BINTOTO Complete Hausa NovelHAUSA NOVEL

BINTOTO Complete Hausa Novel

*Episode 2*

Dedicated to my teddy????

_____________________________

Kutsa kai suke cikin wannan gona don ko ganin gaban su basa yi, zuciyarsu ta tafi akan mangoro. (????)

Dai² wata bishiyar mangoro wanda ta cika da magorori sosai gata ƙasa² yasa su dakatawa, inda cikin hanxari bintoto ta haye saman bishiyan tana mai bamawa lami ta shimfiɗa hijabin ta don anan xasu tara mangoro.

Nan ko lami ta amshe haɗi da cewa”don Allah bintoto nunannun fah.
Harara bintoto tayi aika mata dashi haɗi da cewa”tohh naji kar ada meni, don alqur’an kkja duka xan janaki wlh.

Kama bakin ta tayi haɗi da yin shiru don tasan halin bintoto sarai, don ƙaƙanin aikin tane ta kamata ta buga iya son ranta kuma ta hana mongoron. Don bintoto ƙarfine da ita kaman shari’a, kowa tsoronta yake a cikin wannan ƙauye tasu.

Haka ta hau watso mata da mongoron yyn da lami itakuma take kwashewa tana xubasu a cikin hijabin bintoto.

Mai gonan dake ƙarƙashin bishiya kuwa da farko kasa motsi yy don tunanin anyah wainnan mutane ne kuwa, kodai ƴaƴan aljanu ne, don ganin munin bintoto ba ƙaramun furgita shine yy ba, baƙace ita kuma mummuna don sam baxska sata a sahun kƴawawa ba, ba hanci ba ido, ga ɗan goshi duda bawani mai girma bane, don ya saje da fuskanta ys shige, sai dai abun ka ga baƙi kuma mutumin ƙauye yasa munin nata ya kuma shaddada, musamman da take ƙaxama, don sai sati² take wanka idan Abdurrahamanu wato yayan ta yace tayi wanka sao tace masa ya rabu da ita ai doɗa ƙarin ƙarfi ne, shiyasa take da ƙarfi kaman shari’a lol(????)

Sai da mai gonar ya tabbatar da mutune ne su bintoto sannan yafara sanɗa yana shirin kama su, haba dama idon bintoto wurwur yake, don haka tuni ta hango mai ganar, wanda lami kawi taji saukarta ne dirifff a ƙasa ra ƙwasa da gudu.
Kallom tayi cike da mmKi Ta hau cewa bintoto lfy.?

Gudu bintoto take tana ambaton mai gona, gamai gona nan.

Da jin haka yasa lami rufo mats baya suka hau gudu, yyn da shima mai gonar ya rufah masu baya.

_______________________________

*~ƘASAR JEMANY~*

Wata masarauta ce naga mutane ta ko ina kowa nadaga mazaunin sa, wanda da ɗaga kaina na hango wata farar dittijuwar mace wanda take farar fata ce, wato baturiya, zaune take gƴefe guda slaves ne kowanne ɗauke da wani abun firfita wanda yanayij yanda yake shaining har kashe ido yake, wanda haka xai nuna maka a laman da gold a jikin sa.
Sanye take cikin shigarta ta alkyabba ta masu mulki da sarauta, wanda jikin gaba ɗaya ke walƙiyan xinarai da ta gwallah, yanda bayi suje xube a gaban ta xai tabbatar maka da itace mai mulkin wannan fada, tashi tayi cike da isah da mulki haɗi da nufahn wani wuri wanda ni kaina ban gane ma wurin ba, don tuni na xama er ƙauye, bayime suke xube mata yyn da wasun suke kwanciya suyi flate a ƙasa, sai Kuma manyan mutanen data tara suke aikinyi ma queen ɗin tasu jin, wansa ban da ɗaga kai bbb abun da takeyi.

A haka tashiga wannan wurij wanda tuni wainnan bayin suka tsaya daga waje dom da’alama privacy room ɗin ta ne.

Abun magana naga wata mata taiso gareta da shi haɗi da xubewa tana maƙa mata, fuska a sake kaman na shanu ta amshe haɗi da kirar sunan sa my son… ”

Batare da tajira jin me ɗayan ɓarayin xa ace ba tacigaba da cewa” we have since waiting for ur arrival, whre ar you now?

Cikin wata irin murya da takasa gane masa yace”mom… ”

Jin yanayin shi yasata cikin harshen tasu ta nasara tace” i you on the way or u are not?.

Shiru yy ma mintoci wansa jin shirin nasa bai sa ta datse phone ɗon ba, don sarai tasan halin miskilancin ɗan nata.

Jin shirun nashi yasata cewa”prince maleek… ”

Sai anan cike rashin son mgn yace”im not mom.

Datse wayan tayi yyn dashi kuma prince ya cigaba da aikin masha’ansa.
Don magana yakeyi amma hankalin shi na kan karuwar ya sa wato jennny, wanda itama baturiya ce…
Ganin ya katse wayan yasata ƙara shige masa tana mai kissing ɗin ko inah na jikin shi, wanda a haka har ta sauko kan nonom shi tafara aikin tsotson sa, wanda sosai prince maleek kejin daɗin hakan, ya mutsata ya hauyi yana sequesing ɗin ta haɗin da kama boost ɗinta yafara sarrafasu wamda lokaci ɗaya jenny ta fara ficewa hayyaci n ta tana mai aikin summbatu, kafin kace wani abu tuni farin ruwa yafara zubowa ta kasan ta, jikake ferrr
Nan ya kai nakin sa haɗi fa tarawa yama tsotsewa, wanda haksn yaƙara rikitata, ihun daɗi take tana prince kacinye duka don allah, wayyo daɗi….

Ganin shima feelings ɗin shi yafara motsowa yasa dhi ɗaukanta xakkk haɗi da nifan kan bedd yana mai ware kafan tasanmam ya xare belt ɗin ahi yana bai fiddo da???? hAɗi da xura mata ciki jikake ushhhhhhh

Shikuwa mai gona haka yy ta bin au bintoto har cikin makarantan su, wanda dai² dalibai na komawa aji, wanda nan sukai saur8n shige cikin su yakasa ganesu….

*#share to another groups*

Maman teddy ce????

Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/ECYpOBLzwnL4rGVY7dpG4m

Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/ECYpOBLzwnL4rGVY7dpG4m
[5/4, 9:10 AM] +234 816 933 9119: *Tyiping……*

*????BINTOTO????*

*Written by:*
Aysha moh’d(maman teddy????)

*Episode 3*

*ALHERI WRITER ASSO. ????????️*

*A.W.A*

https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap

_________________________________

“`ƙungiya ɗaya tamkar da dubu, ƙungiya masu aiki domin taimakon Al’umma, ƙungiya masu aiki da naxari da ilimi, Alheri daƙo, Alheri gadon barci“`

_____________________________________________

*~Not edited~*

Baba mai gona kuwa ganin su bintoto sun haɗe ma ganin sa da ɗalibai yasa shi don dole komawa, yayin da tuni su bintoto suka shige ajin su, wanda tun a aji suka fara rabon mangoro, wanda sai shogowar malaman suce suka dawo daga duniyar shan mangoron.

Bintoto ne tayi saurin ɗaukan hijabin ta haɗi da sakawa tana mai cewa”a miƙo mata mongoron don ta kaima innan ta, nan kuwa cike da tsoron ta lami ta miƙa mata dayawa wanda sai da kanta tace mata ta isa sannan ta bar mata haka.

Su uwani kuwa ido kawai suke bin su dashi haɗi da haɗiye yawu, don sun san ko since bintoto ta sammasu baxata basu ba, musamman yanda sukaƙi bin tana su su shiga wannan gona. Haka suka dinga binsu da ido da mangoron, wanda in bintoto sun haɗa ido sai ta gallara masu harara ta kauda kanta gƴefe.

A haka har aka tashe su xuwa gida, wanda akan hanya bb irin tsiwan da bintoto batayi shiba, ta daki wannan ta tsokani wancan, a haka dai har Allah ya kaita gida lafy.

Bin gidan da tashiga nayi da kallo, wanda gida ne rugurgusashe don ko a ƙauyen daka gani kasan gidan yalakawan tilis ne, don amaimakon ginin jar ƙasa kaman na sauran mutanen ƙauyen to su nasu da kara aka xagaye.

Da shigan ta gida ta tadda innah na surfen waken aikatau, wanda inta surfe baifi abata ladan 20 ko 30 ba, a hakan kuma dashi suke samu suci abinci.

Jiyo sallaman bintoto yasa innah saurin juyowa haɗi da cewa” sannu da dawowa autana.
Allah dai yasa ba’ayi tsokanan faɗa ba.?
Jin maganan innan yasa bintoto yin murmushi handa ya bayyana dimple ɗin ta wanda shine kaɗai mai kyau a fuskan ta, nan tace”a’a innah yau ba wanda na kula duk da tonona ma da su tanimu keyi, amma sam ban kulasu ba..
Cike da jin daɗi innah tace”yauwa bintoto na haka makeson ji, maxa cire kayan jikin ki kixo ki ɗauki ɗumen tuwon da ɗaxu ta sallah takawo mun.
Tohh tacw haɗi da fito ma innah da mangoron da ta’ajiye mata, nan tace inna ta kalla mongoron dana kawo maki.

Kafin innah tayi mgn ne sukajiyo sallaman Abdurrahamanu wanda cike maida hankli nsu gareshi inna ta amsa banda bintoto datasan halin shi sam baya raga mata, kullum a ƙarafi da ita yake, gashi kullum shikenan aikin cewa’tayi tsokanan faɗa wata xubin in innah bata nan har duka take sha.

Kallon ta yy haɗi da cewa”innah wai wanan yarinyan bata wanka ne, tunda na doso nakejiyo tsami ya faɗi yana mai ya mutsa fuska, nan ya wani daka mata tsawa haɗo da cewa”kehhhh wuce ga tuwa can kiyi wanka idan kuma naje na dawo bakiyi ba Allah sai na dakaki a gidannan. Wuce ki bani wuri ƙaxamiya kawai.

Jin tsawan da yy mata yasata saurin nufan madafi haɗi da fara ƙoƙarin juyo tuwan xafin, yyin da take ƙunƙuni tana cewa”mutum kullum a yita damun shi, ita har ga Allah in tayi wanka ciwo takeyi, gashi ayi ta damun ta, ae dauɗa ƙarin ƙarfi ne ya Abdurrahamanu kaida baka sani ba shiyasa kake wanka.

Da fitowamta da ruwa taji inna ta rufe Abdurrahamanu da faɗa akan ya rabu mata da Autan ta, idan ba haka ba kuma xasu saka ƙafan wando ɗaya da shi.

Haka taxo saɓal² don haka jikinta yake, intana tafiya ko inah na jikinta rawa yakeyi, gakuma garin jiki, don bintoto duk saur8 girma ce, datayi dare ɗaya, don a shekaru bayafi 13 ba, amma nonuwa sin cika ƙaiji dam dasu, wanda kace budurwace ƴar shekara 15.

Plz kuyi manage kwans biyu muna ta shagalin biki ne????

Amma kuyi manage nasamu kaina tukun, naji comment ɗinku gasky ina godiya sosai, ????

Sanan naji wasu wai suna vewa bintoto saboda muninta wai ita ba mutum bace lol????
Tohh mutum ce cikakkiya don ni ƴar team bintoto ne. ????????

*Plz Share to another group*

maman teddy ce????
[5/4, 9:10 AM] +234 816 933 9119: *Tyiping……*

*????BINTOTO????*

*Written by:*
Aysha moh’d(maman teddy????)

*Episode 4&5*

*ALHERI WRITER ASSO. ????????️*

*A.W.A*

https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap

_________________________________

“`ƙungiya ɗaya tamkar da dubu, ƙungiya masu aiki domin taimakon Al’umma, ƙungiya masu aiki da naxari da ilimi, Alheri daƙo, Alheri gadon barci“`

*SADAUKARWA*
Wannan littafi tun daga farkon shi har ƙatshen shi na sa daukar mawa iyayena Alh. Muhammad da kuma Hjy safiya. Allah yaƙara nisan ƙwana.

_____________________________

*In the name of Allah*

Haka bintoto ta wuce su tana turo ma Abdurrahamanu ɗan mutsulun bakin ta.
Ta nufi rijiyan wajen gidan don ta ɗebo ruwan sanyi bayan ta surka ne tayo cikin gidan inda anan ma ta tadda inna har a lokacin masifah takeyi yyn da Abdurrahamanu yy ƙasa da murya yana ta aikin bama innah haƙuri, haka dai ta wuce su tana guntse dariya.

Koda ta shiga banɗakin sam batayi wankan ba, don a cewanta ita sam batason ganin ta tayi wakan, mai ye amfanin wankan da ake takura mun ne?, ai wankan baƙi A sarar ruwa ne da sabulu, haka ta dinga surutun ta ita kaɗai, wanda takoma ta xauna dirshan a banɗaki wanda sai da taɗau kusan awa guda a ciki sannan tana tashi ta sheƘa ma jikin ta ruwa batare da ta wanke jikin nata ba.

Fitowa tayi wanda a wannan lokacin fira innah da Abdurrahamanu sukeyi akan tabarma a filin tirɓayan gidan.

Wuce su tayi haɗi da nufan soron innah, wanda da dosowanta Abdurrahamanu yayi saurin kama kai haɗi da toshe hanci, jin yanda da giftawan ta wani irin tsami da wari mai kaman na guluma ya xiyarce shi.

Ganin hararan da innah ke watsa mai yasa shi saurin sauke hannun shi haɗi da ɗan sosa ƙƴeya.

Bayan wasu ƴan mintoci bintoto ta fito haɗi da shigarta na koɗaɗɗun atamfa wanda duka tayi haɗin gambixa, don duka riga da ban xani da ban haka ɗanƙwali da ban.

“Innah bari naje dandali na dawo.

Ta faɗi tana ƙoƙarin barin soron nasu, nan innah tace” Adawo lfy Autana akula banda tsokanan faɗa fa.
Amsa ma innah tayi da tohh sannan tayi waje

Shikuwa Abdurrahamanu bin innah yy da ido yana mmkin yanda ita a kullum bintoto batayin mata laifi koko mai tayi itah a kullum sunan ta yarinya, cike da jin haushi ya miƙe haɗi da nufan ɗakin shi.

Ita kuwa bintoto da fitan ta ba tsaya a koinah ba sai a wajen wasu yara dataga suna kokawa.
Tsayawa tayi daga baya tana kalonsu don sam faɗa ya rife masu ido bamasu ganta ba.

Wani ne daake kira da mahamudu ne yace”kai ne xaka bugan mun ƙanina.? Tohh yau sai nayi maka dukan tsiya naga gatan ka anan ƙauyen.
Kafin wancan yaron yy mgn tuni mahamuidu ya hau dukanshi haɗi da turmishe shi a ƙasa, saboda mahamudun ba sa’an yaron bane

Ganin haka nan yara suka hau ihu suna kirar sunan mahamudu.

Ae ganin irin dukan da mahamudu yake ma yaron nan yasa tsikar jikin bintoto tashi, nan jikin ta ke tsuma kafin kace wani abu bintoto tuni ta cafka wiyan Mahamiudu tana cewa”wato kai ga ma ƙani, shikuma bai da kowa ko, nan mahamudu ya hau zaro ido waje don yasan halin bintoto sarai da xalinci ga ƙarfi kaman shari’a, baki na rawa ya hau cewa”bintoto mao nayi maki?
Bata tsaya daka ta tashi ba, ta hau dukan shi haɗi da ɗaga shi ta nuna ma Allah ta rima da ƙasa, wanda tana bugashi da ƙasa numfashin shi ya ɗauke don ko motso baya iyayi, ae yaran dake gƴefe daganin haka suka hau gudu suna cewa Bintoto ta kashe mahamudu… Haka suke gudu suna ƙarawa iya ƙarfin su.

Maman teddy ????
08081202932.
[5/4, 9:10 AM] +234 816 933 9119: *Tyiping……*

*????BINTOTO????*

*Episode 6*

*Written by:*
Aysha moh’d(maman teddy????)

*ALHERI WRITER ASSO. ????????️*

*A.W.A*

https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap

_________________________________

“`ƙungiya ɗaya tamkar da dubu, ƙungiya masu aiki domin taimakon Al’umma, ƙungiya masu aiki da naxari da ilimi, Alheri daƙo, Alheri gadon barci“`

Kafin kace kobo tuni kowani yaro yakama gabansa, yyn da bintoto bataji maganar sa ba sai dai saukar marin shi jikake tassss….
Cike da firgici ta ɗago haɗi da tashi daga jikin mahamudu wanda ta koma ta zauna.
Wani marin xai kai Mata, sai mai gari da tuni labari ya ishe masa yy saurin dakatar da shi ta hanyar rike masa hannu yana mai cewa”haba Abdurrahamanu wannan ae ba girman ka bane, sam bai dace hakan ba.
Abdurrahamanu ne yake huci kaman zaki nan ya hau cema mai gari”kashe masu ɗa xatayi mai gari taja mana bala’i fitinanniyan yarinya kawai.
Cike da murmushin su ta manya mai gari yace” mal. Abdurrahamanu maxa taimaka ka ɗauko mun wannan yaron muje mu duba lfyn shi.
Sai a lokacin tasami damar buɗe baki ta hanyar sakamawa mahamudu ihu iya ƙarfin ta, inda man ta ruga da gudu haɗi da nufan gidan innah.

Shikuwa Abdurrahamanu bai tsaya bin ta kanta ba, ya dauki mahamudu haɗi da nufan gidan mai gari da shi, wanda bayan ƴan a wanni kaɗan suka samu yaron ya farfaɗo sakamakon adduo’in da mai gari suka dinga yi masa suna tofeshi da shi.

Haka Abdurrahamanu yy tabama iyayen Mahamudu haƙuri akan abun da yafaru.
Da yake mutane ne masu kirki da sanin yakamata nan suka amshe da bakomai ae duka aikin yarinta ne.

Koda Abdurrahamanu yadawo gida nan inna ta faɗashi da faɗa, amma da yasanar mata abun da BINTOTO ta aikata, nan ta hau sallallami haɗi da cewa ta gode mai dayya mata haka.

Sannan ta nufi soronta don tayima bintoto faɗa, amma da isan ta sai ta tarar tuni tayi bacci akan tabarman kaban dake ɗakin nasu ciki ɗaya.
Ganin haka yasa innah juyowa haɗi da cigaba da hargagi.

Bintoto… ” bintoto…..
Uwani ne mai wannan mgnan tana bin bayan bintoto.
Jiyowa bintoto tayi haɗi da sakar mata murmushi Haɗi da cewa”ae wlh kinga nace maki dole sai tayimun wannan xanen lallin gashi kuma tayimun kinga wannan juma’an inason nayi wankane anjima zan tafi gidan kitso wurun kuluwa.

Dariya uwani tayi haɗi da cewa”gasky kam kinga rana ta take muje gidan innah mu huta acan, xuwa anjima sai na rakaki gidan kuluwan.

Kafin tace wani abune sujiyo murya mai ban tsoro kuma cike da amo tana cewa”ku ƴaƴan ku taimaka min da sadaka.

Kallonta bintoto batayi ba, illah ma cigaba da tafiyar ta datayi.
Cike da tsoron wannan mata uwani tace”baiwar Allah kiyi haƙuri wlh nan da kk ganmu duka bbu mai naira.
Itako bintoto da bata tatsaya kallon matan ba, balle har tasan ya take yasata cike da masifa tace”toh mun ce bamuda kuɗi maiye na kuma bada haƙuri eyeeeehhh, dalllah xomu wuce, inda mina dashi xamu hanata ne.

