
Misalin 11: na dare A hankali Abu Maleek yake bu蓷e gajiyayyun Maraitattun idanunsa wanda suka yi masa nauyi, hasken da yay masa yawa ne kuma yasa a hankali ya maida idanunsa ya rufe yana sauke wani irin numafashi, slowly kuka ya 茩ara try na bu蓷e idon, cikin nutsuwa da kuma tarin gajiya ya bu蓷e idanunsa da sauri ya gama ware su ganin drip ma茩ale a hannunsa, with much surprised yake bin igiyar ruwan da kallo tsananin mamaki da ta’ajjuji ya sanya ya rufe idanunsa ya shiga tunanin abinda ya kawo sa Hospital.
Queen Roomana ce ta kallesa cikin tausayawa 蓷an nata tace.
“Zaki na”
Ta fa蓷a a taushashe saukar muryarta yasa ya 蓷an ji wani iri domin rabon da yaji Muryar mahaifiyar tasa tun kafin ya dawo daga Madrid, juyawa yay cike da rashin sabon mgnar da ya jima bai da ita ba, idanunsa ya tsorawa mata ganin yadda ta 蓷an fa蓷a ga kuma zallar kamanninta da Adams daya 茩ara bayyana, da idanunsa kawai ya bita da kallo ba tare da yace komai ba.
“Sannu yaya jikin naka?”
A hankali ya sauke numfashi yana dafe kansa dake bala’in sara masa, idanunsa ya lumshe yana taune le蓳ansa cikin dauriya kuma ya bu蓷e bakinsa mai makon ya amsa mata sai yace..
“Mamina”
Ya fa蓷a a taushashe cikin 茩asa da Murya very slow wacce tasa Adams ya kallesa a karo na farko a rayuwarsa da yaji yana tausayin 蓷an uwan nasa, Murmushi Queen Roomana tayi irin Murmushin nan na gefen baki tace.
“Sannu Jalaluldeen 蓷ina sannu kaji” ya motsa fuska Yay a hankali ya yun茩ura zai tashi yana cije bakinsa, da sauri Adams ya matsa gefen gadon ya ri茩e sa, jin hannun mutum ne kuma yasa ya juya a hankali kallon Adams yay da mamaki, bai ce komai ba ya jingina da frame 蓷in gadon yana sauke ajjiyar zuciya.
Queen Roomana nace ta kallesa cike da nutsuwa tace “ya kamata ka rama sallolin kanka, sai kasha coffee za kaji 茩arfin ka ya dawo” ba tare daya kuma cewa komai domin har yana mai mamakin abinda ya kawo sa Hospital, cikin tausasa Murya yace.
“Uhm wanne salloli ne?”
Kai tsaye Mami tace “Sallolin sati guda ne kayi missing nasu, kana cikin duguwar suma” da wani sauri Abu Maleek ya kalli mahaifiyar tasa tace.
“What? 1week fa, me nake to?” Ya fa蓷a yana kallon cikin ha蓷a蓷蓷an room 蓷in da yake ciki wanda kana ganinsa kasan cewa na musamman ne, ganin babu wacce yake son gani yasa ya juya idanunsa zuwa ga Mami yace “Where is she?” Gaban Queen Roomana ne ya fa蓷i tama rasa mene za tace sarai tasan halin yaranta, cikin damuwa da son gasgata abinda zuciyarsa take raya masa ya dafe kansa wajan 茩asan wuyansa a 蓷an hargitse yace “Mami!!! Ina matata where is my wife Mami? And me nake a hospital har good 7days Mami?” Aremo Adams ne ya 蓷an sassauta murya ganin Mami ta kasa magana yace.
“We lose her” wani hantsilawa Abu Maleek yay jikinsa ya 蓷auki rawa tashin hankali ya bayyana a saman fuskarsa, wani irin 蓳ari jikinsa yake cikin tashin hankali yace.
“What? Wa aka rasa 蓷in? matar tawa Ko za’a a 蓷auke kowa banda Mrs JALALULDEEN TUNDE MUHAMMAD JALAL wallahi sai naga bayan dukkan wanda ya nemi rusawa Queen Hawwa’u Julde rai” sai kuma ya sulale a wajan yana ha蓷a numfashi yana dafe kansa, cikin sauri Queen Roomana tace “jeka kira Dr Adams” da Sauri Adams yay waje Mami kuma wajan Abu Maleek ta nufa tana zuwa ya mi茩e tsaye tare da shigewa Jikinta kafin tai magana ya sanya mata kuka wanda rabon da taji kukansa tun yana yaro, 茩an茩ame ta yay yana kuka tare da fa蓷in.
