
A can cikin Bukkar kuwa Ar蓷o na shiga ya fara zarya a ciki, da sauri kuma yaje ya zaro paper da yake 蓳oyewa tsayin shekaru masu yawa, a hankali ya fara bin rubutun da kallo kamar haka..
Ban san ko ina raye ba, ban sani ba ko bana raye, nayi tunanin yin Wannan rubutun ne saboda halin rayuwa da kuma yadda ake ta kaiwa rugar mu hari, gaba 蓷aya Nagge da sukai saura mallakin yarinya ta ne, dukkan yawan Nagge nan mallakin JULDE MUIDO a duk sanda ta girma wannan wasikar nata ne,amma a yanzu na baka wannan ri茩on wasiyyar 蓷an uwa na MODIBBO
Ajjiyar zuciya ya sauke bayan ya gama karantawa gaba 蓷aya tunaninsa ya tsaya, jin kansa na juya masa ne ya nemi waje ya kwanta, kwanciyar keda wahala bacci ya 蓷auke sa.
A cikin baccinsa ya fara ganin wani abu mai kama da reflection, a hankali wata mata mai tsarin halitta tazo gabansa ta tsaya, tana 蓷auke da yaro sai Murmushi take masa, kama ta yay tare dayin kissing nata, ya shafa kan yaron kana yay mata addu’a, juna suka tsaya suna kallon kamar ba zasu rabu ba, can kuma ya shiga mota yana shiga motar, tafiya sukai mai nisa yana tafe yana waya idanunsa na cika da hawaye bayan ya gama wayar ne kuma kamar daka sama suka ci karo da wata 茩atuwar mota gefe guda kuma ga wata 茩aramar mota, nan da nan dukkan motocin suka huta, murfin motar da yake ciki ne ya bu蓷e ya fito da sauri tare da nausawa cikin daji, yana tafe kansa ya daki wata 茩atuwar bishiya kafin a hankali ya fa蓷i ya gangara can yana zuwa kansa ya 茩ara dukan wani 茩aton Dutse nan take ya saki 茩ara Numfashinsa ya 蓷auke.
Kamar a lokacin abin yake faruwa haka ya tashi yana sakin salati gumi duk ya wanke sa, Wayarsa ce ta fara 茩ara da sauri ya 蓷auka yana picking yace.
“Okey! Sir” fitowa yay da sauri ganin hakan yasa sauran 拼an rugar suka nufi inda yake banda Jon wuro dake kallon Hadima Zubaida, a hankali itama take kwallon sa, Cikin umarni Ar蓷o yace.
“Yanzu Oga zai sauka 蓷aukan wannan mutumin wanda aka amshe sa madadin matarsa, Ina Barkido Lami蓷o?”
Girgiza kai Lami蓷o yay alamar bai sani ba.
Julde kam tuni ta gigice ta ri茩e Abu Maleek sosai ta fashe da kuka tana girgiza masa kanta, Queen Ayoola kuwa tana kusa Sharefddeen dake cikin maqiya hali an 蓷aure masa wajan saboda babu wani hospital, Queen Roomana tana zaune har lokacin hawaye take tana kallon Ar蓷o, yayinda Hadima Zubaida take kusa dasu Mai Babban 蓷aki da Bola, Adams da Shakiru da Junaid suna tsaye, haka ma su Otun da Agba Akin.
Kamar daga sama suka fara jin saukar jirgin sama, a hankali duk suka 蓷aga kansu har jirgin ya gama sauka 茩ofar jirgin ta bu蓷e, gaba 蓷aya suka zare idanu ganin Malamin Alaafin ya fito cikin wata kalar shiga wacce basu san sa da ita ba, fuskarsa a ha蓷e ya shiga sakkowa, mamaki duk ya hanasu magana ba, Queen Roomana sam ba tayi wani mamaki ba, kallon Ar蓷o yay yace.
“Ina aikin namu?”