Gaba sukayi suka bar matan anan a tsaye, wanda bai fitako biyu sukayi ba, nan sukayi karo da matar a gaban su, nan dukan su suka firgita haɗi da mmkin ganin wannan matan a gaban su, a durkushe da sandarta ta ƙarako gaban bintoto haɗi da cewa”ni kk gayama ba ki da kuɗi ko.
Tohh wlh sai kinsan ni ko waye xaki sani ne, don sai na ɗaiɗaitaki.

Cike tsiwa da yarinta bintoto tace”ahh to mao mukai maki mu? Wlh bb abun da xaki iyamun tunda innah ta tana nan, ka ae tana sona.

Wani wawan dariya matan tayi haɗi da cewa”da hannun ta xata fito mana dake. Mu kai ki wata duniya ta daban.
Kafin suyi mata mgn sai ta ɓace battt, yyn da cike da tsoro suka hau gudu har xuwa gidan innah.

WACECE BINTOTO?

bintoto ta kasance ƴace gurin innah hausi, wanda mukafi sani da innah, kuma ta kasance mata ƴar auta, Abdurrahamanu shine ɗan innah na farko wanda fiye da shaikau innah bata ƙara haihuwa ba, don har ta fara manyanta, sai kuma kwatsam cikin bintoto ya bayyana.
Wanda ta haifi bintoto da shekara biyu mahaifin su wato Mal habu Allah yy masa rasuwa.
Haka dai inna ta cigaba da kulawa ds ƴan ƴaƴan ta. Har bintoto ta girma don gaba ɗayan dangin su a ƙauyen suke.

Banajin comment ɗinku gsky, don haka ina gabda maida littafin bintoto na kuɗi in banjin comment.

Maman teddy ????
[5/4, 9:10 AM] +234 816 933 9119: *Tyiping……*

*????BINTOTO????*

*Episode 7*

*Written by:*
Aysha moh’d(maman teddy????)

*ALHERI WRITER ASSO. ????????️*

*A.W.A*

https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap

_________________________________

“`ƙungiya ɗaya tamkar da dubu, ƙungiya masu aiki domin taimakon Al’umma, ƙungiya masu aiki da naxari da ilimi, Alheri daƙo, Alheri gadon barci“`

______________________________

Don hakane rayuwar ƙauyen keyi masu daɗi Shiyasa kuma kowa yasan waye bintoto don kowa yasab ba cikakkiyar ƴar ƙauye cikakkiyar gaja ga ƙaxan tanta da kuma tayi suna akai.
Shikuma Abdurrahamanu yaɗan taɓa karatun shi irin na ƙauyen nasu. Wanda shi a cewar sa yafi son yaxama ɗan kasuwa, kuma so yake yaxama ɗan kasuwan a ilimance da xamanan ce, don haka shiyasa kullum yake fafatukan neman yanda zaiyi ya cigaba da karatun shi, amma bb hanyan yiwuwan hakan, don dana cikin su ma akeji balle har akaiga xancen karatu.
Bintoto kuwa tun da suka fara gudu basu tsaya a ko’inah ba sai a soron xauren gidan su. Wanda sai da suka ɗau a mintoci suna hutawa sannan suka shiga cikin gidan nsu.
Innah ne ta kallesu haɗi da cewa”bintoto na daga inah kk wannan haki da kukeyi na mene? Allah yasa ba tonan faɗa kukayi ba.
Cikin dawai² uwani tace” ahhh wlh innah bamu toni kowa ba. Kawai dai munyi gudune don muyi saurin dawo wa.
Cike da gamsuwa da maganan tasu innah tace” tohh yanxu bintoto shirya ki tafi gidan kitso wurin kuluwa.
Da tohh tabi innah yyn da innah ta kwace ɗaurin da tayi ta gyefen zani ta fiddo naira 30 sannan tamawa bintoto.
Amsa bintoto tayi tana cewa”tohhh innah sai na dawo.
Nan innah ta rakata da adawo lfy.
Da fiton su soro bintoto tace uwani ta tafi gida sai sun haɗu gobe.
Yayin da itakuma ta nufi gidan kitso.
A hanyanta ne na xuwa ta haɗu da mai irin ice creem ɗin nan, nan bintoto ta tsaya tana kallon shi da yaran da suka gyewaye shi, wanda ganin hakan yasa Shi yima bintoto wani irin murmushi sannan yace”taxoh ta amsa.
Aikuwa cikin sauri kunsan bintoto da kwaɗayi nan ta amshe haɗi da cigaba da tafiyan ta, wanda kafun ta kai gidan kitson sai da tashanye tass sannan ta isa gidab kuluwa mai kitso.
Cike da xolaye kuluwa ta ringa cewa”ahhh lallae yau xa’ayi ruwa da ƙanƙara bintoto ne agidan.?
Murmushi bintoto tayi haɗi da cewa”ehhh sannan ta gaidata..bata ɗauki dogon lokaci ba, ta farayi ma bintoto kitson, wanda duk ƙaxantanta gashin kan nan nata har gadon baya, kuma irin gashinnan ne ta cikakkun hausa fulani,ga baƙi ga ƙarfi.
Cike da mamaki da faɗuwan gaba kuluwa ganin duk inta tatsaga kan bintoto sai taga kuɗi, kuɗin ma ba ƙananu ba, yasata cike da tsoro tace”bintoto hala innan ki ta aikeki ne.
Kallon ta bintoto tayi haɗi da cewa “a’ah.
Cikin sharce gumi kuluwa ta hau fiddo da kuɗin daga kanta tana tarawa daga ƙasa, amma ganin kuɗin yaƙi ƙarewa ne yasa kuluwa tace”kai bintoto maxa tashi kije innan ki ta cire kuɗin da ta aikeki da shi, sannan ki bata wannan. Ta faɗi tana mai miƙa mata kuɗun hannun ta, wanda duk ƴan dubu² ne.
Haka bintoto tasaka hijabi ta nufi gida.
Koda ta isa gida bata tadda inna ba, don haka nan ta nufi kitchen don ta ɗora abun da xasuci.
Haka ko taci sa’a da isarta ta cidda komai na tuwon dare, wanda bb ɓata lokaci ta soma haɗa wuta. Wanda kafin lokaci ƙanƙani takusa gamawa, don har tagama tuwon saura miya.
Zaune take tayi zaman dirshan. Tana aukin ƙurxanan cinyan ta, wanda duk inta murxa datti yake ɓanɓarowa. Dai² Abdurrahamanu na shigowa cikin madafin salati ya hauyi haɗi da cewa ” binto dama ƙaxanta kk bamu mukeci?
Cikin xare ido tayo waje ta yi saurin haɗi da cewa”don Allah Abdurrahamanu kayi haƙuri.
Biyo bayanta yy dai ² innah na yo sallama, aiko da gudu ta nufeta haɗi da rumface ta.
Nan innah ta hau lfy maoyake faruwa ne…?
Shiru Abdurrahamanu yy don lamarin bintoto yanxu dary yasoma bashi.
Juyawa yy haɗi da nufan ɗakin innah, ganin tafiyar tasa yasa innah mai da tambayar ta ga bintoto, amma sai bintoto tace bakomai innah.
Nisawa innah tayi cikin rashin gamsuwa da mganan bintoto tace” tohh ya kitson an maki?
Turo baki bintoto tayi haɗi da cewa”a’ah innah wai tace kin aikeni, duk in ta tsaga kaina kuɗi take gani, kingama wanda ta ciromun daga kaina.
Ganin kuɗi cike a hannun ta yasa inna baki na rawa tajawo bintoto haɗi da buɗe kallabin kannata, ai ko nan idon ta yacikoro da kuɗin nan a lallan kafe.

Salati innah ta hauyi haɗi da fara xubar da hawaye. Jiyo salatin innah yasa Abdurrahamanu saurin fitowa yana tambayan lfy.
Ae nan innah ta hau nuna mai abun da tagani daga kan bintoto wanda shima cike da ruɗu yajawo bintoto dake binsu da kallo don sam bata fahimci wani abu ba..
Ai yana ganin wannan abu ya maida mata da kallabin ta haɗi da sairin riƙota yana innah muyi sauri muje gidan liman.

Wayyyo bintoto na ????

Ƴan team bintoto kuyi haƙuri komai xaixo da sauƙi da yardan Allah????

Kudai cigaba da biyo Alƙalamin Aysha maman teddy don ta warware maku xare da abawa, don tabbas da lauje cikin naɗi….
Sannan naji ruwan comment

*#SHERE T0 ANOTHER GROUPS*

*Maman teddy ????*
[5/4, 9:10 AM] +234 816 933 9119: *Tyiping……*

*????BINTOTO????*

*Episode 9*

*Written by:*
Aysha moh’d(maman teddy????)

*ALHERI WRITER ASSO. ????????️*

*A.W.A*

https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap

_________________________________

“`ƙungiya ɗaya tamkar da dubu, ƙungiya masu aiki domin taimakon Al’umma, ƙungiya masu aiki da naxari da ilimi, Alheri daƙo, Alheri gadon barci…

Dedicate to my fans❤️????

Wasu suna biyoni private suna tambayata littafai, plz kar wacce takuma biyoni ta tambayani don ban ajiye littafin kowa a wayata don ba karantawa nakeyi ba.

~Kuyi manage da wannan shafin babu yawa.~

A sanyaye kaman ba itah ba tace”Bintoto.
Shiru yy yana naxari kanda ga bisani ya mai da hankalin sa ga excourt ɗin dake bayan shi

Kallon su yayi sannan yace” a taho masa da Bintoto xuwa cikin mota..

Haka Alh. Uthman yanufi motan sa yayin da cikin gaggawa da rawar jiki secirities ke ƙoƙarin buɗe masa mota.
Bayan ya shiga ya zauna ne sannan aka shigo da bintoto.
Sanan driver ya tada mota yyn da sauran motocin suka biyo bayan su.
Ganin sun nufah hanyan airport yasa Alh. Usman dakatar dasu ta hanyar cewa”sujuya ya fasa tafiyar da zaiyi su mai dashi gida.

Nan cikin gaggawa suka kama hanyan xuwa gidan Alh. Usman.

Wanda da isan su Bintoto take bin gidan da kallon tsoro gami da mamaki.ganin irin gidan basai ance maka girman sa yafi wanda kagani daga waje ba. Gidane har gida mai kƴau da tsaruwa don ka asauran ƙasa she bakowane ke iya mallakar sa ba, sai wanda ya rufa ya tada kai. Abun sa yafi tsorata ta shine sojojin da tagani iya ganin ta, ko wanne hannun sa ɗauke da bin diga command kaɗai suke jira su hau aikin su. Gasu a ƙe fuska tamau bb rshama. Cike sa tsoro kuma Abun ka ga yarinta sai ta kalli Alh. Usman tace” Nashiga uku na, don Allah kamai dani wlh banason nan. Xasu kashemu fah.
Cikin yanayin son kwantar mata da hankali don ya lura duk inda wannan yarinya tafito to tabbas daga karkara ne.

Murmushin su ta manya yy mata sannan cikin sakin mata fara’a yace”a’a ki kwantar da hankalinki mai sunan mamana. Nan gidana ne bb abun da xasuyi maki, kuma kinga inma bananan akwai ƴata kaman ki a gidan baxata bari a cutar mun da mama na ba.

Dariya tayi wanda ya baiyana wa’innan dafaffun haƙoran nata dasuke so greenish sai da wushiryan da yafaɗaɗa sosai a tsakanin su.

Cike da mamaki nake ƙwalalo ido ganin a maimakon a buɗe gata amma bb wanda ya taɓashi da kansa yafara sama yana wani lankafe kansa kaman ana naɗe tabarma har yagama nannaɗewa sannan motocin suka shigo cikin gidan haɗi da nufan parkng space na gidan.

Motocin kuwa dake gurun mene 1000. lol????
Haka security suka buɗe masa motan, nan yafito haɗi da kamo hannun bintoto suka nufi wani wuri da tsaruwansa ya firgitani ni kaina na kasa fahimta inane. Wani abu naga sun taka kaman capet amma kuma abun mmki sai naga yana sama dasu. ????

A haka har ua isa wajen wani wuri da akayi masa step² wanda da isan su wani irin falo suka gansu a bakin falon, hmmm ni kaina ba BINTOTO ba sai da nace Aljannan duniya.

Riƙo hannun ta yy haɗi da kutsawa cikin falon da ita.

Wata irin big momyn nan wato manyan hajiyoyi Nagani zaune ta kishin giɗa a kan wani irin capet da basai ka taɓa ba kasan tafi katifah laushi da taushi.
Gƴefe guda kuma wasu ƴaƴan tane kewaye da ita, wanda da’alama suna jin daɗin kasan cewar su ahaka.
Ƴar macen dake kancinyanta ne ta tashi cikin ɗan gudu Tanufi Alh. Usman tane cewa”oyoyooo dad kafasa tafiyan ne, dama nace mawa mom ni yau xata taho dani nima.

Dariya yy haɗi da shafa ƙan yarinyan tasa da jutu yaxama jinin jikin ta yace” baby na dawo nafasa tafiyan, amma ga sabuwan friend kuma sister nayo maki.

Cike da murna da rashin ƙƴanƙƴeni ta rungume Bintoto tana cewa “oyoyo sisy na, wlcm home.
Cikin rashin sanin mai take nufi bintoto take binta da kallo.
Dary tayi haɗi dacewa” dad bari muje nany tayi mats wanka mu shirya.

Dariya Alh. Usman yayi cike da son halin ƴar tashi yace”yowa baby Hanan. Maxa ku shiga ku shirya inA jiranku a anan.
Okay dad. Nan Hanan tace Haɗi da kama hannun Bintoto tana cewa” sisy na zo muje.
Sai asannan Khaleed yasamu bakin mgn cike da mmki yace”dad wannan Almajirar daga inah.?
Kamal ne yace”wao mutumce dama.
Haj. Kubra ce tace” waye kuma wannan excelency.?

Bai bi takan Tambayoyi Da su khalid ke mashi ba, sai ma zama da yy yana mai bamawa haj. Kubra labarin yanda ya cintsi Bintoto akan hanya dakuma ƙarshe maganan shi dyy da cewa”xata zsuna dasu har Allah yasa aga iyayen ta, dannan kuma sunan ta Fatima.

Jin maganan shi yasa Hjy. Kubrah miƙewa daga kishingiɗen da take. Nan ta hau cewa”dawa xamu xauna? Da wannan bagidajiyar yarinyan, wanda ƙila ma ba mutum bace. Qlh baxan xauna DA wannan ƴa ba.

Ganin baxata fahimce shi ba yasa shi cikin ɗan ɗaga murya yafi nata ya ce”Toh xangani kune da gidan koni. Babu inda xataje a gidan nan Xata zauna naga mai fitar da itah.
Shahida dake gyefe ne ta turo baki haɗi da cewa ”

*ASHA KARATU LFY*

*Karku manta wannan littafi yana ɗaya daga cikin ZAFAFAN ALHERI WRITERS.*
[5/4, 9:10 AM] +234 816 933 9119: *????BINTOTO????*

*Episode 8*

*Written by:*
*Maman teddy????*

*ALHERI WRITER ASSO. ????????️*

*A.W.A*

https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap

_________________________________

“`Dedicated to my teddy????“`

Haka Abdurrahamanu da innah suka ɗibi jiki da bintoto xuwa gidan liman, wanda sosai liman da mai gari da sauran malaman ƙauyen ke ƙoƙari wajen ganin andakatar da matsalan dake damun bintoto, amma daga ƙarshe ma ji sukayi ana juyasu haɗi da wurun da suke, salati suka hauyi suna ambaton wa’innahu sulaimanu, wa’innahu bisimillahir rahamanur rahim.
Sunan bakin su na ambaton hakan ne, amma sam wannan gogawa bb abun da ya chanja sai ma ƙaruwa da tayi, wanda sai da suka ɗauki mintoci kan daga bisani suka farajin ana cewa cikin wata irin murya mai amo kuma basa ganin mai maganan sai da saukar muryan cikin tsawa wanda da’alama a fusace ake akahau cewa”ku rabu da wannan jaririya Don a yanxu bataku bace, mun riga da munsoyeta koba kuga tama bane akan gashin ta. Don haka a yau duk wanda yakwanta da ita tohh har dashi xamu haɗa mu ɓatar, sai kuma kaman tashin iska wurin ya ɗauka da murya ma banbanta suna cewa jaririyan muce…. Jaririyan muce……… … “Sai kuma kaman anyi ruwa an ɗauke kaji diffff.
Kallon² akeyi tsakanin liman da sauran malamai don gaba ɗaya tsoro yagama kamasu kowa ƴan cikin sa banda kuka bb abin da yakeyi.
Cike da ininah liman ya fara cewa”innalillahi wainnailayhir rajiun.
Sai haƙuri tabbas sai dai muyi haƙuri Abdurrahamanu innah kiyi haƙuri bb yanda xamuyi sai da mu miƙama Allah ragamar mu.
Cikin kuka innah tace”shikenan malam narasa binto na, haba gsky baxai yiwuba, bb wanda xai rabani da ƴata, tana faɗin haka ta miƙe haɗi da cewa ” bintoto na zomu tafi.
Ba musu bintoto ta miƙe haɗi da bin bayan innah wanda da isansu gida bintoto ta hau tambayan innah mai ke faruwa da itah.
Nan inna cike da tausaya mawa kansu tace bintoto bakomai. Ki kwantar da hankalin ki.
Kama hannun ta inna tayi suka nifi cikin ɗakin innan.
Shikuwa Abdurrahamanu xaman dirshan yy don gaba ɗaya duniyan ta tsaya masa cakkk, bb abun da yake masa yawo a kwakwalwa sai maganar mahaifinsu na karshe a duniya.
Da yake cewa ” ga Bintoto na nan, ga mamana nan ka kulamun da itah, kaine kaɗai gatan ta….
Ƙwallah ne ya ciko idon shi nan yy saurin maidawa haɗi da cewa”malam don Allah ku taimakamin bana son naga bintoto cikin wannan mugun halin bb taimakon da xaku iyah mana.
Cike da tausayin shi mai gari yace”Ka natsu Abdurrahamanu kasani komai Allah keyin sa, don haka sanin kanka ne bamu da malamai wanda xasu iyah ja da wannan aljanun, amma xuwa gobe tun da Yanxu yamma tayi kaxo mije cikin birni tabbas acan xamu samu malamin da xai iya taimaka mana..
Haka Abdurrahamanu ke taxubama Mai gari godiya sannan ya miƙe yakamo hanyan gidan su.

A wannan yammaci bb mai ce mawa ɗan uwansa ƙala, sai dai xaman kumare. Wanda da innah tayi² sai ta goge hawayen idon ta.
Da daddare ne kasan cewar dama lokacin xafi ne, don haka tabar mansu suke shimfiɗawa a tsakar gida. Don haka nan innah tace Bintoto ta shigo su rufe ɗaki saboda dare da yafara nisa.
Cike da tuno wa da mgnan liman da yace kar su kwanta da bintoto ɗaki ɗaya idan ba hakan ba komai xai iyah faruwa.
Nan yy saurin cema innah da batasan maganan ba yace ” inna ki bari xan shigo maki da ita idan bacci ya ɗauketa. Batare da wani tunani ba inna tace tohhh haɗi da shigewa soron ta..
Shikuwa Abdurrahamanu yy kuka bb adadi, haka ya xauna yana cewa “tabbas ko mai xai faru da bintoto sai dai ya samesu tare. Don bb inda xaijirga daga kusa da itah.
Fiye da awanni yana ahaka don sam bacci yagagari idon shi sai kawai yaji wani irin tashin gogawa mai ban tsoro ga wani irin tsawa da yakeji kaman na ruwan sama.
Jawo Bintoto yy jikin shi yana karanto duk abun da yaxo masa baki. Wanda lokaci guda yaji ansaka masa wani irin yana da bai ganin komai sai duhu.. Haka wannan iskan yadinga tashi babababa. Can kuma sai yaji tsitt iskan ta lafa masa.
Nan ganin sa yadawo wanda nan ya hau mutstsike ido haɗi da kirar sunan Bintoto da bata kwance a wurun, ƙara kirar ta yy cikin ƙaraji wanda yasa inna dake ɗaki ta farka haɗi da buɗo ƙofa cikin hanxari,amma sai ra tarae da Abdurrahamanu kwance baya ko fitar da numfashi.