“Mami! Why me tai masu? Mene yasa suke son kashe Jalaluldeen da ransa ne Eh Mami? My wife is my life Mami, wallahi zan mutu ne idan bata dawo rayuwata ba, i love my wife Mami, i love her, I love her har abada har lokacin da numfashi zai tsaya, Mami ki taimakamin wallahi mutuwa zanyi idan na rasa Naa.. nahhhh” rungomesa tayi a jikinsa tana wani sanyi a ranta, Tabbas rashin Julde ya sanya dole zata bayyana abinda yake 蓳oye amma Tayaya ne Abu Maleek zai fahimta? Tayaya zai gane cewa shi 蓷in Maraya ne gaba da baya? A hankali ta shiga bubbuga bayansa tama kasa magana, sakin jikinsa yay daga jikinta da sauri yay waje zai fice, yana zuwa bakin 茩ofa yaci karo da Adams da Kuma Dr, gefensu yabi zai fita Mami tai saurin cewa “Stop him from living Aremo Adams Tunde Muhammad Jalal” Adams ne ya kalli Abu Maleek shima Abu Maleek Adams ya kalla yana jiran yaga yaya zai ya hanasa fita.
Kasawa yay saboda wani irin masifar kwarjini da Abu Maleek yay a idanun Adams, 茩asa yay da idanunsa yace.
“I can’t Mami kilani baya hayyacinsa” da sauri Abu Maleek yace “tunda mahaukaci ne ni ko? Eh? Malam bani hayya” ya fa蓷a a tsawace cikin 蓷aga murya, ganin haka yasa Queen Roomana 茩arasawa wajan Abu Maleek hannu tasa ta ri茩esa, amma ga mamakinta sai taga yana neman kwace mata, wato dai babu wanda Abu Maleek ya kejin maganarsa kai tsaye irin Oumuu-Ayman da Julde, cikin sassauta murya yace “Leave me Mami” fuskarta babu wasa tace “Kana hauka ko?” A 蓷an hargitse yace “I’m not mad Mami” 茩uri tayi masa da idanu sai kuma tace “A haka Oumuu-Ayman 蓷in ta rene ka ta baka tarbiyya ma yarwa da Babba magana, Ni kake fa蓷awa haka Am Your mother Jalaluldeen” da wani sauri ya rungome ta yace “Am sorry Mom! Am sorry wallahi Oumuu na bata ce min haka ki yafe min Oumuu, Mami zuciyata zata fashe Jidderhh itace rayuwata” zaresa Mami tayi a jikinta kafin a hankali tace “go take a shower” tana fa蓷in hakan ta nemi waje ta zauna tare da bu蓷e Azkar 蓷in da take taci gaba dayin Azkar 蓷in ta.
A sanyaye yana sakin ajjiyar zuciya ya nufi bathroom 蓷in kansa ya sakarwa shower, wata kyakkyawar ajjiyar zuciya yake saukewa yana jin zuciyarsa na tafarfasa banda juyawa babu abinda yake, a haka ya kammala, yana ciki yaji ana masa knocking jikinsa sanye da towel ya bu蓷e 茩ofar bathroom 蓷in Adams ne tsaye da wata sabuwar Embrodiery Islamic jallabiya Amy color, amsa yay ba tare daya kalli Adams 蓷in ba, bayan ya sanya ne ya fito cikin nutsuwa yana 蓷an ya motsa fuska, alrdy an shimfi蓷a masa prayer mat yana zuwa tayar da sallah kafin ya isar da sallar wajan 1:5 na dare.