Shiru kawai Ar蓷o yay yana kallon Mutumin wanda akace shi ne Oga, to shi kuma waye ogan nasa? Da yake cewa hajiya? “Muna son jira ga ku蓷in ku nan” a hankali Ar蓷o ya sauke Ajjiyar zuciya kafin kuma ya juya suka ha蓷a idanu da Abu Maleek da sauri Abu Maleek ya 蓷auke saboda wani irin kwarjini da Ar蓷o yay masa a cikin idanunsa a karo na biyu, jikin Ar蓷o a sanyaye yace “gashi can” ya fa蓷a yana nuna Abu Maleek mi茩ewa Abu Maleek yay yana gyara tsaiwarsa, da sauri Julde ta mi茩e tana fa蓷in “No! Don’t leave me Kada kaje ka bari naje” wani kallo yay mata yace “Ni idan naje ko kashe ni akai ni 蓷aya ne, ke kuma bayan rayuwarki akwai na jinina a jikinki, ko cikin jikinki yafi rayuwarta muhimmanci bare kuma ke” kuka ta sanya masa tace “a’a Kada kaje dan Allah ka bari muje tare bazan jure rashinka ba, na kasa bacci na kasa cikin komai na wani sati, yaya kake tunanin rayuwata zata kasance idan akace babu kai gaba 蓷aya?” Daga saman jirgin su kaji wata Murya tace.
“Wow! Sai ku tafi lahira lokaci 蓷aya soyayyar tafi da蓷i” a wannan karan hatta Sharefddeen dake kwance sai da ya zabura da ganin wacce take magana.
Salimerh ce take sakkowa daga strains 蓷in benen cikin wata ha蓷a蓷蓷iyar shiga, fuskarta babu walwala ta fa蓷a sosai, da sauri Malamin Alaafin yace “Hajiya ai zan 茩arasa komai ba sai kin fito ba” wani irin yatsuna fuska tayi a hankali ta 茩arasa sakkowa, Queen Ayoola ce ta kasa jurewa tace “Salimerh” wani irin killer smile tayi tace “Yes Mom!” Ta fa蓷a tana 蓷an ya motsa fuska, kallon kowa tayi na wajan kafin tace.
“Ban so fitowa ba, naga dai ya dace daga 茩arshe na bayyana maku kai na, Wheel Tun lokacin dana fahimci cewa ni蓷in Agola ce acik Alaafi na fara shirin yadda zan samu komai na dukiyar Alaafin, nasan za kuyi mamaki amma tunina duk ya shallake naku, Nice na 蓷auke Queen Roomana” da sauri Adams ya kalli Queen Roomana sai kuma ya janye idanunsa jin tace “Ni kuma na kashe Oumuu-Ayman, lokacin dana fahimci cewa itace uwar Abu Maleek ba Queen Roomana ba, sun raina min hankali sun juyar min da tunani, wannan dalilin yasa na kawar da ita, amma zahiri ba ita nai niyyar kashe wa, Abu Maleek nasu kashewa nasan cewa Oumuu-Ayman ita take shirya maka abinci, wannan dalilin yasa tana fita nasa Hadima Akin ta zuba mata gubar da take kashe Mutum a lokacin acikin abincin data ha蓷awa Abu Maleek, nayi rashin Sa’a fa domin a lokacin tuni ta kaiwa Zaki abincinsa wanda aka zuba maganin shine wanda za taci, hakan yasa tana zuwa ta fara cin abincin na shiga tashin hankali sosai lokacin da naji tana fa蓷in S…K…K wannna harafan sun tsaya min a rai sosai, amma dana suna cewa kalmar S zata 蓷auki Sharefddeen, zata 蓷auki Shakiru sai abin bai 蓷aga min hankali ba, nice kuma na 蓷auke dukkan wata dukiya dake cikin Alaafin kuma Allahamdulillah yanzu komai nawa ya cika, duk da cewa yanzu Zanan Taswira kawai ya rage min, 茒auko min Akwatin nan suga Zahiri Maganar Gobar dana zuba acikin Abinci kuma har Queen Roomana taci ban so al’amari ya tsaya ba, amma shigowar Julde cikin Alaafin ya ruguza min komai ma rayuwa, wani abun idan zanyi sai na kasa tana zuwa cikin bacci na muyi ta fa蓷a da ita sosai” Malamin Alaafin ne ya kawo Akwatin da 茩yar wani irin Murmushi Hadima Zubaida tayi ita da Julde domin sun san cewa wannan ba itace Akwatin ba.