Tohh munga ta kanmu yau????????

______________________________

Ware² takeyi ta rasa gane wani duniya take, saukan maganan sa ne yasata mai da kallon ta gareshi.
Alh. Uthman ne yakuma cewa”ki kwantar da hankalin ki ki saurareni kinji baxan cutar dakw ba. Ai nah kk kuma meye sunan ki?

Kallo kawai Bintoto ke bin shi da shi don komai nata ta manta dashi, komai jin shi take kaman sabon a gareta.
Shiru tayi jin yace maiye sunanan ta don gaba ɗaya ta manta daita ɗin wacece…
Securities ɗin dake take masa baya ne sukace ranka yadaɗe ko xa akaita gidan sanar da labarai ne.

Maman Teddy ce
[5/4, 9:10 AM] +234 816 933 9119: *Tyiping……*

*????BINTOTO????*

*Episode 10*

*Written by:*
Aysha moh’d(maman teddy????)

*ALHERI WRITERS ASSO. ????????️*

*A.W.A*

https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap

_________________________________

*Not edited*

“Shahida ce tace” Daddy wai da wannan ƴar ƙauyen yarinyan ne xamu xauna anan gidan.?
Don Allah Daddy afitar mana da ita daga gida, wlh ni ƙƴaman ta nakeji. Ni ban sonta Dad.
Sai da ta kai Aya sannan Alh. Usman yace”okay tohm naji, amma ba ƙƴaman ta kkji ba Shahida kawai dai baki saba ganin irin su fatima bane, amma karki damu xata dawo kalan yanda kk saba ganin mutane kinji.?
Kafin ta bashi amsa ne haj. Kubrah ta amshe da cewa ” haba excellency wannan sam baiyiba. Nidai nace a fitar mun da wannan yarinyan mai siffar Aljanu…
Batare da yakuma bi ta kansu ba ya miƙe yana mai shirin barin falon, muryan Mama Abu yaji daga bayan shi tana mai cewa”sannu da dawo wa Alhaji.
Kallon ta yy cike da ɗan sakin fuska yace” yauwa Abu. Amm nace daƙwai yarinya na dana kawo tana room ɗin Hanan ki kulamun da itah kafin na dawo.
Cike da girmamawa Mama Abu tace”insha’allah mai girma gomna a dawo lafiya.
Bai ƙara bin ta kansu ba yabar cikin falon.
Itako mama Abu da fitan Alhj. Usman ta kama hanyar nufan ɗakin Hanan don taga baƙuwan da suka samu a gidan tasu, don ta lura uwar ɗakin nata bata marhaban da xuwan ta.
Ganin ta kama hanya yasa Momy tunanin dakatar da ita ga shiga ɗakin. Sai kuma tayi tunanin tabbas xata iya karya dokan kowa amma banda na excellency… Tuno da hakan yasa momy Kubra ƙƴaleta takoma haɗi da ƙwantar da kanta akan royals ɗin da suka xauna sukayi ma falon wani irin masifaffen kƴau. Juya kai take tana ƙarawa haɗi da girgixa ƙafa na rashin sanin mafita. Wanda kan daga bisani taja ƙwafah.
Ganin halin da momy kubrah ke ciki ne yasa Shahida kallon ta haɗi da cewa” wai mom yanxu xama xamuyi da wannan yarinyan.? Sai kuma cike da taɓe fuska alaman shagwaɓa ta sangartattun ƴaƴa shahida ta taso haɗi da kama hannun Momy kubrah tana cewa” momy plx tabar gidannan bana sonta, i don’t like her any more. Plz mom push her away, let her live this house ibeg.
(Mom don Allah Ki koreta tabar gidannan na roƙe ki.)
“Mom plzzzzzz…….”
Ta ƙarshe maganan tana wani jan plz ɗin.
Khalid ne yaɗago ta haɗi da hugging ɗin ta a jikin shi yana shafa kanta wanda gashin yasha gyara ta hanyar shiryasu da adon bit. Cikin miryan kwantar mawa da ƴar anwan sa hankli ya fara cewa” sorry shahida, sorry hear she will live this house verry soon.
(Xata bar gidannan nan bada daɗewa ba.)
Hugging ɗin shi tayi haɗi da cewa” really..?
Murmushi yy haɗi da ɗaga mata kai alaman ehhh.
Shikuwa kamal iyayen ƴan zuciya tashi yayi haɗi da barin falon. Wanda duka da ido suka raka shi har ya fice daga falon.
Itako mama Abu da shagan ta falon Hanan bata tsaya a ko inah ba sai a bedroom ɗin ta.wanda niko tun da nashigo nake waywayon komai na room ɗin da yagaji da ƙayatuwa, kaman ɗakin hamshaƙiyan mace, badadon teddyn da akayi adon su ba.
Komai na ɗakin fari ne da cofee brown.
Bayan mama ta shiga bedroom ɗin ne nan ma ta ga wayam bb su Hanan da Bintoto.
Magana tajiyo daga toilet ɗin Hanan wanda cikin sauri ta nufi ciki don ganin karambanin dasuke yi a ciki.
Aiko riƙe baki tayi tana mamakin abun da tagani.
Ɗaure dukansu da towel sai su Hanan manya ana sa hannu ana ta wanke mawa Bintoto kai da sabulai da ban daban. Don sunfi ƙsrfin awa ana xubama kan sabulu, wanda tuni robar sabulan wasu sun daɗe da ƙarewa. ????
Cikin sauri mama Abu ta nufesu haɗi da cewa” Hanan ana ta wanka ne.?
Cike da iyayi ta kalli ta sannan tace”a’a mama kawai ina wanke mata kanta ne.
Dariya ne yakusa kuɓce ma mama Abu tana mmkin duka² itama kanta hanan ɗin naea take, ita da kullum ake shiryata ne xata shirya wani, sai kuma cikin daurewa tace Okay tom bari na wanke ku duka…
Haka mama Abu ta zauna ta wanke bintoto fess, sannan ta wanke hanan ma.
Naɗesu mama tayi haɗi da yowa dasu cikin bedroom sannan tafara shiryasu, wanda sam bata sha wuyan shirya Hanan ba har ta gama mata. Da taxo Ko kan Bintoto ne ta shafa mata mayuka sun fi ƙarfin nawa, itane na ƙafa itane na hannu, na gaɓɓai da sauransu.
Sosoi mama Abu ke ƙoƙarin ganin ts fito mawa Bintoto da kƴawunta.

Bari na barku haka, don banajin comment ɗinku a kwana biyu????ku gyaraku cigaba dajin posting kullum????????

????????????Toh wai shin munin xai ɓace, don kunsan dai bintoto n taku.????

Toh muje fa xuwa????????????????

*#share to another groups*

*Maman teddy ????*
[5/4, 9:10 AM] +234 816 933 9119: *Tyiping……*

*????BINTOTO????*

*Episode 11*

*Written by:*
Aysha moh’d(maman teddy????)

*ALHERI WRITERS ASSO. ????????️*

*A.W.A*

https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap

_________________________________

Haka mama Abu tayi ta gyara jikin Bintoto kan daga bisani ta ciro mata wasu kaya a cikin sip ɗin Hanan, wanda ganin ta ciro mata wa’innan kayan yasa Hanan saurin cewa”mama kalan su guda biyu ne nima ɗayan xan saka.
Dariya mama Abu tayi kan daga bisani ta kalli Hanan tace” shikenan Hanan bari kema na ɗauko maki naki.
Nan Hanan ta ɗaga mata kai, sai da mama Abu tagama shirya Bintoto tsaff sannan ta tufke kanta da manyan riboms yayin da gashi ta ya sauka har gadon baya. Safata mama Abu tayi tana mai cewa a zuciyan ta kai mashaallh, wannan yarinya nan gaba kaɗan xamusha kallo.
Haka ne tagama shirya su tsaff yayin da bayan ta kammala masu ta nufe dasu ixuwa dirning area. Wanda da isan su kowa ya xauna amma Bintoto ta tsaya kaman gunki, don xaman ma bata san yaxata zauna akan dirning ɗin ba.
Ɗago kai mama Abu tayi ta ganta tsaye a kansu. Cike da mmki mama Abu tace”fatimah tsayuwan mai kkyi? xauna nayi serving ɗin ku.
Shiru tayi sai kuma cike da sarƙewan murya tace”mama bansan yanda xan zauna ba. Abun na juyawa xai yardani.
Miƙewa Mama Abu tayi haɗi da cewa”eyyah fatima bb abun da zaiyi maki, kingama Hanan akai. Dariya Hanan tayi haɗi da cewa” ƙawa bakiga gani akai ba, ba xaki faɗi ba, plz ki xauna.
Mama Abu ne ta kama hannun ta haɗi da xaunar da itah tana cewa” zauna bb Abun da xai sameki.
A haka ta zauna kaman mai tsoron wani abu, sai kuma ta zauna a hankali. Da kanta mama Abu tafara bata abincin ganin bata ci, wanda daga ƙarshe ta fahimci bintoto bata iya cin abuncin bane.
Ganin haka yasa mama ta nufi kitchen haɗi da yomawa bintoto wani abun da xata iyah ci.
Haka rayuwa ta cigaba mawa bintoto don yanxu momy kubrah tasaki mata, duda bata mata harka amma bata nuna mata ƙƴema.
Sai da ko dry bata taɓa yimata ba. Haka duka ƴaƴan nata don Shahida da su khalid frank suke nuna mata ƙiyayya. Wanda duk abunka ga yarinyan ta sai da ta fahimta, amma haka take daurewa don Hanan kaɗai takw ganin ta isheta rayuwa, kuma a haka takejin daɗin gidan ga Alh Usman da yake nuna mata soyayya wanda abun ma ɓaci. Wanda sosai momy ke jin haushin sonta dayakeyi amma hakanan take daurewa.
Tafiyane ya taso mawa excellency usman sakanau. Wanda nan cikin gaggawa kan ya tafi sai da yasa bintoto a makarantan su Hanan da shahida.
Kuma bayan ƴan interview da akayi mata ne aka kai ta js 1,saboda bb turanci ko kaɗan a tare da itah, sai dai sunga tana da saurin ɗaukan karatu shiyasa suka dakata anan js 1,yyn da Hanan take js2 sai kuma Shahida ƴan ss 1.
Sosai take nuna mata banbanci wanda Hanan ce mai taka mata birki. Haka dai excellency yatafi abroad.
A wata rana ne bayan su bintoto sin dawo school, Hanan na zaune a room ɗin su, dama duk insin dawo kowa part ɗin shi yake nufah, wanda suke sakkowa sitting room wuraren ƙarfe 4 pm. Ayi watching Ball, kan daga bisani kowa yayi nasa side ɗin.
Wuraren ƙarfe 3 bintoto ta sauko haɗi da nufo kitchen don ta ɗauki plate.
Cike da mmki khaleed ke bin ta da kallo, lumshe idon shi yy yana tuno da yanda yaga jikin ta nawani rawa subulun² komai na jikin ta rawa yake, lokaci ɗaya tsikar jikin shi ya hau tashi. A sanyaye ya furta ohhh god wannan yarinyan na neman kasheni da wannan albarkatun jikin ta. Nan yakuma shewa imagine ace yarinya ƙarama batafi 14 ba amma tafi wata babban macen..
Idon shi na alumshe yana tunanin ta yadda xai fara sarrafa ta don ya mori albarka tun jikin ta dai² wayan shi ya hau ruri. Buɗe idon yayi haɗi da Katse wayan nashi dajan dogon tsaki a zuciyan shi yana cewa” verry soon xan daina wata halaƙa dake jamima, nasamu segxy baby girl irin wannan yarinyan wama take..? Sai kuma yy shiru yana mai cije lips ɗin shi ta ƙasa yana tsotsa.
Xumbur ya miƙe haɗi da bin bayan ta a ranshi yana jin sam baxai iya haƙura da wannan jikin nata bai latsa su ba.
Itakuwa bintoto da tayi nisa tana jaro plate danata dana Hanan. Tana mai tunanin inda mom kubra taje don tunda suka dawo bata anan.
Kaman daga sama taji an rungumeta haɗi da tura hannu cikin rigarta ana wani matsa mata nono, wanda abun ka yanxu suke fitowa nan wani irin axaba ya xiyar ce ta, ƙwala ihu ta buɗe baki xatayi sai kawai yasa ɗayan hannun ya toshe ya wani matseta a jikin bango. Sosai yake shirin ganin yayi mata komai spm so yake yaga ya kauda mata da budurcin ta a wannan lokaci.
Watannan matan da sukayi ma wulaƙanci ne ta bayyana mata, nan take ta fuska a murtike ta yo garesu, wani duka khalud yaji akan fuskan shi jikk gau.. . nan cikin hanxari bintoto ta fito daga kitchen ɗin jikin ta sai rawa yakeyi, tsoro fal xuciyan ta, cewa take tabbas tasan wannan matan amma a inah. Mai yasa ta taimaketa by this time.
Kuka ne ya ƙwace mata ganin irin yanda khalid ya lallaguda ta, ƙirjin tana mata xafi kaman xai ɓalle.
ihun ta yasa su Hanan da Shahida kamal fitowa, cikin sauri Hanan ta nufota tana tsmbayan ta lfy. Muryan mon sukaji da shigowan ta kenan tana cewa”mai yafaru ne?
Kasa bata amsa tayi, sai ga khalid da yafito yana jin shi a sama. Don ya maxgu.. Cike da tsoro ta yi bayan Hanan tana cewa” wayyo Hanan wlh shine, zai ciremun riga, sai kuma tasa kuka mai ban tausayi.
Cike dajin tdanar Bintoto mom kubrah tace”kehh rufemun baki ɗana xaki ma sharri.? Muryan daddy sukaji da dama tare suke da mom taje airport tarban shi, yana cewa” kubrah yanxu tare ma ƴaƴan naku har yakai haka.?
Waye bai san halin khalid ba.
Cutar da ƴar mutane zakuyi, wani wawan mari ya kaima khalid haɗi da cewa”mugun yaro allah ya shirya ka. Kuma ki sani kubrah a yau xan kai fatima wurin uwan da ta dace ba ke ba. Wanda xata rsinan mun ita tsakani da Allah.
Wai gawa yy haɗi da cemawa mama Abu. Abu ki shiryamun fatima yanxu ina jiran ku a mota, ki kawo mun itah.

????????????????Toh fah da’alama yanxun ne lbrn xa’a fara.

Shin ina ne Excellency xai tafi da Bintoto for d second time. ????????

Ya Hanan kuma xata tsinci kanta. ????????????

Tohhh nisai naji ruwan comment sai na dinga sambaɗo maku da BINTOTO .
Muje xuwa????????????

*#SHERE TO ANOTHER GROUPS*

*~MAMAN TEDDY ????~*
08081202932.
[5/4, 9:10 AM] +234 816 933 9119: *Tyiping……*

*????BINTOTO????*

*Episode 12*

*Written by:*
Aysha moh’d(maman teddy????)

*ALHERI WRITERS ASSO. ????????️*

*A.W.A*

https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap

_________________________________

Yana faɗin haka yakama hanyan barin cikin falon, wanda cikin sauri Hanan ta nufe shi haɗi da kama hannun Excellency tana faɗin Daddy don Allah kar ka rabani da fatima, Daddy na ina sonta, wlh mom baxata ƙara mata komai ba. Plz Daddy ka barmu tare muna jin daɗin kasan cewar mu a haka.”

Cikin ɗan tausayama ɗiyar tasa ya ruƙo hannun ta yasa hannun shi yana shere ma Auntar tashi hawaye yana cewa, kiyi haƙuri Hanan, ba wai xan rabaku ne don bansan kasancewar tare ba. A’a asali ni nafi ƙaunar fatima tayi rayuwa anan fiye da inda xan kaita a yanxu. Amma kiyi haƙuri Hanan barabaku xanyi har’abada ba, wata rana xaku haɗu inda rai dakuma rayuwa.”

Yana faɗin haka ya juya ya fice daga falon yyn da Hanan ta xube nan tana wani irin kuka mai tsuma zuciya.
Wanda itah kanta bintoto kukan take, wanda haka mama Abu ta tasata suka nufi room ɗin Hanan don ta shiryata kaman yanda excellency ya umarce ta.
Da gudu Hanan tayo bayan su, yyn da itah kanta mom kubrah jitayi komai baya mata daɗi.Sai a yanxu taji sam bata kyauta ba, amma duda hakan mulki ya hanata nuna reaction ko a jikinta. Zama tayi a ɗaya daga cikin cushines ɗin da aka xagaye falon dasu, haɗi da bin ƴan aikin dake safa da marwa da wani mugun kallon banxa.

Itako Hanan da shiganta room ɗin dai² mama Abu da bintoto suna fitowa, wanda mm Abu ta shiryata tsaff cikin wata tsadaddan doguwar riga, ta ƴan mata masu ɗan tasowa.
Wanda yake da kallon milk and maroon. Sosai tayi kƴau, don ya haskakata sosai kun san bintoton taku baƙace.
Da ganin su Hanan ta rungumeta tana kuka haɗi da cewa ” plz ƙawata karki tafi ki barni, ni xan biku muje inda daddy xai kai ki.
Kuka bintoto itama takeyi don a ƴan kwanakin sun saba sosai da Hanan. Haka mama Abu ta sharce hawaye cike da tausayin su. Sannan tarabasu tana cewa’ kuyi haƙuri Hanan, Mai gomna nasan ko yarabaku xai dawo ya haɗaku, dan haka ku kwantar da hankalin ku ku daina damuwa kunji.

Cike da farin cikin mgnar ta dakuma gamsuwa suka ɗaga mata kai.

Haka a tare suka fito haɗi da isowa falon mom kubrah, wanda inda take haka suka tadda ta. A sanyaye bintoto ta nufi gareta haɗi da ruƙo hannun ta tana cewa ” momy na tafi, don ki yafemun abun dana maki.
Shiru mom kubrah tayi takasa mgn, ita dai har ga Allah tace bintoto ta ɓata mata ko da so ɗaya ne, toh tabbas ta zalance ta kuma tayi ƙarya.

Ganin ta gaxa mgn ne yasa mm Abu jan hannun bintoto haɗi da barin falon haɗi da nufan parcking space.
Khalid kuwa dake ɗakin shi sam yagaxa sukuni, da yarife idon sa fuskan ta kaɗai yake gani. Miƙewa yy haɗi da nifan window inda anan idon shi ya sauka akan fuskan bintoto tana shigewa mota tana xubar da hawaye haɗi da ɗaga ma mm Abu hannu. Ganin motocin sun bar filin haraban wurin yasa shi jin wani iri a xuciyan shi, nan take baiyi aune bs yaji wasu xafafan hawaye na xuba daga idon shi wanda bai son na meye ba.

Cike da mmki bintoto take bin excellency da kallo ganin su a airport suna shirin shiga cikin flight, murmushi yake mata haɗi da kama hannun ta yana cewa” fatima ki kwantar da hankalin ki yo xana kai ki gurin wata maman ki, wanda zata kulamun dake sosai.
Ɗaga kai kurum tayi inda nan suka shiga cikin wannan jirgi. Ds xaman tane wata ma’aikaciya farar fata ta nufo bintoto tana gyara mata belt ɗin da yakama ta tans murmushi tace” are you Okay dear or you need some thing to help.
Cikin ɗan fahimtar turancin nata da ƙyar albarkacin xama da hanan tace ” No tnx i’m okay.

Murmushi tayi haɗi da shafa mata fuska ta wuce.

A haka jirginsu ta tashi wanda tun bintoto na kalle² har bacci yy awon gaba da itah.

