa da 蓳ari dukkan jijiyoyin da suke amsar sinadarin da suke jikin mace ya shiga mimmi茩ewa a jikinsa,
Wani Maraitattun numafshi ya shiga saukewa, rawa da kuma 蓳arin da jikinsa yake ya tsananta.
Julde idanunta ta ware tare da saukewa a kansa, saboda wani gurnani da taji ya nayi, hakan yasa tai Shiru irin shirun nan na baka da mafita bace ba wanda yake sarrafa akalar gangar jikinka tayi,
Sai tagwayen ajjiyar zuciya kawai take saukewa.
Wani irin jan la蓳蓳anta yake yana zu茩ar su, yana yawo da hannayenta a kan jikinta, da wani irin sauri ya manna bakinsa akan lafiyayyun 茩irjinta, wata irin cafka yaywa 茩irjinta, da wani sauri Julde taja wani maraitaccen numafshi tana ma茩ale sa saboda wani abu mai kama da da蓷i ya shiga yi mata yawo, a hankali irin hankalin nan na zaucewa ya fara murza nippy 蓷inta, kafin yaja numfashi
“Heyyyyy Naa…. nahhhh”
Kafin ya zare bakinsa a nata ya fara surutu.
“I can’t handle a minute not touching you idan har zan ganki kusa dani, my hands want to feel every inch of you, please Naa.. nahhhh lemme play with you or I’ll cry for you” ya fa蓷a yana manna bakinsa a saman 茩irjinta, sai surutai yake a ransa, domin Abu Maleek irin mutanan ne da idan suna tare da mace bakinsu baya Shiru.
Luff Jidderhh tayi tana jin saukar hawayensa a gefen wuyanta,Ga baki 蓷aya ji tayi Jikinta yay wani irin strange weak, Bama ta iya kuka ba! She don’t even know wats going on in her system,
Ganin Cucuu 蓷inta bai san kunya ba, bai san mene shame ba his in life and world,
Bakinta na wani irin rawa saboda jan da yankewa brest 蓷inta, cikin rawar murya tace. “O… Ohhh i accepted you as my friend, only Uhmmm…,” Taja numafshi da sauri yace.
“I understood not sex it’s okay sai da yardar ki, but stop calling me sir, I’m not your sir I’m your husband kinji Jidderhh!!”
Kai kawai da iya 蓷aga masa tare da tura hannunta cikin sumar kansa ta shiga hargitsawa tana sauke numfashi, azabar da tayi mata yawa ne ga wani masifaffun abubuwa da take ji a jikinta tana jin kamar zata zauce, ita kanta tasan a yanzu akwai abinda take bu茩ata amma bata san ko menene shi ba, wani hantsilawa tayi ta fa蓷a kansa tare da sakar masa wani tsumamman kuka, jikinta duk rawa yake,
Ajjiyar zuciya Abu Maleek sauke tare da rungome ta sosai, cikin zafin nama kuma ya kwantar da ita tare dayin 茩asa da bakinsa “Cuu…Uhmm 苼allo…” Sai kuma tai shiru cikin rawar jiki yace “uhm soon or later zaki fa蓷i real name 蓷ina bama 苼allowa ba” ya fa蓷i hakan yana danna bakinsa cikin jikinta, wata 茩ara Julde tayi tare kama kansa sai kuma ta fisge jikinta tai bathroom da gudu saboda bakin Abu Maleek da taji a cikin jikinta, abinda ya firgitar da ita kenan jiki na rawa tai cikin bathroom 蓷in.
Da sauri Abu Maleek ya tashi yabi bayanta da gudu yana zuwa tana murzawa 茩ofar key, zubewa yay a wajan tare da fara dukan 茩ofar yana fa蓷in.
“Hawwa’u!!! Na…naah!!! Jidderhh!!!! Fulani girl open the door Allah zan 蓳alla”
zubewa itama Julde tayi a jikin 茩ofar tare da sakin kuka domin abinda Abu Maleek yay mata ba 茩aramin haddasa bayyanar abu yay tattare da ita ba, kuka kawai take tana jinsa yana fa蓷in.
“Ha茩茩i na akan ki, idan kin sani fine idan kuma baki sani ba lemme tell you now;”