Murmushi Queen Roomana tayi kafin tace “A ina kika san Ar蓷o?” Malamin Alaafin ne yace “wannan ni zaki tambaya” gyara tsaiwa yay yace “Munje wata ruga yin kwacan shanu bayan mun dawo a hanya kawai naci karo dashi kwance cikin jini, kallo guda nai masa nasan wanene shi domin rayuwata kakaff a Alaafi ta fara, sosai nai mamakin ganinsa domin a lokacin tuni an shaida mutuwarsa, 蓷aukan sa nai kana na koma Rugar a lokacin na samu gawar wanda muka kashe da yawa daga ciki akwai ta Ar蓷on rugar, kai tsaye na 蓷auke su, su biyun na nufi asibiti dasu, tashin farko akace ya samu juyewar 茩wa茩walwarsa ma’ana yay losing memory 蓷insa, ya manta komai da komai na rayuwarsa na baya, Yayinda kuma Ar蓷on rugar ya mutu a wannan lokacin, wani tunani ne yazo kai na, ta yadda zan samu jagora a cikin Fulani ba tare da wani tashin hankali ba komai nace za’ai min a wannan lokacin za’ai min, sai kawai na kwashe su nai 茩asar waje dasu na nemi a sauyawa King Muhammad Jalal fuskarsa ta koma irinta Ar蓷o sak, a nan manyan likitocin suka ce min har safarar tunanin Ar蓷o za’a iya yi zuwa cikin 茩wa茩walwar King Muhammad Jalal, sannu a hankali zai mance komai ya fara abubuwa irin na Ar蓷o, cikin sauri na amince aka sauya fuska akai masa safarar tunani, na sha wahala sosai, idan ya fara tunaninsa na baya yayta kiran Jalaluldeen My Queen, i don’t understand anything da yake fa蓷a, idan kuma tunaninsa ya fara dawowa na Ar蓷o sai ya juye zuwa fulatanci yayta magana akan cewa duk shanunsa an kashe raguwar Hannun MUIDO ya rage, a haka na mai dashi Rugar sosai mutanan rugar suka ji da蓷i daga nan ban 茩ara waiwayar su ba, sai bayan wasu shekaru ina zuwa naga Rugar babu kowa a haka na samu labarin sun koma GUINEA da zama a can na samu labarin Birnin bera, lokacin da Salimerh take fa蓷a min cewa tana da tabbacin Jalaluldeen ba 蓷an King Tunde Muhammad Jalal bane yasa na fara sauya shiri, akan tura Jalaluldeen Birnin bera domin ya ha蓷u da mayo su cinye sa, a wannan lokacin banyi tunanin cewa Jalaluldeen zai ha蓷u da Ar蓷o ba, sai gashi ya dawo tare da 拼ar gidan Hadima Zubaida”
Da wani irin sauri Julde da Hadima suka kalli juna Jon wuro kam mamaki yay kafin Malamin Alaafin yace.
“Kina tunanin ban sa me nake ba ko? Bayan kin cilla Yarinyar ki cikin kogi ke kuma an harbeki, bayan duk sun tafi na dawo wajan duba yarinya ban same ta ba, har zan tafi sai naga kina motsi da sauri na 蓷auke ki zuwa asibiti akai Maki aiki, kai tsaye na kaiki cikin Alaafin akan Sabuwar Hadima, cikin Sa’a kuma late King Tunde Muhammad Jalal ya mayar dake Amintacciyar Hadimar sa, nasu na janye tunaninki domin kina yimin aiki, sai na kasa saboda tsarin dake jikinki, sosai na fahimci akwai abinda kike 蓳oyewa sai ban fahimci komai ba, dole na rabu dake, wannan Yarinyar kuma bayan naje Rugar Mahinjo naga Yarinyar hannun wata tsohuwa a nan wani Madibbo yake shida min cewa 拼ar gidan MUIDO ce, ya tsince ta a ruwa dalilin da蓷ewar da tayi a ruwa kuma idanunta sun samu matsala, har wasiyyar da Mahaifin ta ya bayar ya nuna min, Ni kuma na samu Ar蓷o na fa蓷a masa akan duk yadda za’ai yaga bayan Madibbo Sannan ya 蓷auke wasiyyar daga wajansa”
Wani irin da蓷i ne ya ziyarci zuciyar Hadima Zubaida tace “tun kallon farko da nayi wa Julde nasan tabbas ita 蓷in 蓷iyata ce, Allahamdulillah” kuka ne ya kwance wa Julde ta fa蓷a jikin Abu Maleek tana kuka.