Wanda bats farks ba sai da taji hayaniya alaman sauka, haɗa ido sukayi da Excellency wanda yy mata murmushi yana cewa” min iso ƙasar mama queen.
Kallon shi tayi haɗi da nanata sunan mama queen.
Kama hannun ta yy haɗi da fita daga cikin jirgin wanda da saukan su nan secutities ds sauran masu tsaron lfyn shi suka nufo su haɗi da rufa masa baya.

Ɗaga kai bintoto tayi wanda nan idon ta ya sauka akan wani singbord da da ƙyar ta iya karanta kalman data ga an rubuta wato GERMANY.

Haka suka shiga ɗaya daga cikin motocin da suke a wurin.
Nan da sjigansu saurar suka mara madu baya xuwa cikin gidan wata masarauta.

Da isan su bayi suka iso cikin hanxari da rawar jiki suka buɗe masu motan, yyn da wasun du sula Xube ƙasa, duka haka suka xube kansu ƙasa. Wanda ciKe da mmki Bintoto take kallon wurin Da irin mutanen farat Fata Turawa.
Bin masatautar take da kallo wanda yake gari guda ne irim shi a ƙasar mu nijeria, don irim wannan masarauta ma a mainyan garuruwa ake samun mai girman sa.

Wata wiri su ka shigo, wanda tun suna wuce bayi mata da maxa har suka Daina ganin kowa.

Wani irin abune kaman rumfa mai kaman labulaye ya buɗe, wani wall bintoto tagani a idon ta saboda yanayin irin shirning ɗin da wurin yakeyi, sakamakon adon xinaren da akayi koinah na wajen.
Kutsa kai sukayi ciki wanda gyefen wannan wuri bayo ne su biyu a kowanI ɓarayi.

Hangota bintoto tayi akan wata irin ƙagara wanda koba Ace maka ba kasan wannan karaga sai na mai mulkin data amsa sunan mulki.

Dukda da isan nan ta masu mulki balle kuma sarauniyar masarautar haka cike da kulawa ta mike haɗi da nufo excellency. Wanda nan bayinnan duka suka hau shimfiɗa tafukan hannayen su don ta taka, amma sai ta kauce masu haɗi da nufo mijin nata tayi hugging ɗin shi tana kissing ɗin shi cikin kulawa. Kunsan abun ka ga turawa bb kunya sam akan Maxajen nasu.

Itako bintoto sakin baki tayi galala don tunda take a rayuwanta bata taɓa ganin irin hakan ba.

Naji ruwan comment kuji posting da wuri gobe. ????????????????

Maman teddy ????
[5/4, 9:10 AM] +234 816 933 9119: *Tyiping……*

*????BINTOTO????*

*Episode 13*

*Written by:*
Aysha moh’d(maman teddy????)

*ALHERI WRITERS ASSO. ????????️*

*A.W.A*

https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap

_________________________________

Sakin baki bintoto tayi tana mmkin wannan abu da mama queen keyi ma Daddy,ganin bintoto yasa excellency raba jikin shi dana mama queen yana cewa” your new daughter.

Dajin haka nan mama queen ta maiso gaban bintoto da tasaki baki tana jirar kiris ta ruga da gudu.cike da kulawa ta jawo bintoto da ya tsaya kaman turmi,nan ta rungume ta ha’di da shafa gyefen fuskan ta tana cewa” hyy my dear Baby,how ar u doing.gwari² tayi mata maganan.don tasan komai na bintoto duk taji daga bakin excellency,shiyasa tayi mata turancin dallah².

Cikin sarkakkiyan murya bintoto tace i’m gud.
Nan mama queen tace wow masha’allah,waigawa tayi ga excellency sannan tace,yau fah bata kai nakeyi ba,ta baby na nakeyi.

Dariya excellency yy cike dajin da’di yace” okay yau ta baby akeyi kenan ni anyayeni,tohm bari na shiga daga ciki.

Kama hanya yy zai nufi wani side sai kuma yaja ya tsaya yana cewa” Raheenart ina Abdul maleek.?
Cikin ‘dan damuwa tace”Honey yana nan amma har yanxun abun nashi na nan,bai da aiki sai na shangiya,ga tara ‘yammata,hooo im so tired.
Dukda abun ya ‘dan ta6a ma excellency xuciya amma ganin da muwanta yafi na shi yasa shi cewa” Kar ki damu idan kin shirya fatima ina son muyi mgn a side ‘dina.
Yana fa’din haka ya wuce yyn da wasu bayi suka mara mai baya.

Itakuwa mama queen da isan su wani wuri mai kyau da kayatuwa ne ta ‘daga ma slaves din bayan ta hannun alaman su dakata daga nan.

Wanda haka ko akayi dakatawa sukayi suna sunna kai ‘kasa alaman gdy.

Wani ‘daki ta shiga da Bintoto wanda ‘dakin ya kayatu duk da komai na room ‘din ta shirin yara ne,kunsan turawa da son kayan wasan yara teddies da sauran su,don haka sosai aka kayatasu da irin wannan kayayyakin wanda komai na room din pink and white ne.

Zaunar da itah mama queen tayi tana sakin mata murmushi don takasa sanin ta ina xata yima bintoto mgn,don samm bata iyah hausa ba,gashi ta lura bintoto bawani jin turanci takeyi ba.
Zaunar da itah tayi kan wani tattausan super bed wanda taushin shi sai da yasa bintoto lumshe ido,murmushi mm queen tayi sannan ta lakaci fuskan ta tana cewa” wait for a munite.
Tana fa’din haka ta juya ha’di da yowa falon ‘dakin,wanda da isanta tasa aka kawo mata telephone ta hanyar dailling numbern prince maleek.

Shikuwa ogan naku yana can yana aikin sana’ar datafi masa komai don yy nisa a harkan masha’an shi da wata baturiya ‘yar uwan shi.
Wanda shigar su kenan bedroom da itah,yyn da ya ajiye phone ‘din shi daga palour.

Rungume shi jenny tayi tana aikin manne mashi ha’di da aika masa da sa’konni masu saurin isar da sa’ko.
Jin tana shirin tada masa da fitinan shi yasa shi dashi gansu bedroom ya ture ta ha’di da rabata da jikin shi.

Wanda cike da zaro ido Take kallon shi,don ita gaba ‘daya a fitinan ta tazo mashi.
Cikin wata irin sar’ka’k’kiyar voice ta fara cewa” maleek…” maleek what do u mean.?

Ganin yanda idon ta ya chanja launi yanayin voice ‘din ta ka’dai zai tabbatar maka da tana cikin bu’kata,cike da halin ko inkula ya kalleta ha’di da lumshe wannan segxy eyes ‘din sa,wanda yake ‘kara rikita ‘yammata da su,sai da ya rufe sannan ya bu’de su akanta. Cike da dakakkiyar murya ya ce” somawa jenny zan fada maki banajin da’din ki kaman da,kin san ni bana sex da ‘ya mace sau biyu idan nayi dake shikenan bana kuma marmarin ki,but only u i needed,amma for now bana jin good test ‘din ki why…?.

Ya fa’di cikin dan daga murya,sai kuma ya sauke murya ‘kasa ha’di da daga kafa’da yana cewa” I’m so tired so i can’t to any thing for you,just u can get outtttt…

Cikin wata irin muryan mai ‘dauke hankali ta zauna akan bedside drower tana mai kwantar da murya ha’di da cewa” No my handsome come down beb.

Saurin katseta yy cike da rashin mutuncin da yasaba yace” i said outttt….!!

Sai da ta firgita da jin tsawan da yy mata sannan cike da kwantar da murya ta ru’ko hannun shi tana cewa” yaufah na gyara komai,idan kashigeta ma saboda da’di nasan baxaka iya fitar ta ba sai mun kai dare…

Kallon da gske kk yy mata,wanda nan cike da murmushi ta ‘daga masa kai,don tasan a yau xamau take jin kanta,don sai da ta gyara xam sannan taxo inda yake.

Fara xuge zip ‘din wandon jikin shi yy ha’di da fito da abun gaba ‘dayan ta a waje,sai xullo take…wanda cike da gwanewa ta kai hannun ta tafara cafkota tana shafata ha’di da wasa da twins ‘din shi.
Ganin yana rufe ido alaman da’di yasata cigaba da wasa da ita daga xaunan da take tana ya mutsata.
Ganin yafara saukar da numfashi yasa ta kai halshen ta tana lasan tun daga farkon ta har xuwa kasan ta,wanda nan take yafara ambaliyan fitar madarar sa,ba tare dakojin wani abu ba tayi saurin tara bakin ta yana xuba mata a ciki,wanda at d end ma sai kawai ta sa bakin ta kan abun ha’di da laluben er ramin da halshen ta,wanda tana kama ‘yar hujin nan ta hau tsotsan kaman baxata saki ba.
Wanda shikuwa cikin fara fita hayyaci ya hau simbatun kirar sunan jenny,ahhhhh oushhhhh washhhhhhh…. Jennnnyyy….

Haka ogan naku yake ta aikin sumbatun fa’de,wanda ganin haka yasa jenny kwantar da shi akan gadon dasuke kusa da shi, nan ta cire kayan jikin shi duka,yyn da ita tayi tuff da itah.
Wanda tun kan tagama cire kayan ta gindin nasa ta mike tayi cirrrr da itah.
Cikin sauri ta hayo kan bed din ha’di da mikar da kafafun shi aiko nan gindin takuma mikewa tayi ciiirrrrr ita kawai yake bu’kata.
Gwale kafafuwan ta tayi ha’di da fara tsugunawa a kanta wanda a hankali ta soma shigewa har ta shige duka ts zauna akan bananan tashi,wani sauke ajiyar zuciya sukayi,wanda nan ta hau sukuwa akai ban da aukin jin yana cewa” ohhhhh ushhhh…..thank…youuuu………

Ba abun da yake yi,niko nace Allah ya shiryeka maleek.

Haka ta dinga aikin sukuwa baji bagani don tasan shi sarai baya gajiya,wanda nan yafara bata nashi sakonnin,don tana sukuwa akan shi yana thankyou ha’di da kai hannun shi yana cafo nonuwan ta da suke can Saman kirgi.
Da ya ta’6esu ya matsa yana liliya kan diple point din xakaga ta ‘dauke numfashin da’di.

Kaiiiii ni uwar teddy ganin irin fasadin da Abdoul maleek ke aikatawa yasani saurin fitowa don abun ya firgitani kwarai,hmmm d
Sauran ‘yan team Maleek kuce baku firgita ba,nidai nace Allah ya shirya shi yasa yadaina wannan ‘dabi’a tashi.

Zama nayi daga falon gidan ina mai mmkin irin tsaruwan da tayi komai na palourn mai ruwan sararin samaniya ( sky blue)
Kai basai ance maka an narka dukiya bama,don idon ka sun ishe ka gasgata maka haka.

Karku manta littafin Bintoto ta kudi ce da naso kawo maku,amma a yanxu free ne kk karanta ku kwararomin Comment nikuma na cigaba da samba’do maku.idan naji bb Comment nayi maku ta ‘yan HABIBY DA’EEMAN FANS????????
Aradun Allah nayi maku ta yaran fulanin su Mairo BAFULLATANAN RUGA NOVL ‘diff xakuji ni.
Hmm bari na’dan kwarxan ta maku littafin nan wato BAFULLATANAN RUGA.A gsky kawa hajiyata sisy na duk wacce bata karanta littafin nan ba anbarta a back,nayi maku ta yaren gwarzon naku Abdoul maleek????

Haka ina a zaune tsawon a wannin don sai kusan 6pm najiyo motsin su wanda da fitowansu kirar mama queen na katsewa,cikin ‘dan sauri ya nufi wayan ha’di da bin kirar don yasan duk abun da yasa mama queen kirar shi to lallai babban abu ne.

Da ‘dagawan ta ya hau cewa” hello mom wah happen.?.

Cike da mulki da isah mama queen tace” daddy n ka yadawo…
Bata tsaya jin mai zaice ba ta ajiye wayan nata.
Yayin da shikuma cikin ‘dan rashin jin da’din dawowan dadyn nashi ya kalli jenny yana cewa” baby xamu kwana biyu bamu ha’du ba cox dad yadawo.
Cike da rashin jin da’di ta kalleshi xata fara bai mgy,sai kawai ya hade bakin shi da nata yaba squessing din lips dinta.

Zaune mama queen da Excellency sai kuma Bintoto dake gyefe gaban su cike da kayan motsa baki da abincucuwan su ta turawa,wanda Bintoto sam takasa ci don bata iyah cin irin abincin su ba.

Cike da son tacin yasa mama queen da kanta ta dauki spoon da knife tana koya mata,yyn da excellency ke ta dry,don dukan su dryn ma sukeyi…

Muryan shi kawai su kaji,wanda cikin gaint Voice din shi ya hau cewa” wlcm dad.

Cike dajin haushi excellency yace” maleek yaushe xakayi hankali ne,kaxo mana bb ko sallama kana wani mgnan banxa.

Shiru duka sukayi excellency da kuma mama queen suna kallon inda maleek yake kallo.

Bintoto ya kafe da wainnan mayun idon nashi,yana kare mata kallo,wanda duka basu san kallon mai yakeyi mata ba.
Don harta ita kanta Bintoto n ta tsargu sosai da kallon nashi gare ta.

Naji Comment kuji new update kullum

*#SHERE TO ANOTHER GROUPS*

~MAMAN TEDDY????~
[5/4, 9:10 AM] +234 816 933 9119: *Tyiping……*

*????BINTOTO????*

*Episode 14*

*Written by:*
Aysha moh’d(maman teddy????)

*ALHERI WRITERS ASSO. ????????️*

*A.W.A*

https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap

_________________________________

Ganin irin kallon da yake bin bintoto da shi ne yasa mama queen katse shi ta hanyar cewa” maleek kallon mai kake yi haka?.sai kuma tace ok im sorry nasan bakasan ta bane sunan ta fatima she’s from Africa.
A maimakon ya bata amsa sai ma xama da yy abun shi kusa da daddy yana cewa”Daddy ur welcome.

Murmushi Daddy yy ha’di da kai hannun shi yana shafa kan ‘dan nashi sannan yace” how are u doing my son,infatan ko mai dai lfy.
Bai baima Excellency amsa ba sai ma cewa da yy daddy wannan yayar Hanan ce bansan ta ba.

Murmushi excellency yakuma a karo na biyu sannan ya kalleshi yace” Itama ‘kanwar kace,anjima xanma ka bayanin ko ita wacece.

Duk ta harshen su suke mgnan wanda yanayin yanda suke mgnan yasa Bintoto bata fahimci komai ba.

Zama yy yana bin Bintoto da kallo don shi kawai ya tsinci kanshi da jin wani abu game da Bintoto n,itako Bintoto ganin irin kallon da yake mata kawai sai taji tsanar maleek yaka mata,sai wani kallon ta yake yana lumshe idon da dama suke a lumshe.

Ganin Bintoto taki sakin jiki yasa mama queen cewa ” toh Daddy bari mu mushiga daga ciki,inaso yau nayi fira ne da baby na kadai.

Murmushi n su ta manya Excellency yy ha’di da cewa ” okay inason dama mgn da Abdoul maleek.

Nan mm queen ta kama hannun Bintoto ha’di da nufan wani side,wanda nan wasu slaves suka mara mata baya su biyu.

_________________________

Bangaren innah da Abdurrahamanu kuwa bayan innah ta fita a wannan daren don neman gudun muwa ganin halin da Abdurrahamanu ke ciki ne ,wanda da abun ka ga kauye ko da yaushe suna cikin hayaniyar jama’a a lokacin dakaje gida shikuma a lokacin wani xaifito xaman majalisa.
Haka suka bi innah wanda ganin halin da Abdurrahamanu ke ciki yasasu sauri nufah da shi gidan liman.

Itako inna banda sharce hawaye bb abun da take,haka take xubar da hawaye ga shi xuciyar ta ta rabu gida biyu,na farko bata san wata duniya autan nata Bintoto take ciki ba,a raye ko a mace Allah masani.

Na biyu gashi Abdurrahamanu n da suke dogaro da shi shi kanshi bai san halin da yake ciki ba.yoooo ita yya xatayi kenan banda salati bb abun da bakin ta ke fitar wa

Plz kuyi hakuri da wannan pagen banajin dadi wlh,kuyi manage da wannan.

Bafullatanan ruga fans kuyi hakuri don wasin ku da hakkin su a kaina,yau baxaku samu update banda lfy????

*#SHERE TO ANOTHER GROUPS*

MAMAN TEDDY????
[5/4, 9:10 AM] +234 816 933 9119: *Tyiping……*

*????BINTOTO????*

*Written by:*
Aysha moh’d (maman teddy????)

*Epidode 1*

Free book(littafin ƙyauta????????????)

*ALHERI WRITERS ASSO. ????????️*

“`ƙungiya ɗaya tamkar da dubu, ƙungiya masu aiki domin taimakon Al’umma, ƙungiya masu aiki da naxari da ilimi, Alheri danƙo, Alheri gadon barci“`

__________________________________

*~DEDICATION~*
“`Dedicated to my creator and inspiration. After my creator is the vihicle that drove me to the world in the person of Alh.moh’d and Hjy. Safiya, i Dedicated to them also.
Finally this Novel is Dedicated to every one that love what i love BINTOTO NOVEL“`

Ɗan maliyo maliyo… ” maliyoooo…………. ”
Ɗan maliyo nawa.
Maliyo……..”
Yaje inane…?,
Maliyo……
Yaje ilory.

Maliyo………”

Yaushe zai dawo.?
Maliyo….”
Sai a watan gobe. Maliyo…. …”

“Bintoto……. “Bintoto……. ”
Banxa wanda aka kira da bintoto tayi, nan tayi cigaba da tafiya tana mai cigaba da rera waƙen ta.
Bintoto. … ”
Jin an kuma kirar sunan nata ne yasata jan dogon tsaki haɗi da turo ɗan mitsulun bakin ta da yasha jan jambaki tana shirin yin masifah, sai kuma ta girgiza kai tana mai cigaba da tafiya haɗi da wulwula sandan karan dake hannun ta tana waƙen, kaxana tayi ƙwai ban ganta ba…!!!

Aduba ɗakin talo talo..!!!

Xa’aga ƙwai na guda biyar…!!!

Asabe da ladi jummm.. .

Shan gaban ta uwani tayi wanda shine yasa bakin bintoto rufewa, sai dai aukin harara da take aika mata dashi.

Cikin ɗan jin haushi uwani tace”haba bintoto magana fah nake maki amma kaman ba dake nake yi ba?..
Tsaki Bintoto tayi haɗi da murguɗa mata baki sannan ta watsa mata kallo ta hanyar fari da idon ta da yasha ƙwalli har ya xxxago kusa da hanci, nan cike da bala’i ta hau cewa”kehhh wannan kirar Name ne.? Lfy…. Ko dai naci maki bashi ne.?
Bintoto ta ƙarshe maganan haɗi da xaro idon ta waje, alamar tambaya…
Habawa bintoto kina ganin idan muka shiga gonar nan satan mongoro baza’a kama mu ba!kinga yanxu aka tashe mu break,maganan lami ne ya katse su inda nan ta hau cewa” ai ko wlh yau sai munje gonan nan, ta faɗi tana mai ƙara kowa kusa da su bintoto.

Dariya bintotp tayi cike da gwasala tace”yowah tare mun hanya er uwa kinji ɗauko taki karan da xamu rinƙa bugo nunannun mangoron, don al’qur’an yau banga mai hanani xuwa gonan nan ba.

Duƙawa lami tayi haɗi da da ɗaukan karam sannan suka nufi wani lungu mai xururu, sannan suka fara kutsa kai cikin wani irin gona mai kama da daji.da mugayen halittu suke ciki,
Bin su nayi da kallo, wanda nan naga bintoto cikin wasu irin gaje² kaya, wanda ko almajiri baxai saka ba..
Ƙafan ta kuwa ko ta kalmi babu, yayin da uniform ɗin jikin ta saboda tsaban dauni ga kuma datti yasa tuni rigar ta koma kalan brown., hijabin jikin ta kuwa har ƙasa ya keche saboda tsaban tonan tsiwa…

Binsu da kallo uwani ta dinga yi wanda ahaka har suka shige ta hanyar ƙulewa xuwa cikin wannan gona.

