
Akwai errors kuyi hqr, kuyi hqr kuyi hqr bana da lokacin Edited馃槉馃馃徎
SARAUTAR MARUBUTA
1/1/22, 19:57 – Buhainat馃槤: 71-72
Queen Roomana ta 茩arasu cikin Fadar a wahalarce, sai sauke Ajjiyar zuciya take saukewa, ganin mutane a tsaye ga kuma wata a dur茩oshe yasa tayi wajan Mai Babban 蓷aki tare da fa蓷in.
“Mai Babban 蓷aki” sai kuma ta fa蓷a Jikinta tana sakin kuka yayinda Jikinta ya 蓷auki rawa,
Ganin haka yasa Mai Babban 蓷aki bubbuga bayanta alamar rarrashe kafin a hankali tace.
“Stop cry, komai yay farko zai 茩arshe hakan kuma alamun sanyi,sa kuma sau茩i ha蓷i da haske na gab da mamaye Alaafin in sha Allah, mungode ALLAH daya sanya kika dawo cikin aminci”
Ajjiyar zuciya Queen Roomana ta sauke kafin tace.
“Ban san su waye suka 蓷auke ni ba, haka kuma ban san su waye suka dawo dani ba, kuma basu nemi komai a waje ba, na rasa dalilin su na 蓷auke ni,sai gashi kuma yanzu sun dawo dani a lokacin da hankalin kowa baya kansa, Ummi Zaki da gaske ya tafi ya barni shima?”
Sai kuma ta sanya kuka, Queen Ayoola kam tun shigowar Queen Roomana hankalinta ya 茩ara tashi sai harara take zabga mata, ganin haka yasa Sarkin fada fa蓷in.
“Dole sai an nemi wanda za’a bawa ri茩on 茩warya kafin dawowar Jalaluldeen”
Jin haka yasa Shakiru da Otun saurin kallan Sarkin fada, suna jiran suji wa za’a sanya kuma?
Gyara tsaiwa Mai Babban 蓷aki tayi tana fa蓷in “wa kake tunanin za’a sanya?”
Da sauri Shakiru yace “babu wanda ya dace da wannan kujerar saini”
Julde dake tsugune ta mi茩e tsaye a hankali tana sauke ajjiyar zuciya, tana jin gaba 蓷aya duniyar nayi mata zafi bata jin da蓷in komai,
Tafiyar Abu Maleek ba 茩aramin girgizata yay ba,
Yayinda ta kejin kamar sa zuciyarta ne ya tafi, hannu tasa ta goge hawayenta tass kafin ta 蓷an gyara Murya, cikin wata dakakkiyar murya wacce bata ta蓳a tunanin tana da ita ba tace.
“Tafiyar mijina ba yana nufin babu shi bane, abinda miji kuma zai ina da tabbacin mata zata iya, dan haka ashirye nake domin amsar kujerar mijina har zuwa lokacin da zai dawo gareni, domin tabbas idan kunga ya dawo to soyayyata ce ta dawo dashi bawai dan kujerar ba,
Ni kuma zan sanya masu so da kuma 茩aunar kujerar a zuciyarsa”
Ta fa蓷a cikin tattausa Murya tana kallon kowa cike da nutsuwa,
茦uri Queen Roomana tai mata da idanu yayinda Hadima Zubaida ba take Kallonta,
Wani so da kuma tarin 茩aunarta suna ratsa cikin zuciyoyinsu, Bola dake tsaye tace.
“Mata??? To ke a suwa? Da har zaki zama matar Abu Maleek, mace 蓷aya Abu Maleek da ita wannan kuma matar ba kowa bace face Ni”
Murmushi Julde tayi tana mai 蓷an Lumshe idanunta a hankali kuma ta cije lips 蓷inta kamar yadda Abu Maleek yake,
Kana cikin gajiyawa da magana ta langwa蓳ar da kanta gefe tace.
“O’ohhhh! Da alama kece uwar Maleek ko? To bana da damuwa dake, maganar kai na nake, idan kin sani to, idan baki sani ba Nima mata nake wajan Mijin naki”
A gigice Bola tace “wallahi 茩arya kike, keda akace Kece Amintacciyar Hadimar sa? Har kina da bakin cewa ke matar Abu Maleek ce? Middle class like you”
Ta蓳e baki Julde tayi duk tarin fargabar dake ranta amma sai ta dake tace.
“Hadimarsa ce mana, tunda zanyi masa bauta irinta aure, kuma dai a hakan ya ha蓷a jiki da Hadimar tasa yabar matar tana gantali”
Tana fa蓷in hakan ta juya ga Sarkin fada tace.
“Shin zan iya amsar kujerar mijina Jalaluldeen??”
Ta tamabaya hankali kwance, wani ba茩in ciki da kuma tsoro ne suka mamaye zuciyar Bola wato munafurtar ta akai da akace Hadimar Abu Maleek ce??
Murmushi Sarkin fada yay kafin yace.
