WAYAFI SONTA 2

WAYAFI SONTA
(Mmn fareesa)naira 300
Induka kakeso naira 400 ne kachal…masu bada kati suyi mgn a wannan number 08100084251….
p2
“”””””Sallama tayi cike da shagwaba tace ainazata bazaka kiraba….uhumm ai saidai mutuwa zata hana zeetah!Kinga yanzun gobe da safe zanje nayo siyayya da marece zantafi…inkuma kin Hana na hakura.
Murmushi tayi tace ah ah duk hakrin danayi abaya ,saidan wannan ALLAH ya kaimu lfy! Yace ameen ….shiru yabiyo baya ahankali yace zanbar wayar gurinki nasami baby nokia natafi d ita sbd muruka mgn inajin muryarki ko?” Cikin jin Dadi tace to shikenan Yaya nagode Amma baxaka takuraba ko?” bbu wata takuruwa zeetah! amma kinsan wani Abu?” Ah ah ILOVE U! ILOVE U too… tafad’a had’e da saurin kashe wayar sbd kunya….yyi murmushi yaje yamayarwa d innah wayarta yaje ya kwanta ransa fal da tunanin zee di’nshi….
Washe gari duk wasu shirye shiryen daya kamata yyi yayishi,Yana zaune kan kujerar tsigunne …zee tayi sallama da coolar ahannunta fuska bbu walwala da alama taci kuka..zunbur yamike yanufeta arude Yana cewa zeetah lfy waya tabaki,wayasaki kuka??? Yafad’a Yana rige Mata hannu” ajiye kular tayi gabansa….saiga hawaye sharrrr n zubar mata” ta turo Baki tace bakai bane zaka tafi ka barni…kafin yyi mgn Inna tafito dg d’aki tana cewa nuryarwa nakeji kamar zainab?” da sauri yasakar Mata hannu… murmushi yyi yace zeetah ce Inna kuka take zantafi… murmushi Inna tayi tace ayya kiyi hkri kinji aiyakusa gamawa….yanxun kuje ki rakasa bakin hanya kinji…goge hawayenta tayi tana satar kallonsa yanata Mata kallon SO…Inna tayi saurin barin Gurin….Coolar yabude’ k’amshi yadaki hancinsa yalumshe Ido” soyayyar miyace d naman rago aciki… yadubeta yace nasandai wannan dg Gurin mama ko?” d’aga Masa Kai tayi alamar eh…yyi murmushi had’e da cewa kimun godiya mama bata gajiya da mun hidima .
Muje ki rakani tunda kinki kallona…hartiti t rakosa suna tafe suna fira cike daso da kauna Yana rarrashinta da kwantar Mata da hankali… sannan yasami adaidai ta takaishi skul…Zazzaune suke shida abokansa su 3″ suna fira…tundg nesa husna ta hango Umar” murmushi tayi ta dubi shaid’aniyar k’awarta naja ” tace Ashe Umar yadawo Kai naji dad’i sosai…kinsan dama yau mukayi da yaron dana saka yamun binkice akansa “d’azun awaya yacemun zaizo muyi mgn… mitsss naja ta ja tsaki had’e da cewa wlh kina bada Mata “kinlik’ewa yaron nan Yana yarfaki bedamu dakeba” kina babbar yarinya kizauna kina bin kan nmj sbd yasoki,karki bani kunya manah..uhummm najah kenan bakisan meye SO ba gsky…inason Umar son aure Kuma”tuni nasan d’an gdn mlm shehune (talaka) Umar yanada halin kirki bashida son mata”uwa ubah yahad’a duk wasu qualities danikesa ga nmj…cewar husna tana murmushi”daidai sadda suka iso gabdasu Umar…
Hiii guys!sannunku fa” suka amsa Mata”Umar yakalleta sau1 yadauke Kai Yana murmushi sbd tunawar da yyi da zee d’inshi…yamik’e tsaye zaibar Gurin Dan kiranta” ahaukan husna ta zata ita yyiwa wannan murmushin…saita bishi tana cewa yau kusan sati da dawowrka sai yau kabari munhadu gashi zaka gudu” gaba d’aya Yama rude gashi haryyi calling zee ta d’aga… gakuma maganar husna…..cikin inda inda yace zeetah Yana Kara wayar akunne….muryar wa nikeji kusada Kai?” abinda zainab ta tambayesa kenan bata Bari sungaisaba…um..um…da abokanmu suke mgn da ita…shiru husnah tayi tana dubansa d mamaki had’e da jin zafin wacce suke wayar… yyinda naja k’awarta tamaidasu tamkar tv…Nuni naja tayiwa husnah akan tayi mgn da karfi ta nuna ita budurwar Umar dince…. ahankali takai hannunta ,batare da yalurada