Toh koya xata kasance????????

Gadai bintoto ta shiga cikin gona, koya xata kaya ohooo….

.

Maman teddy
[5/4, 9:10 AM] +234 816 933 9119: Typing…

*????BINTOTO????*

Na

Maman teddy????

Episode 15

*ALHERI WRITERS ASSO.*

https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap

*A.W.A*

____________________________

*Bismillahir~Rahamamur~Raheem*

Haka ina ke xubar da hawaye don ji take duniyan yy mata zafi gaba dayan ta.

Haka innah ta nufi gida wanda da isan ta tayo alwala ha’di da sallah tana mai mika kukan ta ga mahalliccin ta.

Wanda tana nan a zaune sai tajiyo sallama Ladingo tana kwala kirar innnah wanda cikin hanxari innah ta sallame sallah ta yo waje don ta sadakar xa’a ce mata Abdulrahamanu ya rasu ne mussaman yanda ta barsu baya ko numfashi.

Da fitowan ta sukayi kicibus da ladingo wanda itace uwar gidan liman cikin sauri ta hau cewa,innah Abdulrahamanu mu gode ma Allah don yasamu farfadowa.

Daga hannu innah tayi tana gode ma Allah kan daga bisani ladingo tace” tohm innah ae yanxu dakko mayafi muje muga halin da yake ciki,don yanzu ke kadai xai gani hankalin sa ya kwanta.

Innah taso tirgewa akan kawai cin dan ta nafari wanda nan ladingo tace sam sai sunje

Wanda haka nan innah tasa mayafi suka nufi gidan liman.

_____________________________

Bintoto kuwa tunda taga prince maleek a nan masarautar mama queen ta dai na fitowa sam,kullum tana side din ta,wanda sam mama queen bata kawo komai a ranta ba,tun da dai ta lura Bintoto bata son fitowa sai tafi ganin ko kila batason mutane ne,ko sunayi mata kwarjini,don haka kullum da yamma mm queen take xuwa side din Bintoto suyi ta fira,wanda tun Bintoto bata fahimtan yanayin sound din maganan ta har tafara fahimta,don itama a yan kwanakin sosai parcentage din english din ta yakaru don sosai take fahimtan su.

Shikuwa ogan naku tun da ya hadu da Bintoto yake jin wani abu dangane da ita amma sam ya kasa gane maiye,sai dai bai fahimci abun da sukayi yakeji dangane da ita ba sai da wata ran ya ganta cikin english wear riga da wando wanda suka dan kamata kuma sosai kayan suka amsheta riga ce yar yaloluwa yellow sai kuma wandon jeans blue,hmmm abun ka da har yanxu yarinya ce amma sam bashi ya hana shape din ta bayya na ba.gashi mm queen da kanta ta sa aka gyara mata gashi n nan wanda aka nade da rebom yellow shima,sosai yake kallon Bintoto wanda ko lokacin da yayi mata ganin farko bata kai kyau hakan ba.

Bakin fatan ta ya kuma gogewa ta wani koma kalon choculate mai kyau.

Yanda yaji bananan sa ta mike ne yasa shi saurin gayar da mm queen a cikin sauri ² wanda cikin dan sakin jiki Bintoto ta gaida shi amma ya rasa mai yasa duk rashin kunyar shi da tsinewa ya kasa hada ido da itah.

Yana barin falon yake amsa mata gaisuwan ciki² wanda da fitan shi Bintoto ta fada duniyar tunani tana cewa a zuciya lallai wannan dan wulakanci ne shiyasa ma ashe na tsane shi.amma xanyi maganin shi bai san waye Bintoto bace.????

Shikuwa da fitanshi ya nufi estate din shi inda ya cidda wata karuwar shi mai suna juliet tana zaman jiran shi amma da isan sa yy mata korar kare yana cewa’ shi yanxu baya bukatar farar fata irin shi just black beuty yanxu yake so,kuma yasamu tun da karako ma a wurin mom din shi take.

Haka juliet ke kuka tana karawa don bakaramun magun gunan tayar da sha’awa ta nar ka ma cikin ta ba.
Gashi yy mata irin wannan korar wulakancin , ganin ta tirje masa tana rokan sa yasa shi kirar security n sa ya fitar masa da itah.

A wannan rana gaba daya wayan shi ya kashe su.yyn da wunin ranan yatara kwalaben giya yana daddaka wanda haka yake ta surutan sa cikin ficewar hayyaci yana kirar sunan fatima.

Dai² khaleed aminin shi na shigowa falon inda yake cigaba da shan giyan shi,cike da xolaya hau ce masa yahh inah jenny yau ne.?

Yana fadin haka shima yana kai hannu yana xuba tasa bear n.

Cikin irin kasalaliyan murya cike kuma da muwa prince maleek ya kalli abokin nashi yace” itace khaleed…..fatima inason jin ta a jikina ina son naga nayi sex da ita ina mugun sha’awan ta.xan iya mutuwa idan ban sameta ba.

Plz ya xanyi ka kawo mun ita nan.

Cike da rashin sanin wacece fatima khaleed ya kalle shi sannan yace’ maleek fatima kuma.?.

#SHERE TO ANOTHER GROUPS

Kuyi hakuri kwans biyut ban samu nayi maku new update ba,hidimomi ne sukayi mun yawa.

Amma ina jin da’din Comment din ku gare ni ,ina gdy Allah yabar love????❤️

MAMAN TEDDY????
[5/4, 9:10 AM] +234 816 933 9119: Typing…

*????BINTOTO????*

Na

*Maman teddy????*

*Episode 16~17*

*ALHERI WRITERS ASSO.*

*A.W.A*

https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap

_______________________________

Amaimakon Maleek ya bashi amsa kawai sai yayi luuu ya ida kwanta wa akan Center capet din warun.

Shiru khaleed yy yana tunanin halin da aminin nashi ya shiga,wanda sosai yake tunanin wannan suna da prince Maleek ke nanatawa wai FATIMA a sarari ya furta who is she….?.

Nan ya kuma mai da hankalin sa ga Prince maleek kan daga bisani yafara kokarin tada shi daga inda yake kwancen wanda da kyar ya iya dora shi akan wani kushine da ke gyefen capet din.

Nan ya kwantar da shi yyn da ya koma yana nishi don maleek ba kadan ba.

Shiru yy na awanni yana tunanin dalilin da xai sa maleek shan giya har ta bugar da shi haka,nan ya nisa yana jajan tawa lallai abokin nashi da gske yana bukatar yarinyan amma kuma a inah ne take.?

Yana a haka kirar shirly ya fara shigowa wanda ganin sunan masoyiyar tasa yasa shi sakin.murmushi ha’di da daukan wayan.

Bangaren mm queen kuwa tayi mamakin ganin rashin dawowan maleek don tasan indai excellency na kasan to baya kwana a estate din shi,don excellency yace sam bai yarda da wannan dabi’ar ta turawa ba,ace yaro yana fara kaiwa minxali wai sai yabar gidan iyayen shi?.don haka nan Excellency yace bai yarda da prince Maleek ya ringa kwana a estate din shi ba,bai dai hana shi ya huta ba ammma kuma komun dare ya dawo gida ya kwana…

Wanda jin sharadin da excellency yy masa yasa shi sam inyana kasar bai tafiya yawon banxan sa,da neman matan da yasaba hakannan yake kwana a masarautar mm queen.

Duk da excellency na tafiya yabar kasar xai koma sana’ar sa da yasaba.

Sosai mm queen ta damu don tana tunanin daddy zai iya tambayan ta inda maleek ya kwana.

Amma shi kuwa da yafahimci bai kwana gidan ba nan ya share maganan bai tambayi mm queen inda yaje ba,dik da abun ya dan bata masa rai.

*Hmmm Wai WACECE MAMA QUEEN KUMA YA AKAYI TA AURI EXCELLENCY WATO DADDY?*

mama queen ta kasan ce er asalin haifaffiyan jermany dangin ta da yan uwan ta duk anan suke da rayuwa.
Sanadinyan haduwan ta da excellency daddy shine sunyi karatu a tare tun da kuruciyar su,a nan universityn kasar tasu.wanda a lokacin mm queen ba addinin musulunci take ba,.

Tun da suka hadu da excellency take sha’awan amsan musulumci amma ganin iyayen ta baxa su amince ba yasata hakura suka cigaba da gaisuwa da excellency wanda ita a lokacin tana ga nun abota ne ke tsakanin su.

A haka Daddy suka kammala karatu wanda a lokacin yana da auren mom kubra,amma basu da kowa a lokacin.

Tun da suka rabu da juna basu kuma kara haduwa ba,sai da yy xo wani course kasar jermany,wanda a lokacin yana da yaya biyu wato kamal da khalid,duk da lokacin mom kubrah tana goyon kamal ne wato mai bi ma khalid.

Anan a wani taro suka hadu da mm queen yyn da yy mmkin ganin ta a matsayin queen na wannan masarauta,fira ce sosai suka yitayi na yaushe rabo inda anan mm queen ke sanar dashi tayi aure kuma amma mijin nata ya mutu shaikara daya kenan a lokacin, nan take sanar dashi cewa duk da bata taba haihuwa da shi ba,amma yana yin adalcin shi yasa jama’ar talakawan dake karkashin su cewa” ita xata cigaba da masu mulki.

Wanda wannan shine yasa taxama haka,nan yy nuna bakin cikin rasa mijin ta da tayi.Da kuma farin cikin ganin ta amatsayin mai jagoran al umma.

Nan Abun ka ga bature bb boye² tace masa tana son amsan musulunci n su,amma kuma tana mai rokon shi akan ya amince ya aureta xataji dadin hakan in ya amince amm yafara niman shawaran iyayen shi.

Sosai daddyy yaji dadi da maganar ta,wanda a nan take ya amince da maganan Auren mm queen da xaiyi,sannan a washe gari suka taho nijeria,xuwa gurun mahaifan excellency don acewan shi yafison ta amshi musuluncin anan gaban su sannan kafin ta dawo a daura masu auren.

Hmmmm naji Comment din ku ina gdy sosai, plz wanda suka ga ban basu amsa da Comment din su ba siyi hakuri plz wlh kwana biyu ina busy ne.

*#plz shere to another Grps*

Maman teddy????
[5/4, 9:10 AM] +234 816 933 9119: Typing…..

*????BINTOTO????*

Writting by:
*Maman teddy????*

*EPISODE 18~19*

*ALHERI WRITERS ASSO.*

*A.W.A*

https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap

____________________________

*DEDICATE TO ALHERI WRITERS,SON SO FISABILLAH❤️????*

*Bismillahir~Rahamanur~Raheem*

Ina kuke masoyan littafin bintoto nvl,ina jiyo Comment din ku da addu’oin ku ina gdy mara a dadi????.
Wanda suka yimun mgn ban basu amsa ba a gafarce ni plz kwana biyu ina busy ne????????????????????????

____________________________

~Muje xuwa????????~

Koda excellency da mama queen suka sauka a nijeria gidan mahaifiyan shi mai suna hajiya binta ya wuce da ita,don tasan komai na labarin mama queen.

Sosai hajiya ta tarbi bakuwan nata wanda take fatan tazama suruka gareta.

Wanda a lokacin da labari ya riski mom kubrah anyi bala’i don har yaji tayi akan sam baxatayi kishi da tubabbiya ba.

Amma da yake auren hadi ne don da hajiya binta da mahaifiyan mom kubra duka uwa daya uba daya ne.
Shiyasa lamarin yaxo da sauki don hajiya balki da fada da xagi tabi mom kubrah akan kanta ne faron kishiya,idan takuma kara tayar da wata sansamo tsakanin su bata yafe mata ba.

Tun da mom kubrah taji wannan furucin da hajiya balki tayi,shikenan ta janye duk kan wani fitinan da ta tanada,ta hakura ta danne kishin ta akan mm queen don mom kubrah irin masifaffun matannan ne basa barin ta kwana bare har tayi tsami,kuma ita akwai kaunar mahaifiyan ta da xarar ta nuna bacin rai ga abu shikenan ta rabu da wannan abun duk kuwa son da take dashi a abun.
Wanda wannan shiyasa mom kubrah amincewa ta amshi mm queen hannun bubiyu a matsayin abokiyan xama, wanda hakan yakuma faranta ran excellency.

Kuma ta kuma samun babban matsayi a ziciyan sa.
A ranar da mm queen ta amashi musulunci malamai suka shaida a wannan rana aka tambayeta sunan da take so a sanya mata,sai tace fatimah .
Wanda hakan yakuma faranta ma Daddy rai,sosai yake kaunar mai sunan kodon sunan hajiya Binta ne?.

Muje dai xuwa,kar dai ku manta mmn teddy n kuce????.
Sati daya da daura aure hajiya binta tace ya kamata mm queen takoma kasar jermany don ta cigaba da mulkin ta.wanda haka ko akayi a wannan satin mm queen ta dawo masarautar ta.wanda amsan musuluncin ta an so adan yi tarxoma amma saboda kaunar dake tsakanin ta da talakawan nata yasasu cewa” har a lokacin ita ce suke so tayi masu mulki ba yan ita basa bukatan kowa.

Wanda hakan yasa bakin muna fukai mutuwa,a ka hakura mm queen ta cigaba da mulki ciki tausayin talakawa na kasa da ita da kuma adalci tsakanun ta da kowa.

Sosai zaman lfy ke tsakanin mom kubrah da mm queen don sau tari sukan shirya xuwa nan kasar jermany wata sain kuma mm queen da kanta ke xuwa nijeria.

A shekarar nan mm queen ta haifo Abdul maleek,wanda a wannan shekara anyi galima iya galima,an yi bannar dukiya don tayi kuka.
Tun daga nan mm queen bata kuma kara haihuwa ba har girman maleek,shiyasa ya taso cikin gata da mulki samm baya da kirki baya da son talakawan shi.wanda a da inxai bar masarautar bayi ne ke shimfida masa tafikan hannun su yana takawa ko su kwanta yana taka bayansu yana wucewa,don haka xasuyi masa gurba gurba har yakai bakin motocin da zasu tafi a ciki,sosai ya taso da milku issah ga kuma izzah,shiyasa gaba daya fadin kasan akwe tsoransa don ba abun ne mai wuya ya toxar ta kaba yasa gaba daya a talauta jarin uban ka.

Kowa yasan sa don ko yara ne akace masu Prince maleek to sun san shi.

Excellency shi ne yataka masa birki akan taka bayin da yakeyi yace idan yakuma ganin hakan ranshi xai mummunar baci.tun daga nan Prince maleek ya daina taka bayin,don duk duniya mutum guda yake tsoro shine Daddyn shi wato excellency.

Sukuwa mutanen nijeria sosai suke kaunar prince maleek musamman mom kubrah. Don son maleek a jinin ta yake,niko nace kodon ya biyo izxah da mukin ta ne?.don ko yayan ta basu biyo izzan ta da tsanar talakawa ba.amma shikuwa Prince maleek kaman ita ta haifeshi komai nata ya debe don har ma ya shallake mata.

Shiyasa ba a watanni bata matsa masa yaxo ta gan shi ba.bayan ko maleek sun dade basu kuma haihuwa ba don har sun cure ma kansu duka,sai daga baya Mom kubrah ta haifo su Hanan.

Wannnan kenan,hmmm ko ya xata kaya,ga dai Prince maleek ga kuma bintoto,kunsan dai yanda ya tsani talaka,gashi yasan labarin komai na buntoto.

Koda yake ai iskanci ne ke bibiyan shi da ita ba alkhairy ba_Allah dai ya shirya ka maleek.

Akafta muje xuwa gaba gaba dai zamuji ya xata kaya????????.

___________________________ haka Daddy ya kammala break fast din shi batare da yace ina Prince maleek ya je ba,wanda haka ya cigaba da tsokanan bintoto tana dariya,wanda hakan yake kara kwantar ma mm queen da hankali ganin yanda bintoto ta saki da su matuka.

A nan excelllency kecewa yau malamin da ya dauka ma bintoto da xai ringa koyar da ita islama xai fara xuwa,kuma anan yake sanar ma mm queen idan maleek ya dawo ya kai bintoto secondary school din da yace ya kaita kan ya koma nijeria don xuwa gobe xai koma can.

Murna bintoto ke tayi yyn da excelllency ya mike don barin wirin yana mai shafa kan bintoto da cewa’mama na gobe xaki fara xuwa school ko na tafi kima mm queen magana idan baki gane wani Abu ba kinji.

Daga masa kai tayi tana cewa” tomm daddy na nagode.

Murmushi ya kuma yi sannan ya kalli mm queen dake aikin sakin masu murmushi yace” idan maleek ya iso ki sanar da shi kuma mgsnar xuwa malashia don cigabada da karatun shi na riga nayi masa komai yanxu kawai tafiya n shi ake jira don doro digirin shi ta biyu.

Dan risinawa mm queen tayi hadi da mawa excelllency gdy tana cewa” muna daddy da wannan kokari da kk mana Allah ya kara daukaka….

Murmushi yy yana barin wajen yana mai jin dadin yanda mm queen ke yi masa komai kaman ba itace mai milki ba in suna tare.

Da fitan shi bintoto tayi saurin tashi ta zauna kan cinyar mm queen yyn da mm queen ta kuma gyara mata zaman tana cewa” baby na inkin je school din ki duba in tayi maki in batayi ba sai a canja maki wani kinji.

Dariya bintoto tayi tana cewa” mm queen ai yy min dama duk na kosa na shiga school na gaji da xaman nan danakeyi.

Murmushi mm queen tayi hadi da cewa” kai baby wannan surutu naki tayi yawa haka rannan naje dake taro kk dame mu da surutu .

Yauwa fatima kin tun wannan yarinyan da kk hadu da ita a wajen to itama a wannan school din take,kin san yarinyan kanwata ce Asma’u.

Cike da murna bintoto tace mommah Nihila sunan ta ko?.

Daga mata kai mm queen tayi,wanda nan cike da jin dadi bintoto ta rungume mm queen tana cewa” i love you so much my mommah.

Dariya mm queen tayi hadi da manna mata kiss a kumatu tana cewa” luv you too my baby.

Haka suka cigaba da firan su wanda dik yawanci haukan ne zallah bintoto ke xubowa itakuma mm queen na biye mata tana dariya.

Bangaren maleek kuwa bai farkaba sai da rana can wuraren 11am.

Wanda da taimakon khaleed y watsa ruwa,yana cikin shiryawa ne cikin shigar shi ta suit wanda suka amshi jikin shi yy matukar kyau abun ka ga yaro dan kwalisa dan wanka maiji da kudi mulki saruta da kuma issah.

Daukan laptop din sa zaiyi dai ² jenny na shigowa cikin shigar kayan fitsa don dasu da bb daya.

Nufo shi tayi tayi hugging din shi tana manna mai kiss akan tattausan lips din shi tana cewa ” oyoyoo my handsome.

Kallon ta baiyi ba don yau yan mulkin nashi ya motsa . fahimtan da tijaran da yakeji ne yasa ta fara kai hannu tana shafa ???? ta tana wani murxata,wanda duk da sakon yafara kai masa,amma bata ita yakeyi ba,yasa shi daka mata tsawa yana bin ta da kallon da yakara firgitata,juya wa yy ha’di da mikewa yana barin bedroom din.

Wanda da fitan shi ya nufi parcking space don yabar cikin estate din.

*******

Itako bintoto yan school tun safe ta shirya tana xaman jirar shigowan maleek amma bb shi bb labarin shi, wanda ganin har karfe 10 ya kara bata mata rai matuka haushi ya taru yagama cika ta.

Mm queen kuwa sai aikin lallashin ta take akan yanxu xai shigo.