Mami dake zaune ta mi茩e tsaye tare da 蓷aukan basket 蓷in dinner ta 茩arasa inda yake, plate ta 蓷auka ta ha蓷a masa Bread sandwich Chicken And Waffles sai coffee mai zafi, ajjiye masa komai tayi tace “eat” girgiza mata kai yay yana lumshe idanunsa yace “i can’t eat anything Mami” kallonsa tayi kafin tace “you most ko coffee ne” idanunsa ya bu蓷e wanda sukai jaa yace “how can i eat Mami? Bayan matata da Unborn 蓷ina suna cikin tashin hankali” da mamaki Mami take kallon Abu Maleek kafin tace “Ita Hawwa’u ce mai ciki ko me?” Ba tare da wani tunanin komai ba yace “Mami Allah da cikina a jikinta na mata ciki fa” jinjina kai Mami tayi a ranta tace “Ikon Allah” sosai kuma tayi mamakin rashin kunyar Abu Maleek, yana nan da halinsa irin na mahaifina a gaban kowa baya iya 蓳oye soyayyyar Matarsa to ga ruwa dai ya biyo jini, a hankali tace “Zaki idan hankali ya 蓳ace nutsuwa ke samu shi, U Only care about your wife Julde, amma ka manta da cewa Bola ma tana 茩ar茩ashin kulawar ka ne? Yau kimanin wasu kwanaki masu yawa bamu san inda take ba, guduwa tayi ko kuma sace ta akai kamar yadda aka sace ni no one’s know, ka nutsu mu fara barin hospital 蓷in nan, kamar yadda baka da lafiya haka Mai Babban 蓷aki da Salimerh sun shiga tashin hankali sanadin haka 蓷an 茩aramin cikin dake jikin Salimerh ya zube, komai zai dai-dai everything will be okay” wayar Adams ce tayi 茩ara a hankali ya kallesu yace “Excuse me Sharefdeen ne 茩ilan ko wani impormation ne” jinjina kai Mami tayi da 茩yar ta samu ya sha Coffee 蓷in, a wannan daran yace zai tafi gida “Mami i can’t sleep ba tare da matata ba” ha蓷e fuska tayi ganin hakan yasa dole ya kwanta yana ta juyi har Subhi yay.
Yana yin Sallah Dr yazo 蓷auke da file kallone Abu Maleek yay kafin ya kalli Mami yace “Congratulations brain 蓷in King Jalaluldeen Tunde Muhammad Jalal ya dawo dai-dai cikin hukuncin Ubangiji” da wani irin farin ciki Mami tace “Allahamdulillah! Allah na gode maka” wasu hawaye ne ya sauko mata.
7 dai-dai suka nufi Alaafi yana zuwa part 蓷insa ya shige tare da rufe kai tsaye wajan wata 茩aramar locker yace ya zaro wani ha蓷a蓷蓷an box wani 茩yak茩yawan ring ne ya bayyana, a hankali ya dinga murza ring 蓷in sai kawai ya cilla shi a cikin aljihu.
Queen Roomana kai tsaye sashin Mai Babban 蓷aki ta nufa a nan ta samu Salimerh tana kwace da 茩yar take magana, tana zuwa Hadima Zubaida ta shigo tare da Maleek da kuma Khaleluddeen, idanunta sunyi jajirrr alamar taci kuka ne ga 茩oshi.
Kallonta Queen Roomana tayi kafin tace “Zubaida har yanzu ba zaki daina wannan kukan bane? In sha Allah Ubangiji zai bayyana mana Hawwa’u cikin Aminci da kwanciyar hankali” Murmushi kawai Hadima Zubaida tayi ba tare da tace komai ba ta juya.
Abu Maleek yana gama shirya cikin wata ha蓷a蓷蓷iyar Three-piece dinner suit Nevy blue ya 蓷auki Wayarsa yana dannawa, 蓷aya wayar nasa ne yay 茩ara kamar bazai 蓷auka ba sai kuma yay picking, wata iriyar sassanyar murya ce ta fara magana cikin 蓷an 蓷aga Murya, amma kana jin Muryar kasan cewa mallakin ta ya samu cikakken ilimin addini da kuma tarin nutsuwa.
Jikinsa ne ya fara rawa har bu蓷e baki zai 蓷aga Murya sai kuma yace.
“Idan akai na ne kuka 蓷auki matata kada kuyi mata komai zan kawo kai na har gabanku amma wallahi idan har wani abu ya samu Queen Hawwa’u uhm!”
Kashe wayar yay da sauri ya 蓷auki box 蓷in ring 蓷in tare da wasu abubuwa, yana dailing wata number yay waje cikin bata umarni yace.
“Ka shirya min private jet yanzun nan on my way” yana fa蓷in haka yay waje da sauri Queen Roomana tace “Ina zaka?” Ba tare daya kalleta ba yace “Rugar Mahinjo” da sauri yay waje cikin sauri itama ta juya.