“Sosai zaki iya, an gama mai Alaafi da Kanzaf baki 蓷aya, Allah ya 茩arawa Queen Hawwa’u lafiya”
Da idanunta kawai ta kallesa kafin a hankali ta taka zuwa inda kujerar take ta zauna, da sauri Sarkin fada ya zube tare da mi茩a mata crown da gashin hannu,
Lumshe idanunta tayi a hankali wasu hawaye Masu zafi suka sakko mata, tana jin kamar tayi shisshigi ta amshi abinda ba nata ba, amma hakan da tayi shine dai-dai, shine kuma matar taba da 茩ima na masarautar,
Kowa zai san ko babu Abu Maleek akwai mai iya ri茩e matsayinsa, haka kuma duk masu 茩wa蓷ayin mulkin zasu tsahirta tasan duk abinda za suyi a yanzu sai dai suyi mata, idan ita kuma za suyiwa sunyi a banza babu abinda ya isa ya sameta, sai abinda Ubangiji ya 茩addara,
Shakiru ne ya mi茩e tare da fa蓷in.
“Wannan sam ba dai-dai bane, tayaya za’a bawa mace damar zama Sarauniyar Kanzaf? Wannan ai sai ya jawo raini da kuma tarin na茩asu acikin Alaafi, gaskiya ba zai ta蓳a yiwuwa ba, kuma macan ma wacce ba’a san ko Wacece ita ba”
A sanyaye Julde ta 蓷aga kanta, tare da kallon Shakiru da sauri ya janye idanunsa saboda wasu abubuwa da yanke hangowa a cikin idanunta masu kaifi, ga kuma wata haiba da kwarjini da tayi masa,
Murmushi Julde tayi kafin ta kalli Sarkin Fada tace.
“Meye hukuncin wanda yay kasalandan a maganar Oba?”
茦asa Sarkin Fada yay da kansa kafin yace “Anawa Mutum bulala ashirin ne” jinjina kai Julde tayi kafin tace “Tunda yasan doka kuma ya 茩arya babu laifi aje dashi ai masa bulala hamsin saboda gaba” tana fa蓷in haka ta mi茩e tsaye kana a 茩asa take tafiya kafin tace “a tara kowa akwai zama mai muhimmanci” kana a hankali a nutse kuma ta nufi inda Queen Roomana take tana zuwa ta sakar mata Murmushi kafin ta dur茩osa tace “Barka da dawowa Mami” lumshe idanu Queen Roomana tayi kafin a hankali ta kama Julde ta rungome hawaye na zubu mata tace.
“Allahamdulillah,sannu sannu Kinji, Allah yay maki albarka ya baki hqrin zama da mijinki ya kuma dawo da hankalinsa zuwa gareki”
Abu Maleek har ya nufi 茩ofar fita, sai kuma ya juya da sauri ya nufi cikin flat 蓷insa, a.t.ms 蓷insa ya 蓷auka, da phones with system, kafin ya 蓷auki car key 蓷insa,
Da sauri idanunsa a rufe ya nufi wajan motarsa ya shiga ya jata da mugun 茩arfi, yana fita kuma Julde da Queen Roomana suna shigowa flat 蓷in.
Bayan sallah Issh膩 a hankali Julde ta Fito daga cikin bathroom jikinta na zubar da ruwa tana sanye da towel, a hankali taja jikinta zuwa gaban dressing mirror 蓷in Abu Maleek, tana mai 茩arewa kayan shafarsa kallo, a sanyaye ta zauna saman stool kafin ta fara shirya kanta cikin wasu falling rose pattern nightdress masu masifafan kyau, kafin ta fesawa jikinta parfume 蓷insa, a hankali kuma ta kwanta saman bed 蓷in sa tare da rungome pillow, wani kuka ne ya kwace mata ta shiga rera wa ita 蓷aya.
A cikin kunan nata ne kuma bacci yay gaba da ita sai ajjiyar take saukewa.
Washe gari
A nutse ta fito daga cikin part 蓷in Abu Maleek, tana sanye cikin wata milk 蓷in a voyal mai sky blue 蓷in Flowers, anyi masa 蓷inkin buba, mai 蓷an fa蓷in wuya, ga wata siririyar necklace mai kyau data sanya a da dugun wuyanta, sai 茩afarta dake cikin flat shoe.
Idanunta a 蓷an sanyaye ta 茩arasa shigowa cikin parlon, ajjiyar zuciya ta sauke lokacin data tuna Oumuu-Ayman, da tuni a parlo zata sameta ta shirya masu breakfast,
Murmushi ta 蓷an yi ganin Queen Roomana zaune cikin shiga ta alfarma, amma har Yanzu jikinta babu wani 茩wari,
Cike da ladabi ta 茩arasa gabanta tare da zubewa tace.
“Barka da safiya Mami”
Murmushi mai taushi Mami tayi, tare da 茩urawa Julde idanu, kafin a sanyaye ta 蓷ura hannunta a saman kanta cikin sanyin murya tace.
“My dear ya 茩arin hqr?”
茦asa Julde tayi da kanta a hankali kuma tace.
“Allahamdulillah, Mami ya jikin naki?”