Wanda suna a haka sai gashi ya shigo fuska a murtike ya nufo inda mm queen ke a zaune bintoto na a kwance a jikin ta.

Ture bintoto yy yana dora kansa kan cinyar mm queen ido n shi a lumshe.

Cike dajin haushi bintoto ta cuno baki tana kallon mm queen, wanda tayi mata murmushi tana girgixa mata kai ha’di da jawota ta kwantar kan kafadan ta.

Lufff bintoto tayi a zuciya n ta tana jin haushin maleek tana cewa” ji shi kaman karamun yaro ya wani kwanta ma mm queen a jiki katon shi da shi.

Shafa kanshi mm queen tayi tana tambayan shi abun dake da mun shi?.

Cike da dan shagwaba ya cemata bb komai.
Bude baki bintoto tayi tana gallah mashi harara sannan ta mike tana cewa” mm queen ya tashi mu tafi.

Murmushi mm queen tayi fahimtan kishi da bintoto keyi,a hankali ta kai hannu ta jawota kusa ta manna mata kiss a saman goshi tana cewa” okay my baby luv you so much sai kin dawo ayi karatu da kyau.

Cike dajin dadi bintoto ta kara kankane mm queen tsaki prince maleek yy sannan ya tashi daga kwancen ds yake a jikin mm queen.

Kallon shi mm queen tayi tana cewa maleek ka kai ta school din yanxu ma kunyi late amma yaka mata ka kaita.

Mikewa yy batare da yace komai ba yanufi hanyar da xai sada shi da compound.

Mm queen ne tace oyyah baby maxa bishi sai kun dawo byeeee.

Daga mata hannu tayi sannan ta biyo bayanshi a ranta tana cewa” wlh duk bakin cikin ka sai ka kaini eheee.

A mota ta sameshi yy kifah kai da sitiyari.wanda kallon shi batayi ba,ta koma taTyping…..

*????BINTOTO????*

Writting by:
*Maman teddy????*

*EPISODE 18~19*

*ALHERI WRITERS ASSO.*

*A.W.A*

https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap

____________________________

*DEDICATE TO ALHERI WRITERS,SON SO FISABILLAH❤️????*

*Bismillahir~Rahamanur~Raheem*

Ina kuke masoyan littafin bintoto nvl,ina jiyo Comment din ku da addu’oin ku ina gdy mara a dadi????.
Wanda suka yimun mgn ban basu amsa ba a gafarce ni plz kwana biyu ina busy ne????????????????????????

____________________________

~Muje xuwa????????~

Koda excellency da mama queen suka sauka a nijeria gidan mahaifiyan shi mai suna hajiya binta ya wuce da ita,don tasan komai na labarin mama queen.

Sosai hajiya ta tarbi bakuwan nata wanda take fatan tazama suruka gareta.

Wanda a lokacin da labari ya riski mom kubrah anyi bala’i don har yaji tayi akan sam baxatayi kishi da tubabbiya ba.

Amma da yake auren hadi ne don da hajiya binta da mahaifiyan mom kubra duka uwa daya uba daya ne.
Shiyasa lamarin yaxo da sauki don hajiya balki da fada da xagi tabi mom kubrah akan kanta ne faron kishiya,idan takuma kara tayar da wata sansamo tsakanin su bata yafe mata ba.

Tun da mom kubrah taji wannan furucin da hajiya balki tayi,shikenan ta janye duk kan wani fitinan da ta tanada,ta hakura ta danne kishin ta akan mm queen don mom kubrah irin masifaffun matannan ne basa barin ta kwana bare har tayi tsami,kuma ita akwai kaunar mahaifiyan ta da xarar ta nuna bacin rai ga abu shikenan ta rabu da wannan abun duk kuwa son da take dashi a abun.
Wanda wannan shiyasa mom kubrah amincewa ta amshi mm queen hannun bubiyu a matsayin abokiyan xama, wanda hakan yakuma faranta ran excellency.

Kuma ta kuma samun babban matsayi a ziciyan sa.
A ranar da mm queen ta amashi musulunci malamai suka shaida a wannan rana aka tambayeta sunan da take so a sanya mata,sai tace fatimah .
Wanda hakan yakuma faranta ma Daddy rai,sosai yake kaunar mai sunan kodon sunan hajiya Binta ne?.

Muje dai xuwa,kar dai ku manta mmn teddy n kuce????.
Sati daya da daura aure hajiya binta tace ya kamata mm queen takoma kasar jermany don ta cigaba da mulkin ta.wanda haka ko akayi a wannan satin mm queen ta dawo masarautar ta.wanda amsan musuluncin ta an so adan yi tarxoma amma saboda kaunar dake tsakanin ta da talakawan nata yasasu cewa” har a lokacin ita ce suke so tayi masu mulki ba yan ita basa bukatan kowa.

Wanda hakan yasa bakin muna fukai mutuwa,a ka hakura mm queen ta cigaba da mulki ciki tausayin talakawa na kasa da ita da kuma adalci tsakanun ta da kowa.

Sosai zaman lfy ke tsakanin mom kubrah da mm queen don sau tari sukan shirya xuwa nan kasar jermany wata sain kuma mm queen da kanta ke xuwa nijeria.

A shekarar nan mm queen ta haifo Abdul maleek,wanda a wannan shekara anyi galima iya galima,an yi bannar dukiya don tayi kuka.
Tun daga nan mm queen bata kuma kara haihuwa ba har girman maleek,shiyasa ya taso cikin gata da mulki samm baya da kirki baya da son talakawan shi.wanda a da inxai bar masarautar bayi ne ke shimfida masa tafikan hannun su yana takawa ko su kwanta yana taka bayansu yana wucewa,don haka xasuyi masa gurba gurba har yakai bakin motocin da zasu tafi a ciki,sosai ya taso da milku issah ga kuma izzah,shiyasa gaba daya fadin kasan akwe tsoransa don ba abun ne mai wuya ya toxar ta kaba yasa gaba daya a talauta jarin uban ka.

Kowa yasan sa don ko yara ne akace masu Prince maleek to sun san shi.

Excellency shi ne yataka masa birki akan taka bayin da yakeyi yace idan yakuma ganin hakan ranshi xai mummunar baci.tun daga nan Prince maleek ya daina taka bayin,don duk duniya mutum guda yake tsoro shine Daddyn shi wato excellency.

Sukuwa mutanen nijeria sosai suke kaunar prince maleek musamman mom kubrah. Don son maleek a jinin ta yake,niko nace kodon ya biyo izxah da mukin ta ne?.don ko yayan ta basu biyo izzan ta da tsanar talakawa ba.amma shikuwa Prince maleek kaman ita ta haifeshi komai nata ya debe don har ma ya shallake mata.

Shiyasa ba a watanni bata matsa masa yaxo ta gan shi ba.bayan ko maleek sun dade basu kuma haihuwa ba don har sun cure ma kansu duka,sai daga baya Mom kubrah ta haifo su Hanan.

Wannnan kenan,hmmm ko ya xata kaya,ga dai Prince maleek ga kuma bintoto,kunsan dai yanda ya tsani talaka,gashi yasan labarin komai na buntoto.

Koda yake ai iskanci ne ke bibiyan shi da ita ba alkhairy ba_Allah dai ya shirya ka maleek.

Akafta muje xuwa gaba gaba dai zamuji ya xata kaya????????.

___________________________ haka Daddy ya kammala break fast din shi batare da yace ina Prince maleek ya je ba,wanda haka ya cigaba da tsokanan bintoto tana dariya,wanda hakan yake kara kwantar ma mm queen da hankali ganin yanda bintoto ta saki da su matuka.

A nan excelllency kecewa yau malamin da ya dauka ma bintoto da xai ringa koyar da ita islama xai fara xuwa,kuma anan yake sanar ma mm queen idan maleek ya dawo ya kai bintoto secondary school din da yace ya kaita kan ya koma nijeria don xuwa gobe xai koma can.

Murna bintoto ke tayi yyn da excelllency ya mike don barin wirin yana mai shafa kan bintoto da cewa’mama na gobe xaki fara xuwa school ko na tafi kima mm queen magana idan baki gane wani Abu ba kinji.

Daga masa kai tayi tana cewa” tomm daddy na nagode.

Murmushi ya kuma yi sannan ya kalli mm queen dake aikin sakin masu murmushi yace” idan maleek ya iso ki sanar da shi kuma mgsnar xuwa malashia don cigabada da karatun shi na riga nayi masa komai yanxu kawai tafiya n shi ake jira don doro digirin shi ta biyu.

Dan risinawa mm queen tayi hadi da mawa excelllency gdy tana cewa” muna daddy da wannan kokari da kk mana Allah ya kara daukaka….

Murmushi yy yana barin wajen yana mai jin dadin yanda mm queen ke yi masa komai kaman ba itace mai milki ba in suna tare.

Da fitan shi bintoto tayi saurin tashi ta zauna kan cinyar mm queen yyn da mm queen ta kuma gyara mata zaman tana cewa” baby na inkin je school din ki duba in tayi maki in batayi ba sai a canja maki wani kinji.

Dariya bintoto tayi tana cewa” mm queen ai yy min dama duk na kosa na shiga school na gaji da xaman nan danakeyi.

Murmushi mm queen tayi hadi da cewa” kai baby wannan surutu naki tayi yawa haka rannan naje dake taro kk dame mu da surutu .

Yauwa fatima kin tun wannan yarinyan da kk hadu da ita a wajen to itama a wannan school din take,kin san yarinyan kanwata ce Asma’u.

Cike da murna bintoto tace mommah Nihila sunan ta ko?.

Daga mata kai mm queen tayi,wanda nan cike da jin dadi bintoto ta rungume mm queen tana cewa” i love you so much my mommah.

Dariya mm queen tayi hadi da manna mata kiss a kumatu tana cewa” luv you too my baby.

Haka suka cigaba da firan su wanda dik yawanci haukan ne zallah bintoto ke xubowa itakuma mm queen na biye mata tana dariya.

Bangaren maleek kuwa bai farkaba sai da rana can wuraren 11am.

Wanda da taimakon khaleed y watsa ruwa,yana cikin shiryawa ne cikin shigar shi ta suit wanda suka amshi jikin shi yy matukar kyau abun ka ga yaro dan kwalisa dan wanka maiji da kudi mulki saruta da kuma issah.

Daukan laptop din sa zaiyi dai ² jenny na shigowa cikin shigar kayan fitsa don dasu da bb daya.

Nufo shi tayi tayi hugging din shi tana manna mai kiss akan tattausan lips din shi tana cewa ” oyoyoo my handsome.

Kallon ta baiyi ba don yau yan mulkin nashi ya motsa . fahimtan da tijaran da yakeji ne yasa ta fara kai hannu tana shafa ???? ta tana wani murxata,wanda duk da sakon yafara kai masa,amma bata ita yakeyi ba,yasa shi daka mata tsawa yana bin ta da kallon da yakara firgitata,juya wa yy ha’di da mikewa yana barin bedroom din.

Wanda da fitan shi ya nufi parcking space don yabar cikin estate din.

*******

Itako bintoto yan school tun safe ta shirya tana xaman jirar shigowan maleek amma bb shi bb labarin shi, wanda ganin har karfe 10 ya kara bata mata rai matuka haushi ya taru yagama cika ta.

Mm queen kuwa sai aikin lallashin ta take akan yanxu xai shigo.

Wanda suna a haka sai gashi ya shigo fuska a murtike ya nufo inda mm queen ke a zaune bintoto na a kwance a jikin ta.

Ture bintoto yy yana dora kansa kan cinyar mm queen ido n shi a lumshe.

Cike dajin haushi bintoto ta cuno baki tana kallon mm queen, wanda tayi mata murmushi tana girgixa mata kai ha’di da jawota ta kwantar kan kafadan ta.

Lufff bintoto tayi a zuciya n ta tana jin haushin maleek tana cewa” ji shi kaman karamun yaro ya wani kwanta ma mm queen a jiki katon shi da shi.

Shafa kanshi mm queen tayi tana tambayan shi abun dake da mun shi?.

Cike da dan shagwaba ya cemata bb komai.
Bude baki bintoto tayi tana gallah mashi harara sannan ta mike tana cewa” mm queen ya tashi mu tafi.

Murmushi mm queen tayi fahimtan kishi da bintoto keyi,a hankali ta kai hannu ta jawota kusa ta manna mata kiss a saman goshi tana cewa” okay my baby luv you so much sai kin dawo ayi karatu da kyau.

Cike dajin dadi bintoto ta kara kankane mm queen tsaki prince maleek yy sannan ya tashi daga kwancen ds yake a jikin mm queen.

Kallon shi mm queen tayi tana cewa maleek ka kai ta school din yanxu ma kunyi late amma yaka mata ka kaita.

Mikewa yy batare da yace komai ba yanufi hanyar da xai sada shi da compound.

Mm queen ne tace oyyah baby maxa bishi sai kun dawo byeeee.

Daga mata hannu tayi sannan ta biyo bayanshi a ranta tana cewa” wlh duk bakin cikin ka sai ka kaini eheee.

A mota ta sameshi yy kifah kai da sitiyari.wanda kallon shi batayi ba,ta koma tayi zaman ta wanda duk bayan mintoci sai taja tsaki.

Sai da ya noshadu sannan yaja motan suka bar cikin masarautar don tace baya bukatan excourt.

Sai da sulayi nisa bb wanda yace mawa wani kala tsakanin su sannan yaja parcking a gyefen hanya yana kallon ta da lumsassun idon shi.

Cikin wani irin daklakkiyar murya ya kalleta sannan yace heeyyyt you don’t now how to great?.,

Cuno bakin ta gaba tayi bata ce masa komai. Yanda take turo bakin ne yasa shi sakin baki yana kallonbta,kankantan bakin nata yy yawa too small.ya furta a zuciya n shi.

Hannun shi ya kai cike dajin haushin yanda taki gaishe shin ya burde bakin da karfi.

Wani kara tasa saboda a zaba.
Sannan ya sakin mata bakin yana bun ta da kallo har idon shi ya sauka akam girginta wanda nan yaga nonu wan ta a tsaitsaye son bb brs a jikinta.

Hade rai yy yana mai jin zafi a zuciyan shi wanda abun ka ga dan air kawai sai ya kai hannun shi ya wani tabasu ya matsa wanda a zaba yasa Bintoto cewa” wayyo mmqueen kin hadano da dan iska,xai kashe ni..

Nanata kalman dan iska yy cikin rashin fahintan ta ya cigaba sa murde mata yana sauke ajiyan xuviya ita ki ohu take tana Allah ya isan ta.

Shikuwa dadi yasa shu kasa ranuwa da itan.sai da ya taba ya matsa mai isan ta sannan ya cire hannun shi kafinnan tuni ta hada xufan wahala.

Lokaci daya idon shi ya kada cikin murya Wanda ganin idan sji yanda ya ka y kara birkita bintoto, cikin wata irin yace waxakije mawaa haka kinsan yanda nake kishin ki kuwa?. Ni ban taba ba wasu su kallamun,tohh indai bazaki saka braziya ba baxan kai school din ba wlh.sai dai na koma dake wurin mm queen.ko kuma muje shopping mall nasiya maki kisa yanxu.

*#SHERE TO ANOTHER GROUPS*

Maman teddy????Typing…..

*????BINTOTO????*

Writting by:
*Maman teddy????*

*EPISODE 18~19*

*ALHERI WRITERS ASSO.*

*A.W.A*

https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap

____________________________

*DEDICATE TO ALHERI WRITERS,SON SO FISABILLAH❤️????*

*Bismillahir~Rahamanur~Raheem*

Ina kuke masoyan littafin bintoto nvl,ina jiyo Comment din ku da addu’oin ku ina gdy mara a dadi????.
Wanda suka yimun mgn ban basu amsa ba a gafarce ni plz kwana biyu ina busy ne????????????????????????

____________________________

~Muje xuwa????????~

Koda excellency da mama queen suka sauka a nijeria gidan mahaifiyan shi mai suna hajiya binta ya wuce da ita,don tasan komai na labarin mama queen.

Sosai hajiya ta tarbi bakuwan nata wanda take fatan tazama suruka gareta.

Wanda a lokacin da labari ya riski mom kubrah anyi bala’i don har yaji tayi akan sam baxatayi kishi da tubabbiya ba.

Amma da yake auren hadi ne don da hajiya binta da mahaifiyan mom kubra duka uwa daya uba daya ne.
Shiyasa lamarin yaxo da sauki don hajiya balki da fada da xagi tabi mom kubrah akan kanta ne faron kishiya,idan takuma kara tayar da wata sansamo tsakanin su bata yafe mata ba.

Tun da mom kubrah taji wannan furucin da hajiya balki tayi,shikenan ta janye duk kan wani fitinan da ta tanada,ta hakura ta danne kishin ta akan mm queen don mom kubrah irin masifaffun matannan ne basa barin ta kwana bare har tayi tsami,kuma ita akwai kaunar mahaifiyan ta da xarar ta nuna bacin rai ga abu shikenan ta rabu da wannan abun duk kuwa son da take dashi a abun.
Wanda wannan shiyasa mom kubrah amincewa ta amshi mm queen hannun bubiyu a matsayin abokiyan xama, wanda hakan yakuma faranta ran excellency.

Kuma ta kuma samun babban matsayi a ziciyan sa.
A ranar da mm queen ta amashi musulunci malamai suka shaida a wannan rana aka tambayeta sunan da take so a sanya mata,sai tace fatimah .
Wanda hakan yakuma faranta ma Daddy rai,sosai yake kaunar mai sunan kodon sunan hajiya Binta ne?.

Muje dai xuwa,kar dai ku manta mmn teddy n kuce????.
Sati daya da daura aure hajiya binta tace ya kamata mm queen takoma kasar jermany don ta cigaba da mulkin ta.wanda haka ko akayi a wannan satin mm queen ta dawo masarautar ta.wanda amsan musuluncin ta an so adan yi tarxoma amma saboda kaunar dake tsakanin ta da talakawan nata yasasu cewa” har a lokacin ita ce suke so tayi masu mulki ba yan ita basa bukatan kowa.

Wanda hakan yasa bakin muna fukai mutuwa,a ka hakura mm queen ta cigaba da mulki ciki tausayin talakawa na kasa da ita da kuma adalci tsakanun ta da kowa.

Sosai zaman lfy ke tsakanin mom kubrah da mm queen don sau tari sukan shirya xuwa nan kasar jermany wata sain kuma mm queen da kanta ke xuwa nijeria.

A shekarar nan mm queen ta haifo Abdul maleek,wanda a wannan shekara anyi galima iya galima,an yi bannar dukiya don tayi kuka.
Tun daga nan mm queen bata kuma kara haihuwa ba har girman maleek,shiyasa ya taso cikin gata da mulki samm baya da kirki baya da son talakawan shi.wanda a da inxai bar masarautar bayi ne ke shimfida masa tafikan hannun su yana takawa ko su kwanta yana taka bayansu yana wucewa,don haka xasuyi masa gurba gurba har yakai bakin motocin da zasu tafi a ciki,sosai ya taso da milku issah ga kuma izzah,shiyasa gaba daya fadin kasan akwe tsoransa don ba abun ne mai wuya ya toxar ta kaba yasa gaba daya a talauta jarin uban ka.

Kowa yasan sa don ko yara ne akace masu Prince maleek to sun san shi.

Excellency shi ne yataka masa birki akan taka bayin da yakeyi yace idan yakuma ganin hakan ranshi xai mummunar baci.tun daga nan Prince maleek ya daina taka bayin,don duk duniya mutum guda yake tsoro shine Daddyn shi wato excellency.

Sukuwa mutanen nijeria sosai suke kaunar prince maleek musamman mom kubrah. Don son maleek a jinin ta yake,niko nace kodon ya biyo izxah da mukin ta ne?.don ko yayan ta basu biyo izzan ta da tsanar talakawa ba.amma shikuwa Prince maleek kaman ita ta haifeshi komai nata ya debe don har ma ya shallake mata.