itaba tafisge wayar”cikin masifa tace ke wawuya ni budurwarsa nizai aura yyimiki….tasssss! Kamatssssss! Kakeji Umar yadauke husna da wani gigitaccen maruka har2 masu Rai da lfy yakarbe wayarsa Yana huci yaga har zee ta kashe….yaruntse Ido…. sbd yasan tabbas zee zata botsare Masa dan Bata iya fushiba…nika Mara?”eh anmareki ! Kozaki ramane?” Ta girgiza Kai hannunta dafe da kunci tace ah ah saidai zanmaka illar datafi ramawar zafi… tafad’a zuciyar ta na k’una sbd ganin yadda y wulak’anta ta agaban jama’ar data dauka banzaye takewa burga da tak’ama,gashi duk jama’a suntaru…Yana huci yace this is the first & last dazakimun haka,Dan inkika sake should be in trouble wlh wawuya kazama….hhhhhhhh???????? aka Kama dariya wadanda kejin haushinta sbd akwaita da d’agawa mutane kai d wulakantasu sbd ubanta nada kud’i…Yana huci yabar gun arikice jiyake tamkar yakoma gd ya rarrshi zee sbd yasan kuka take…
Zainab kuwa tunda taji maganar husna tasan karya take” dukda taji kishinta sosai ta kashe wayar ne Dan taga yah Omar zaidamune?Kiran wayar yyitayi ba’a d’agawa dg bisani yajita akashe…text message masu kwantar dahankali had’e da bada hkri yyiwa zee da nuna Mata fushinta zai iya shafar karatunsa…Koda zee ta duba murmushi tayi ta turama da kalmar ILOVE U! wani dad’i yaji sosai…tuni yakirata,takuwa d’aga cike da kewarsa” ahankali tace Yaya karkadamu na yarda dakai ????% wlh nasan tuggu da makirci irin namu na Mata”wata ajiyar zuciya Umar yasaki yace naji dad’i sosai zeetah dakika gane hakan “wlh har marinta nayi “naji tsanarta sosai batada tarbiyya ko kad’an” sai addua….zee ta tabe baki had’e da cewa ALLAH ya shirya da haka sukayi sallama…
Husna kuwa k’awarta naja tayita zugata taji tabbas dole ta daukarwa kanta fansa ko ashi ko a yarinyar dayake Kira zeetah! sannan Kuma Yong boy yaje yasanar da ita wanene Umar da familynsa had’e da dangartakar dake tsakaninsu da yarinyar dayamare ta akanta …takuma cii alwashin daukar fansa mummuna aranta ko raba Umar da yarinyar kokuwa duka itada ita su rasa Umar din matuk’ar tana numfashi….naja na k’ara tuzurata had’e da hura Mata Kai ……saidai zata kyalesa sai byn sun Gama service danbefi 2 month ba sufara service d’in…
Umar kuwa Yama mantada wata Wai ita husna harkan gabanshi kawai yake Yana Kuma soyewarshi da zee d’inshi…
Mamace zaune atsakar gd” tana aikin abinci”da gudu zainab tashigo ta buya bayan mama tana nishi had’e da zare Ido ,sai xufa take sbd hijab ce har k’asa ajikinta…lfy kk shigo haka harda buya bayana??” kafin zainab tayi mgn Musa yashigo Yana huci bbu ko sallama…Yana wurwurga idanuws yaga Ina saiga zainab!
da sauri yyo kanta tana bayan mama” Kai lfy meta maka ne?” Mama ta tambayeshi cikin tsawa fuska daure…nixata ma rashin kunya, iye? To jikinta zai gayamata wlh yanzun nan tunda ta Raina mutane”adedenan Kuma goggo haule ta fito dg bayi tana cewa ai y’ar uwarkace dole ka hukuntata….baizama dole yahukuntamun y’aba wlh cewar mama na aikawa da goggo d harara”bashakka dole ki harareni tunda kinajin zafina ba da bakin cikin nafiki y’aya… murmushi Mai ciwo mama tayi tace kodai kinamun bakin cikin y’ayana shiryayyu naki duk sun lalace sbd Baki Basu tarbiyya ba….inyeee?” Lallai RAKIYA” Musa yyi gab d mama zai d’amko zainab dake cewa wlh banmasa komaiba sbd nagansa… sallamar babane yakatsewa zainab mgn..
Lfy meke faruwa tun asoro nikejin maganar ki??” Goggo haule zatayi mgn yace ban tambayeki…Musa yace wlh baba yarinyar nan batada kunya tamun rashin kunya Danna tsawatar Mata. shine mama ke zagina!
Share….
BY MMN FAREESA????️