Juya idanu Queen Roomana tayi tare da 蓷an 蓷auke kai, domin ita macace mai tsananin kunya, ba tare data amsa waccan Maganar ba tace.
“Ga breakfast”
Ta fa蓷a tana mi茩ewa tsaye, a hankali kuma ta nufi wani part dake cikin flat 蓷in Abu Maleek not too long ta dawo hannunta ri茩e da wata 茩aramar box,
A hankali ta zauna ta 蓷an satar kallon Julde dake 蓷an sakalar abinci kafin kuma tace..
“So U still thinking about him? He’s very stubborn idan Zaki ne, don mind yourself, zai dawo komai jimawa”
Kunya ce ta kama Julde ba tare da tace komai ba ta ajjiye spoon 蓷in tare da 蓷aukan coffee tasha,
Ganin ta kama yangar cin abincin ne yasa Queen Roomana 蓷an mi茩ewa domin itama magana bata fiye damunta ba,
Inda Julde take ta 茩arasa tana 蓷an 蓷auke kai kafin tace.
“Get up, zonan”
Ta fa蓷a tana bu蓷e box 蓷in, mi茩ewa tsaye Julde tayi still kanta yana 茩asa, wata ha蓷a蓷蓷iyar necklace ta Daimond ta zaro daga cikin box 蓷in, tare sanya hannu ta zare ta wuyan Julde, kana ta sanya mata ta Daimond 蓷in, a hankali taja Julde zuwa Jikinta ta rungome ta, tare da fa蓷in “wlcm to the family Hawwa’u, you’re no longer my in-law, ke 蓷iyata ce kamar Zaki na”
Wasu hawayen da蓷i suka sauka a fuskar Julde kafin a hankali ta shiga rera kuka, ganin haka yasa Queen Roomana 茩ara rungome ta sosai, kafin tace.
“Kada kisa damuwa, nasan kina son mijinki”
Kai Julde ta 蓷aga kafin tace “Mami baya sona” juya idanu Mami tayi tare da yiwa Julde kallon ikon Allah kafin a sanyaye tace.
“Who told you that?” Daga bayansu su kaji ance.
“Mami yana sonta ne? Idan kana son mutum ai zaka zauna dashi, look what he did to her? Ba wani maganar so a nan”
Juyawa Queen Roomana tayi ta kalli Adams tare dayi masa nuni da hannu yazo.
Wajanta ya 茩arasa yana zuwa tasa hannu ta mur蓷e masa kunne 茩ara yasa yace “Auchhhiiii, Mami zaki ciran”
Mur蓷e kunan tayi sosai tace “stop interrupt Adams”
Kallon Julde yay yace “to Mami ya saketa mana ai akwai masu sonta” ha蓷e fuska Mami tayi tace “fita a idanu Adams, bana son wannan shirman wallahi ranka zai 蓳aci, ya sota or not is doesn’t matter for you”
Ta fa蓷a fuska ba walwala domin Queen Roomana bata 蓷aukan shirme irin haka, amma she’s Educated gata friendly wa yaranta, 蓷auke ido Adams yay kafin yace “Kiyi hqr Mami” banza tai masa kafin tace “get out kowa ma ya kiraka ohhhu” da sauri ya fita domin yaji fa蓷an har ransa, yana fita ta juya ta kalli Julde tace.
“Babu zaman fada ne hajiya sarauniyar Kanzaf” ta fa蓷a tana juya tabi can 茩ofar baya, Murmushi Julde tayi kafin ta juya zuwa part 蓷in Abu Maleek, tana shiga ta kwanta saman bed tare da 蓷aukan pillow ta rungome ba hankali kuma ta saki kuka tare da fa蓷in “Mene yasa Cucuu?? Ko kuma da gaske baka sona ne? Dan Allah ka dawo gareni zuciyata zata buga” ta 茩are maganar tana sakin kuka.
Queen Roomana tana zuwa ba茩in 茩ofa, da bu蓷e Hadima Zubaida ta gani tsaye 蓷auke da Khaleluddeen, da sauri ta sanya hannu ta amshesa, tare da rungomesa tana sakin wani ajjiyar zuciya, shima yaron ajjiyar zuciya ya sauke a hankali hawaye ya sakko mata, tare da fa蓷in “I’m sorry, I’m so sorry My Luluuna” ta fa蓷a tana 茩ara rungome Khaleluddeen a jikinta, shi kuwa 茩uri yay mata da idanu yana sauke ajjiyar zuciya, kallon Hadima Zubaida tayi kafin tace.
“Shigo mana Zubaida”
Girgiza kai Hadima Zubaida tayi tare da fa蓷in “a’a basai na shigo, zuwa anjima na dawo na amshesa”
Murmushi Queen Roomana tayi kafin tace.
“A’a zan kwana tare da shi”
Da mamaki Hadima Zubaida tace “kina ganin babu matsala” still 茩ara girgiza kai Queen Roomana tayi kafin tace “Babu in sha Allah, Ngd sosai Allah ya saka da alkairi ya biyaki da abinda kikai min”
Juyawa Hadima Zubaida tayi a ranta tana fa蓷in “aini ya jima da biyana”