Shiyasa ba a watanni bata matsa masa yaxo ta gan shi ba.bayan ko maleek sun dade basu kuma haihuwa ba don har sun cure ma kansu duka,sai daga baya Mom kubrah ta haifo su Hanan.

Wannnan kenan,hmmm ko ya xata kaya,ga dai Prince maleek ga kuma bintoto,kunsan dai yanda ya tsani talaka,gashi yasan labarin komai na buntoto.

Koda yake ai iskanci ne ke bibiyan shi da ita ba alkhairy ba_Allah dai ya shirya ka maleek.

Akafta muje xuwa gaba gaba dai zamuji ya xata kaya????????.

___________________________ haka Daddy ya kammala break fast din shi batare da yace ina Prince maleek ya je ba,wanda haka ya cigaba da tsokanan bintoto tana dariya,wanda hakan yake kara kwantar ma mm queen da hankali ganin yanda bintoto ta saki da su matuka.

A nan excelllency kecewa yau malamin da ya dauka ma bintoto da xai ringa koyar da ita islama xai fara xuwa,kuma anan yake sanar ma mm queen idan maleek ya dawo ya kai bintoto secondary school din da yace ya kaita kan ya koma nijeria don xuwa gobe xai koma can.

Murna bintoto ke tayi yyn da excelllency ya mike don barin wirin yana mai shafa kan bintoto da cewa’mama na gobe xaki fara xuwa school ko na tafi kima mm queen magana idan baki gane wani Abu ba kinji.

Daga masa kai tayi tana cewa” tomm daddy na nagode.

Murmushi ya kuma yi sannan ya kalli mm queen dake aikin sakin masu murmushi yace” idan maleek ya iso ki sanar da shi kuma mgsnar xuwa malashia don cigabada da karatun shi na riga nayi masa komai yanxu kawai tafiya n shi ake jira don doro digirin shi ta biyu.

Dan risinawa mm queen tayi hadi da mawa excelllency gdy tana cewa” muna daddy da wannan kokari da kk mana Allah ya kara daukaka….

Murmushi yy yana barin wajen yana mai jin dadin yanda mm queen ke yi masa komai kaman ba itace mai milki ba in suna tare.

Da fitan shi bintoto tayi saurin tashi ta zauna kan cinyar mm queen yyn da mm queen ta kuma gyara mata zaman tana cewa” baby na inkin je school din ki duba in tayi maki in batayi ba sai a canja maki wani kinji.

Dariya bintoto tayi tana cewa” mm queen ai yy min dama duk na kosa na shiga school na gaji da xaman nan danakeyi.

Murmushi mm queen tayi hadi da cewa” kai baby wannan surutu naki tayi yawa haka rannan naje dake taro kk dame mu da surutu .

Yauwa fatima kin tun wannan yarinyan da kk hadu da ita a wajen to itama a wannan school din take,kin san yarinyan kanwata ce Asma’u.

Cike da murna bintoto tace mommah Nihila sunan ta ko?.

Daga mata kai mm queen tayi,wanda nan cike da jin dadi bintoto ta rungume mm queen tana cewa” i love you so much my mommah.

Dariya mm queen tayi hadi da manna mata kiss a kumatu tana cewa” luv you too my baby.

Haka suka cigaba da firan su wanda dik yawanci haukan ne zallah bintoto ke xubowa itakuma mm queen na biye mata tana dariya.

Bangaren maleek kuwa bai farkaba sai da rana can wuraren 11am.

Wanda da taimakon khaleed y watsa ruwa,yana cikin shiryawa ne cikin shigar shi ta suit wanda suka amshi jikin shi yy matukar kyau abun ka ga yaro dan kwalisa dan wanka maiji da kudi mulki saruta da kuma issah.

Daukan laptop din sa zaiyi dai ² jenny na shigowa cikin shigar kayan fitsa don dasu da bb daya.

Nufo shi tayi tayi hugging din shi tana manna mai kiss akan tattausan lips din shi tana cewa ” oyoyoo my handsome.

Kallon ta baiyi ba don yau yan mulkin nashi ya motsa . fahimtan da tijaran da yakeji ne yasa ta fara kai hannu tana shafa ???? ta tana wani murxata,wanda duk da sakon yafara kai masa,amma bata ita yakeyi ba,yasa shi daka mata tsawa yana bin ta da kallon da yakara firgitata,juya wa yy ha’di da mikewa yana barin bedroom din.

Wanda da fitan shi ya nufi parcking space don yabar cikin estate din.

*******

Itako bintoto yan school tun safe ta shirya tana xaman jirar shigowan maleek amma bb shi bb labarin shi, wanda ganin har karfe 10 ya kara bata mata rai matuka haushi ya taru yagama cika ta.

Mm queen kuwa sai aikin lallashin ta take akan yanxu xai shigo.

Wanda suna a haka sai gashi ya shigo fuska a murtike ya nufo inda mm queen ke a zaune bintoto na a kwance a jikin ta.

Ture bintoto yy yana dora kansa kan cinyar mm queen ido n shi a lumshe.

Cike dajin haushi bintoto ta cuno baki tana kallon mm queen, wanda tayi mata murmushi tana girgixa mata kai ha’di da jawota ta kwantar kan kafadan ta.

Lufff bintoto tayi a zuciya n ta tana jin haushin maleek tana cewa” ji shi kaman karamun yaro ya wani kwanta ma mm queen a jiki katon shi da shi.

Shafa kanshi mm queen tayi tana tambayan shi abun dake da mun shi?.

Cike da dan shagwaba ya cemata bb komai.
Bude baki bintoto tayi tana gallah mashi harara sannan ta mike tana cewa” mm queen ya tashi mu tafi.

Murmushi mm queen tayi fahimtan kishi da bintoto keyi,a hankali ta kai hannu ta jawota kusa ta manna mata kiss a saman goshi tana cewa” okay my baby luv you so much sai kin dawo ayi karatu da kyau.

Cike dajin dadi bintoto ta kara kankane mm queen tsaki prince maleek yy sannan ya tashi daga kwancen ds yake a jikin mm queen.

Kallon shi mm queen tayi tana cewa maleek ka kai ta school din yanxu ma kunyi late amma yaka mata ka kaita.

Mikewa yy batare da yace komai ba yanufi hanyar da xai sada shi da compound.

Mm queen ne tace oyyah baby maxa bishi sai kun dawo byeeee.

Daga mata hannu tayi sannan ta biyo bayanshi a ranta tana cewa” wlh duk bakin cikin ka sai ka kaini eheee.

A mota ta sameshi yy kifah kai da sitiyari.wanda kallon shi batayi ba,ta koma taTyping…..

*????BINTOTO????*

Writting by:
*Maman teddy????*

*EPISODE 18~19*

*ALHERI WRITERS ASSO.*

*A.W.A*

https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap

____________________________

*DEDICATE TO ALHERI WRITERS,SON SO FISABILLAH❤️????*

*Bismillahir~Rahamanur~Raheem*

Ina kuke masoyan littafin bintoto nvl,ina jiyo Comment din ku da addu’oin ku ina gdy mara a dadi????.
Wanda suka yimun mgn ban basu amsa ba a gafarce ni plz kwana biyu ina busy ne????????????????????????

____________________________

~Muje xuwa????????~

Koda excellency da mama queen suka sauka a nijeria gidan mahaifiyan shi mai suna hajiya binta ya wuce da ita,don tasan komai na labarin mama queen.

Sosai hajiya ta tarbi bakuwan nata wanda take fatan tazama suruka gareta.

Wanda a lokacin da labari ya riski mom kubrah anyi bala’i don har yaji tayi akan sam baxatayi kishi da tubabbiya ba.

Amma da yake auren hadi ne don da hajiya binta da mahaifiyan mom kubra duka uwa daya uba daya ne.
Shiyasa lamarin yaxo da sauki don hajiya balki da fada da xagi tabi mom kubrah akan kanta ne faron kishiya,idan takuma kara tayar da wata sansamo tsakanin su bata yafe mata ba.

Tun da mom kubrah taji wannan furucin da hajiya balki tayi,shikenan ta janye duk kan wani fitinan da ta tanada,ta hakura ta danne kishin ta akan mm queen don mom kubrah irin masifaffun matannan ne basa barin ta kwana bare har tayi tsami,kuma ita akwai kaunar mahaifiyan ta da xarar ta nuna bacin rai ga abu shikenan ta rabu da wannan abun duk kuwa son da take dashi a abun.
Wanda wannan shiyasa mom kubrah amincewa ta amshi mm queen hannun bubiyu a matsayin abokiyan xama, wanda hakan yakuma faranta ran excellency.

Kuma ta kuma samun babban matsayi a ziciyan sa.
A ranar da mm queen ta amashi musulunci malamai suka shaida a wannan rana aka tambayeta sunan da take so a sanya mata,sai tace fatimah .
Wanda hakan yakuma faranta ma Daddy rai,sosai yake kaunar mai sunan kodon sunan hajiya Binta ne?.

Muje dai xuwa,kar dai ku manta mmn teddy n kuce????.
Sati daya da daura aure hajiya binta tace ya kamata mm queen takoma kasar jermany don ta cigaba da mulkin ta.wanda haka ko akayi a wannan satin mm queen ta dawo masarautar ta.wanda amsan musuluncin ta an so adan yi tarxoma amma saboda kaunar dake tsakanin ta da talakawan nata yasasu cewa” har a lokacin ita ce suke so tayi masu mulki ba yan ita basa bukatan kowa.

Wanda hakan yasa bakin muna fukai mutuwa,a ka hakura mm queen ta cigaba da mulki ciki tausayin talakawa na kasa da ita da kuma adalci tsakanun ta da kowa.

Sosai zaman lfy ke tsakanin mom kubrah da mm queen don sau tari sukan shirya xuwa nan kasar jermany wata sain kuma mm queen da kanta ke xuwa nijeria.

A shekarar nan mm queen ta haifo Abdul maleek,wanda a wannan shekara anyi galima iya galima,an yi bannar dukiya don tayi kuka.
Tun daga nan mm queen bata kuma kara haihuwa ba har girman maleek,shiyasa ya taso cikin gata da mulki samm baya da kirki baya da son talakawan shi.wanda a da inxai bar masarautar bayi ne ke shimfida masa tafikan hannun su yana takawa ko su kwanta yana taka bayansu yana wucewa,don haka xasuyi masa gurba gurba har yakai bakin motocin da zasu tafi a ciki,sosai ya taso da milku issah ga kuma izzah,shiyasa gaba daya fadin kasan akwe tsoransa don ba abun ne mai wuya ya toxar ta kaba yasa gaba daya a talauta jarin uban ka.

Kowa yasan sa don ko yara ne akace masu Prince maleek to sun san shi.

Excellency shi ne yataka masa birki akan taka bayin da yakeyi yace idan yakuma ganin hakan ranshi xai mummunar baci.tun daga nan Prince maleek ya daina taka bayin,don duk duniya mutum guda yake tsoro shine Daddyn shi wato excellency.

Sukuwa mutanen nijeria sosai suke kaunar prince maleek musamman mom kubrah. Don son maleek a jinin ta yake,niko nace kodon ya biyo izxah da mukin ta ne?.don ko yayan ta basu biyo izzan ta da tsanar talakawa ba.amma shikuwa Prince maleek kaman ita ta haifeshi komai nata ya debe don har ma ya shallake mata.

Shiyasa ba a watanni bata matsa masa yaxo ta gan shi ba.bayan ko maleek sun dade basu kuma haihuwa ba don har sun cure ma kansu duka,sai daga baya Mom kubrah ta haifo su Hanan.

Wannnan kenan,hmmm ko ya xata kaya,ga dai Prince maleek ga kuma bintoto,kunsan dai yanda ya tsani talaka,gashi yasan labarin komai na buntoto.

Koda yake ai iskanci ne ke bibiyan shi da ita ba alkhairy ba_Allah dai ya shirya ka maleek.

Akafta muje xuwa gaba gaba dai zamuji ya xata kaya????????.

___________________________ haka Daddy ya kammala break fast din shi batare da yace ina Prince maleek ya je ba,wanda haka ya cigaba da tsokanan bintoto tana dariya,wanda hakan yake kara kwantar ma mm queen da hankali ganin yanda bintoto ta saki da su matuka.

A nan excelllency kecewa yau malamin da ya dauka ma bintoto da xai ringa koyar da ita islama xai fara xuwa,kuma anan yake sanar ma mm queen idan maleek ya dawo ya kai bintoto secondary school din da yace ya kaita kan ya koma nijeria don xuwa gobe xai koma can.

Murna bintoto ke tayi yyn da excelllency ya mike don barin wirin yana mai shafa kan bintoto da cewa’mama na gobe xaki fara xuwa school ko na tafi kima mm queen magana idan baki gane wani Abu ba kinji.

Daga masa kai tayi tana cewa” tomm daddy na nagode.

Murmushi ya kuma yi sannan ya kalli mm queen dake aikin sakin masu murmushi yace” idan maleek ya iso ki sanar da shi kuma mgsnar xuwa malashia don cigabada da karatun shi na riga nayi masa komai yanxu kawai tafiya n shi ake jira don doro digirin shi ta biyu.

Dan risinawa mm queen tayi hadi da mawa excelllency gdy tana cewa” muna daddy da wannan kokari da kk mana Allah ya kara daukaka….

Murmushi yy yana barin wajen yana mai jin dadin yanda mm queen ke yi masa komai kaman ba itace mai milki ba in suna tare.

Da fitan shi bintoto tayi saurin tashi ta zauna kan cinyar mm queen yyn da mm queen ta kuma gyara mata zaman tana cewa” baby na inkin je school din ki duba in tayi maki in batayi ba sai a canja maki wani kinji.

Dariya bintoto tayi tana cewa” mm queen ai yy min dama duk na kosa na shiga school na gaji da xaman nan danakeyi.

Murmushi mm queen tayi hadi da cewa” kai baby wannan surutu naki tayi yawa haka rannan naje dake taro kk dame mu da surutu .

Yauwa fatima kin tun wannan yarinyan da kk hadu da ita a wajen to itama a wannan school din take,kin san yarinyan kanwata ce Asma’u.

Cike da murna bintoto tace mommah Nihila sunan ta ko?.

Daga mata kai mm queen tayi,wanda nan cike da jin dadi bintoto ta rungume mm queen tana cewa” i love you so much my mommah.

Dariya mm queen tayi hadi da manna mata kiss a kumatu tana cewa” luv you too my baby.

Haka suka cigaba da firan su wanda dik yawanci haukan ne zallah bintoto ke xubowa itakuma mm queen na biye mata tana dariya.

Bangaren maleek kuwa bai farkaba sai da rana can wuraren 11am.

Wanda da taimakon khaleed y watsa ruwa,yana cikin shiryawa ne cikin shigar shi ta suit wanda suka amshi jikin shi yy matukar kyau abun ka ga yaro dan kwalisa dan wanka maiji da kudi mulki saruta da kuma issah.

Daukan laptop din sa zaiyi dai ² jenny na shigowa cikin shigar kayan fitsa don dasu da bb daya.

Nufo shi tayi tayi hugging din shi tana manna mai kiss akan tattausan lips din shi tana cewa ” oyoyoo my handsome.

Kallon ta baiyi ba don yau yan mulkin nashi ya motsa . fahimtan da tijaran da yakeji ne yasa ta fara kai hannu tana shafa ???? ta tana wani murxata,wanda duk da sakon yafara kai masa,amma bata ita yakeyi ba,yasa shi daka mata tsawa yana bin ta da kallon da yakara firgitata,juya wa yy ha’di da mikewa yana barin bedroom din.

Wanda da fitan shi ya nufi parcking space don yabar cikin estate din.

*******

Itako bintoto yan school tun safe ta shirya tana xaman jirar shigowan maleek amma bb shi bb labarin shi, wanda ganin har karfe 10 ya kara bata mata rai matuka haushi ya taru yagama cika ta.

Mm queen kuwa sai aikin lallashin ta take akan yanxu xai shigo.

Wanda suna a haka sai gashi ya shigo fuska a murtike ya nufo inda mm queen ke a zaune bintoto na a kwance a jikin ta.

Ture bintoto yy yana dora kansa kan cinyar mm queen ido n shi a lumshe.

Cike dajin haushi bintoto ta cuno baki tana kallon mm queen, wanda tayi mata murmushi tana girgixa mata kai ha’di da jawota ta kwantar kan kafadan ta.

Lufff bintoto tayi a zuciya n ta tana jin haushin maleek tana cewa” ji shi kaman karamun yaro ya wani kwanta ma mm queen a jiki katon shi da shi.

Shafa kanshi mm queen tayi tana tambayan shi abun dake da mun shi?.

Cike da dan shagwaba ya cemata bb komai.
Bude baki bintoto tayi tana gallah mashi harara sannan ta mike tana cewa” mm queen ya tashi mu tafi.

Murmushi mm queen tayi fahimtan kishi da bintoto keyi,a hankali ta kai hannu ta jawota kusa ta manna mata kiss a saman goshi tana cewa” okay my baby luv you so much sai kin dawo ayi karatu da kyau.

Cike dajin dadi bintoto ta kara kankane mm queen tsaki prince maleek yy sannan ya tashi daga kwancen ds yake a jikin mm queen.

Kallon shi mm queen tayi tana cewa maleek ka kai ta school din yanxu ma kunyi late amma yaka mata ka kaita.

Mikewa yy batare da yace komai ba yanufi hanyar da xai sada shi da compound.

Mm queen ne tace oyyah baby maxa bishi sai kun dawo byeeee.

Daga mata hannu tayi sannan ta biyo bayanshi a ranta tana cewa” wlh duk bakin cikin ka sai ka kaini eheee.

A mota ta sameshi yy kifah kai da sitiyari.wanda kallon shi batayi ba,ta koma tayi zaman ta wanda duk bayan mintoci sai taja tsaki.

Sai da ya noshadu sannan yaja motan suka bar cikin masarautar don tace baya bukatan excourt.

Sai da sulayi nisa bb wanda yace mawa wani kala tsakanin su sannan yaja parcking a gyefen hanya yana kallon ta da lumsassun idon shi.

Cikin wani irin daklakkiyar murya ya kalleta sannan yace heeyyyt you don’t now how to great?.,

Cuno bakin ta gaba tayi bata ce masa komai. Yanda take turo bakin ne yasa shi sakin baki yana kallonbta,kankantan bakin nata yy yawa too small.ya furta a zuciya n shi.

Hannun shi ya kai cike dajin haushin yanda taki gaishe shin ya burde bakin da karfi.

Wani kara tasa saboda a zaba.
Sannan ya sakin mata bakin yana bun ta da kallo har idon shi ya sauka akam girginta wanda nan yaga nonu wan ta a tsaitsaye son bb brs a jikinta.

Hade rai yy yana mai jin zafi a zuciyan shi wanda abun ka ga dan air kawai sai ya kai hannun shi ya wani tabasu ya matsa da karfi wanda a zaba yasa Bintoto cewa” wayyo mm queen kin hadani da dan iska,xai kashe ni…wayyo xafi…

Nanata kalman dan iska yy cikin rashin fahintan ta ya cigaba sa murde mata kan nonon yana sauke ajiyan zuciya ita ko ihu take tana Allah ya isan ta.

Shikuwa dadi yasa shi kasa damuwa da itan.sai da ya taba ya matsa mai isan sa sannan ya cire hannun shi kafinnan tuni ta hada xufan wahala.

Lokaci daya idon shi ya kada cikin murya Wanda ganin idan shi yanda ya koma ya kara birkita bintoto, cikin wata irin murya yace waxa kije mawaa haka kinsan yanda nake kishin ki kuwa?. Ni ban taba ba wasu su kallamun,tohh indai bazaki saka braziya ba baxan kai ki school din ba wlh.sai dai na koma dake wurin mm queen.ko kuma muje shopping mall nasiya maki kisa yanxu.