Queen Roomana ce tace “kamar yadda wasu suka sani wasu basu sani ba, nidai ban haifi Jalaluldeen ba, ban kuma haifi Khaleluddeen ba, Adams shine 蓷ana, wanda na haifa da ciki na, ina tare da Oumuu-Ayman tun ina budurwar inda na kasance kuma 茩war茩wara ga King Muhammad Jalal, ranar da Akace ya rasu ranar ta same ni, nida Mai Babban 蓷aki take fa蓷a min cewa zan zama madadinta na kuma Queen Roomana madadin 茩war茩wara, shiru nayi domin bana jin zan iya wannan aikin,amma da tace akan rayuwar Jalaluldeen ne da sai na kasa yi mata mosu, a wannan lokacin daman Tunde ba’a 茩asar yake da zama ba shi da matarsa Queen Ayoola, hakan yasa tun a can aka ha蓷a plan dashi cewa idan yazo zan zama Queen Roomana amma dai a 蓳oye ni 蓷in zan zama 茩war茩wararsa kamar yadda nake 茩war茩warar Muhammad Jalal, a zahiri kuma Oumuu-Ayman itace 茩war茩warar anyi haka ne kuma saboda fahimtar cewa akwai munafukai, aka sauya komai na Alaafi a wannan lokacin ma hadda Otun da Agba Akin aka shirya, amma dake suma butulu ne suka fara cin dudduniyar mu, duk da cewa babu wanda suka fa蓷awa, lokacin Jalaluldeen yana 茦arami ni kuma ina tare da Adams ya 蓷an fara wayo, saboda shima 蓷an King Muhammad Jalal ne amma kasancewar ni 茩war茩warar ce yasa bashi da ikon gadar sarauta, lokacin da Late King Tunde Muhammad Jalal ya dawo Alaafi aka bashi sarauta ya fara bincike akan komai, lokacin yaransa biyu Shakiru Sharefddeen, bayan Queen Ayoola ta haife su sai suka samu Matsala ta fita ta auri wani a nan ta haifi Salimerh mutumin ya mutu sai aka mayar da Auran su da Tunde Muhammad Jalal, komai Oumuu-Ayman ke yiwa Jalaluldeen yayinda ni kuma aka sanya min idanu domin tunanin duk na kowa ni matar King Tunde Muhammad Jalal ce saboda ya fa蓷awa Queen Ayoola yana da mata a Nigeria da yara biyu, Adams da Jalaluldeen, ansha kawo min hari za’a kashe ni kowa yana zaton nice uwar Jamaluddin amma rashin sani duk yasa suke haka, asalin mahaifiyar Jalaluldeen itace Oumuu-Ayman, soyayya mai zafi ce tsakanin Oumuu-Ayman da Abu Maleek, wanda duk mai hankali idan ya duba yasan cewa ba iya sha茩uwa ce zallar so da 茩auna ne da jini dake yawo a cikin ko wannan su, kwanci tashi tafiya tayi nisa Oumuu-Ayman ta fahimci tana da ciki, ashe tun baya akwai cikin amma kwanciya yay, sai na rufe kace Oumuu-Ayman babu lafiya a bata hutu, dake kowa ba sonta yake ba, saboda tsananin girmamawar da King Tunde Muhammad Jalal yake mata, a haka ciki ya tsufa tana haihuwa aka bawa Hadima Zubaida rainon yaron mai suna Khaleluddeen, bayan suna shima aka zana masa Taswirar Alaafi, ban san wanda ya sace ni ba, saboda kullum fuska a rufe ake zuwar mu, dani da Oumuu-Ayman mu kaje aka cirewa Abu Maleek sha’awarsa ya zamana baya son ko wacce mace, dalilin dukan kuma da akai masa ya samu matsala wanda yanzu Allhamdulillah ya dawo dai-dai”
Shiru kuwa yay yana tunani yayinda Salimerh kuma tace.
“Uhm 茦arasa aikin ka” gyara tsaiwa Malamin yay yace “babu abinda zan maka kawai Taswirar jikinka muke son 蓷auka” wani irin mugun kallo Abu Maleek yaywa Malamin yace “idan kana da 茩arfi kazo ka 蓷auka” Murmushi Salimerh tayi tace “haka kace?” Wani banzan kallo yay mata dan shi a tsarin shi baya sanya mata, musamman da yaji wai itace ta kashe mata Maaamahh 蓷in sa, “Uhm shut him” Malamin ya fa蓷a yana bawa Ar蓷o bindiga cikin bada umarni, amsa Ar蓷o yay yana nuna Abu Maleek da bindiga kafin kuma da sauri ya 蓷ura bindigar akan Malamin yace “Muhammad Jalal my name not Ar蓷o, na dawo hankali na yau 蓷in nan bayan komai daya dawo cikin bacci na, idan Taswirar kake so gata har biyu za蓳i wacce kake so, da sauri Julde ta zare rigar jikin Cucuu, cikin sauri Ar蓷o ya zare rigarsa nan take Zanan Taswirar ya bayyana a 茩irjin ko wannan su, da wani irin sauri Salimerh ta…..