*#SHERE TO ANOTHER GROUPS*

Maman teddy????
[5/4, 9:10 AM] +234 816 933 9119: Typing…

*????BINTOTO????*

Na

Maman teddy????

*Episode 20/21*

*ALHERI WRITERS ASSO.*

*A.W.A*

Mutare a episode na gaba????????

*Mmn teddy????*
[5/4, 9:11 AM] +234 816 933 9119: *Typing????️*

*????BINTOTO????*
*Na Mmn teddy????*

*Episode 38/39*

*ALHERI WRITER’S ASSOCIATION????????️*

*A.W.A*

*________________________*

“`Kungiya d’aya tamkar da dubu,Alheri k’ungiya ce masu aiki da nazari da illimi domun wayar da kan Al’ummah da masoyan ta,Alheri sai D’an Alheri“`

Fellow me on telegram
https://t.me/joinchat/dLs1Rpuy6VUzNzNk

Dedicate to my dear Afnan,wannan pagen taki ce y’a guda,Allah yy ma rayuwa Albarka… Luv u much daugther na????.

*_________________________*

Bin bayan ta yy har suka isa tsakiyan falon da ya wadatu da kayan alatu da more rayuwa,komai na tsarin wajen abun burgewa ne,musamman dan gane da yanda komai na masu abun ne,don dukiya ba komai ce a wurin su ba face abun kashewan su at any time… Cikin takunta mai cike da jan hankali wanda yake k’ara birkita Prince Maleek take takawa har ta isa kan daya daga cikin Royals din falon. Ba tare da ta kalli bak’on nasa ba kuma aminin sa ta zauna tana yatsina baki,dagani kasan an tilasta mata ne,ba son ranta a Zuwa sam. Dago Dara² idon ta tayi hadi da sauke su kan Abdulrahman dai² shima yana dago da nasa idon. A tare sukayi saurun mik’ewa,yyn da shi Abudulrahman yayi saaurin cire bakin glass din fuskan shi bakin shi nason furta wani abu,amma yakasa. Itako Bintoto zaro ido waje takeyi hadi da sauke su kan Abdulrahman tana mai dafe kanta wanda da’alama so take ta tuno wani abun,amma ta kasa. Jin muryan sa da tayi yana Ambaton “BINTOTO kece nake gani ko idanuna ne suke mun goxon ki?.
Miryan ta ne ya hau rawa so take ta tuna Abdulrahmanu ko ta karfin tsiya amma ta kasa. Ihu tasa cikin wata irin murya tace” Abdurrahmanu kai ne?. Sai kuma tayi luuu hadi da yin k’asa. Cikin Azama Prince Maleek yy saurin tallabota hadi da rumfacota jikin shi,yana girgixata Fatimah” Fatimah”… My Queen Open ur Eyes let me say something plz…” Haka yy ta girgixata ko xata bude idon ta amma shiru bb alaman numfashi. A zuciye ya dago hadi da kallon Abdurrahamanu yana pointing din da yatsan sa hadi da ce masa” Me kayi mata Abdulrahman, bakasan itace rayuwata ba? Itace komai na!! Waye kai a wurin ta? Kasan ta ne?. Yafadi a zafafe kaman mai shirin kai masa duka.
Hankie Abdulrahman yasa hadi da goge fuskan shi sannan yace Maleek She is my blood sister,my biological sister… Bai rufe baki ba Maleek yy saurin cewa” what do you mean Abdul,fatima is ur biolagical sister?. Daga masa kai yy wanda kan ta bashi amsa yaji muryan Mama Queen da Hawaye tuni ya gama bata ma fuska tana cewa” Ibeg stop doing that.. Just asisst my daugther plz… Ba ku tsaya surutu da bai da wani Ma’ana ba a yanxu. Silverline dake guefen tane tayi saurin Dakko ruwa A wani bowl tana nufo Bintoto cikin hanxari ganin Hankalin uwar daakin nata yy matuk’ar tashi… Dad ne yy saurin Amsan bowl din,yyn da Maleek ya dauketa cakk yana mai shimfidar da ita kan royals cushines din falon. Har dad ya matsa kusa da bintoto bai jirga ba. Yana kwakwime da
Hannun ta kaman wani zai kwace masa. Itako mm Queen banda zubar da kwallah bb abun da takeyi tana mai Addu’ar Allah ya tada mata da Bintoto n ta. A hankali Dad ya shafa mata ruwan wanda cikin sauri tayi gigiff ta mike,ganin still ba a hayyacin ta take ba,yasa Maleek saurin Rungumeta yana manna ta da jikin shi yana karanto mata addu’oin da rabon sa da yin su ya manta. Cikin wata irin murya dagaji kasan mutum yana unconcius tafara cewa” Wai Innata ga Abdurrahamanu nan,Innah xai bigeni!!.. Jin haka yasa Mm Queen saurin matsawa gareta tana kamo Hannun ta tana cewa” Bude idon ki baby na. Ga Abdulrahman bb abun da xai maki. Jin muryan Mm Queen yasa ta saurin kara yunkurin mikewa idon ta da yasauka kan na Abdulrahman dake goge hawaye yasata tsayawa daga zaunen cakkk… Tana tunanin wani abun,sai da tayi kusan minti biyar a haka Dad duka suna mata Addu’a,kawai sai ta saki wata irin marayan kuka tana cewa” innallilahi wa’innah ilayhir raji’un..” cikin wata irin dasasshiyar murya ta hau cewa” Mm Queen Innata!! Innah ta nakeson gani. dad ku kaini,kukaini naga Innata. Kawai sai ta kara rushewa da wani irin kuka mai taba zuciya.

Cike dajin wani irin zafi ganin hawayen da take fitarwa yasa idon shi kar ka dawa yy wani irin jahhh…. Cike da wata irin murya ya kalli Dad yana cewa” Dad yanxun ayi mana VIZA mu wuce nijeria. Fatimaj na son ganin Innah. Ganin shima na shirin tada masu da balli yasa Dad cewa” No my son mu bari sai gobe,kan nan Fatimah ta kara samun kwanciyar Hankali koya kace Abdulrahman?. Dad yace hadi da kallon Abdulrahman. Daga masa kai Abdulrahman yy yana cewa ” hakan yy Dad. Muryan Bintoto sukaji tana cewa’ nifah daga nan wlh baxan koma ko inah ba sai fita zuwa k’asa ta don Innata ta kawai nake son gani. Cike da kulawa mm Queen ta matsa kusa da ita tana dafata hadi da cewa” come down dear,yau xamu tafi Nijeria. sai ta juya tana kallon Maleek tana ce masa” Maleek kufara shiri kai da Abdulrahman xamu bi jirgin karfe 2 xuwa nijeria a yau dinnan. Cike da jin dadi Bintoto ta matsa kusa da Mm Queen tana kwantar da kanta jikin ta,don sai a yanxu taji sanyi ya ziyarce ta.

Mmn teddy????
[5/4, 9:11 AM] +234 816 933 9119: *Typing????️*

*????BINTOTO????*
*Na Mmn teddy????*

*Episode 40/41*

*ALHERI WRITER’S ASSOCIATION????????️*

*A.W.A*

*________________________*

“`Kungiya d’aya tamkar da dubu,Alheri k’ungiya ce masu aiki da nazari da illimi domun wayar da kan Al’ummah da masoyan ta,Alheri sai D’an Alheri“`

Fellow me on telegram
https://t.me/joinchat/dLs1Rpuy6VUzNzNk

Dedicate to my dear Afnan,wannan pagen taki ce y’a guda,Allah yy ma rayuwa Albarka… Luv u much daugther na????.

*_________________________*

Shafa ta Mm Queen ta hauyi hadi da d’an bubbuga bayan ta alaman Rarrashi. Wanda ganin Bintoto tayi shiru ta kwantar da hankalin ta yasa Maleek da Abdulrahman Ficewa daga falon don su fara shirye² na wuce gida Nijeria. Shima Dad side din shi ya nufa hadi da shiryowa,wanda Bintoto da kyar da Lallami Mm Queen ta sata ta kara shiryawa hadi da watsa ruwa a gaggauce tasaka wasu fitinannun Abaya masu jerin duwatsu jah. Sai daga katsa anyi masa adon flowers Jahh masu daukan ido sai kuma yak’ara ma Abayan kyau da tsaruwa da yake kallon Black ne Abayan. Rolling tayi da mayafin shi Black yyn da ta sako Takalmin ta Half cover mara tuudu baki daga sama anmasa gyezan Jahhh,wow abun sai dai muce Mashaallh, don duk munin Bintoto andaga anyi kyau matuk’a,musamman da tasamu kulawa wajen mm Queen da kuma gogewa ta k’asar Jermany,fatan nan ya koma choculate colour mai maske don har shaining take na Alaman hutu da kwanciyar Hankali… Fitowa falo tayi nan ta tadda su duka suna zaman jiran fitowanta. Bin su da kallo duka tayi cike da mmki take kallon Prince Maleek da yasaka wata shadda galilah mai ruwan sky blue,yasaka hular gube da takama kansa damm gashinnan ya kwanta kaman balarabe,shiru tayi tana kallon yanda yy matuk’ar kyau,a ranta tana cewa” Dama Maleek yana da kyau haka, mtswww shiyasa mata ke lik’emasa shi kuma yy tawani iyayi yana lalata masu rayuwa, sai kuma still a zuciyan nata tace” tom ainah y iya shigar Hausawa,wata zuciyan ne tabata amsa da ahh ke Bintoto kin manta Dad Bahaushe ne. Mm Queen ce kadai Baturiyya. Bata fargaba sai daddad’an k’amshin shi taji kusa da itah yyn da kan ta ankare tuni ya manna ma kumatun ta kiss hadi da ce mata”u are beutiful”. A maimakon ta bashi amsa sai ta d’aure fuska tamau had’i da rabawa ta gyefen shi tana nufan Mm Queen da take ta washe mata baki,hugging din ta Bintoto tayi tana cewa” Mom ya kk ganni!!?. Dary Mm Queen tayi tana mai ce mata you look so beutiful dear. Cike da jin dad’i Bintoto tayi dry tana cewa” Dad….” I’m ready to go. Murmushi duka falon sukayi hadi da cewa” okay Mashaallh sannan duka suka rankamo zuwa farfajiyan fillin masarautar Mm Queen, masarauta mai tarin Albarka bayin ta na Alfahari da ita, da mutanen k’asan ta. Jeriya duka bayin masarautar sukayi don haka dama sukeyi idan Wani Zai bar masarautar yyn da wasun su ke zubewa kasa,suna kwasan Gaisuwa…. Wasun su kuma suna shimfid’a tattatausan capet masu laushi da suka sha adon xinarai a haka suke ta kashi har suka isa motocin dake tsaye drivers da sequrities na jiran isowan su.
Mm Queen,Bintoto da Dad suka shiga Daya daga ciki yyn da Abdulrahman da maleek suka shiga daya… A haka basu wani 6ata lokaci ba,suka nufi airport yyn da isan su jirgin su ta daga xuwa gida Nijera. Wanda ko a jirgi Maleek haka ya hana Bintoto sukuni,don yana manne kusa da itah, in sun hada ido ya kalleta yy kissing din ta hadi da furta mata I LOVE U”. Ita kam har kunya taso ma ji nasu DAD, don shi Maleek sam baijin komai.

Itakam mmki takeyi musaamman inta kalli su Mm Queen sai taga fuskan su sake sai ma murmushin da suke bin su da shi,suna kallon su cike da sha’awar su,haka ma Abdulrahman don gdy yake ma Allah da Bintoto Allah yabata Maleek a mataayin miji. Itakam kunya da abun duniya da duk ya isheta sai ta kalli Maleek ta gallah masa harara tana mai kifah kanta bisa hannayen ta alamun bacci xatayi,bata dade ba Baccin ya kwasheta,nan ko Prince ya tallabota hadi da kwanto ta jikin shi.

Suna a haka bata farka ba sai da jirgin su ya sauka,sannan taji muryan Mm Queen tana tasota. A hankali ta bude ido tana mmkin ganin ta jikin Maleek da tayi,ai cikin sauri ta mike tana kallon Mm Queen hadi da yatsina baki alamun Maleek ya dameta. Aiko nan suka sa dry,yyn da itakuma ta wuce summm² a haka ta sauka daga jirgin suma sukayo bayan ta.

Motoci suka tadda jera abun kaga ga Excellency,tuni jiniya ya kurince ko inah kowa yasan da dawowan Mai girma gomnah…

Tun suna cikin gari har suka fara shiga kauyaku har suka iso kauyen garin su Bintoto, Allah sarki shuru Bintoto tayi ko inah suka wuce tana mai tuno shi a zuciyan ta. Dako suka iso primaryn garin su tuni ta tuna da ita ranar dasuka sato ma mai gona Mangoro,dry tasaka Wanda sam bata shirya masa ba. Kallon sa tayi hadi da son tuno da sunan k’awayen abokan tsokanan fad’an ta amma ta kasa,dry d
Ta kuma hadi da cewa” Hamma Abdulrahmanu inah wannan wah ma take? Kallon ta yy hadi da ce mata’ au wato yau kin manta sunan Aminan fadan naki Lami ko?. Dry tayi hadi da cewa’ yauwa lami tana inah tananan ko? Daga mata kai yy yana cewa” tana nan yanxun kaman ma ta auri dan liman ne,yaran su 4. Zaro ido tayi tana dry hadi da nanata sunan Lami a zuciyan ta. Sannan ta kwanto da kanta a kafadan Mm Queen tana jin wani irin sanyi na ratsata.

Mutan kauye kuwa tuni suka fara ihu suna Abdulrahmanu ya dawo,ganin motocin da suke shigowa cikin kauyen. Dai² wata dankareriyar gida da aka kyewaye da securities ta ko inah suka jahh suka tsaya hadi da fitowa,karema tankamemen gidan kallo Bintoto tayi tana mai cewa” Hamma Abdulrahmanu yanxu innata ne cikin wannan gidan?. Cike da tausayin ta ya daga mata kai yana mai cewa ” Innah sam taki barin kauyenan kullum gani take kaman xaki dawo gareta,sai gashi Allah ya cika mata burin ta xata ganki da ranta dakuma lfyn ta… Ai bai karake maganar ba tayi cikin gidan da gudu tana kwad’a innah ta” Inna ta kina inah gani na dawo….Innah ta…”

Mutan kauyen dasikayi dafifi a wajenne sukaji tana kwada innan ta nan suka fara tunanin ko Bintoto ce,sai kuma dasukaji Abdulrahman yace Bintoto yasa su fara Ambaton Alqur’an Bintoto ce… Bintoto nah. Sudai sam Su Mm Queen da malik da yagama tausaya ma HURATTY AININ shi basu tsaya bin tana su ba,don mm Queen bata fahimtan komai sai dao bin su da ido da takeyi,nufan cikin wannan rangajejen gidan sukayi don biyo bayan Bintoto da ta dade a ciki….????????

#SHERE TO ANOTHER GROUPS…

Mmn teddy????
[5/4, 9:11 AM] +234 816 933 9119: *TYPING✍????*

*????BINTOTO????*

*Na Maman teddy*

*Page 42/43*

____________________________

*ALHERI WRITER’S ASSOCIATION*????????️

*A.W.A*

“` k’ungiya d’aya tamkar da dubu, burin mu shine mu fad’akar da Al’umma baki d’aya, Alheri sai d’an Alheri…. Alheri gidan kowa….“`

_________________________

*Dedicated to Glowing Azee…. Marubuciyar littafin Gimbiya Azeemah, waannan pagen taki ce, son so fisabillah????.*

******

Yanda ta kutsa kai ixuwa cikin gidan binajan yasa duka ma’aikatan gidan kasa dakatar da ita, duk da kasancewar ba sanin ta sukayi ba. Haka Bintoto kaman wacce tasan kan gidan baki d’aya ta cigaba da kutsa kai tana k’wala kirar sunan Innah….”
Kutsa kanta tayi ixuwa wani falo wanda da shiganta taji idon ta yy wani dara² saboda tsaban had’uwan shi da k’ayatuwa da kayan alatu da more rayuwa wanda tun daga farkon falon aka k’ayata shi da adon gold kaman gidan sarautan da suka amsa sunan gidan mulki da iko. Zaune naga hango ta kan wata irin sallaya mai laushi da walwali wanda taushi kan baxaka had’a shi da tattausan fure ba. Hannun ta rik’e da caxbiha tana laximun da yazame mata sababbba kullum. Hannun ta asama yake alamun tana mik’a ma Allah kukan ta da duk wani abu da yademeta. Shafawa tayi had’i da juyo bayan ta don jin kaman tsayuwar mutum a gyefen ta. Dai² Bintoto nata waige² don tarasa inda xata nufa a wannnan tanfatsetsen falon. Karaf suka had’a ido da Innah da manyan ta yakuma kama ta. A sanyaye cikin muryan Rashin gane ta da fahimta tace” sannu y’a ta, daga inah kk?.
Kallon ta Bintoto ta tsaya cak tana yi cike da d’oki da mmki murya na rawa tace” Innah”. Sai kuma Hawaye ya hau bin kuncin ta tagaxa cewa komai sai sheshshek’an kuka da takeyi.

Ganin haka yasa Innah mik’ewa had’i da nufo ta tana cewa” subhanallah y’annan zauna maxa kwantar da Hankalin ki, kifad’a da muwanki inshaallah kin xo gidan waraka…

A maimakon Bintoto ta bata amsa kawai sai ta nufeta da gudu ta k’ank’ane ta tana wani irin kuka mai tsuma zuciya da karyar da duk wani lago na jiki… Cikin muryan matsananncin kuka ta hau cewa” Innah ta nine fah, nine Bintoton ki….sai kuma ta kuma rushewa da wani irin matsanancin kuka tana yi tana k’arawa.
Nan take jikin Innah ya hau kerma cikin wata irin murya mai cike ta’ajibi tahau cewa” Mama na kene? Dama kina raye, ashe xamuga juna dake batare da na mutu ba…. Nan hawaye ya hau bin kuncin Innah. Sa Hannu tayi had’i da k’ara manna Bintoto da jikin ta tana mai jin wani irin sanyin da rabon taji irin tata manta a rayuwan ta. Kuka Bintoto take yyn da Innah ta fara d’an bubbuga bayan ta alamun Lallashi, dai² su Dad da Mm Queen na shigowa falon wanda ganin su da Abdulrahman yasa Inna saurin raba jikin ta dana Bintoto tana mai zaunar da itah kan d’aya daga cikin juberun falon. Cike da karamcin irin nata duk da batasan komai dan gane da su Mm Queen ba, ta nufesu tana masu lale marhaban. Had’i da masu mazauni a falon. Zama Mm Queen tayi tana tama Innah murmushi don ita dai bb bakin yin Hausa tun da ba iyawa tayi ba. Cike da mutuntawa Dad yafara gaisar da Innah had’i da Abdulrahman da yake yimata barka da gida. Cike da K’aunar D’an nata tace” yowa Abdulrahmanu badai kaine kane momun Bintoto na ba. Tafad’i tana kallon Maleek da tasaba ganin shi ta laptop din Abdulrahman. Nan ko cike da murmushi kan Abdulrahman ya bata amsa tace” Maleek yau kune a gidan nan?. Ta fad’i cike da tsananin mmki. Murmushi Maleek yy had’i da dukawa har k’asa yana fad’in Innah barka da gida mun sameku lfy?. Jin Hausan da Maleek yy yasa Bintoto k’walalo da ido waje don abun ya bata mmki nan tace” Dama Maleek ya iyah Hausa shikenan na shiga uku na, ashe duk tsiwan da zagin sa da nakeyi yanaji…. Ita a ganin ta a zuciya take maganan bata san a sarari tayi ba. Dariyan da suka saka mata ne yasa ta ta fahimci a sarari tayi, shiko Maleek d’aure fuska yy a ranshi yana cewa” zaki sani ne, zakisan waye Maleek duk ran da kk shigo Hannu nan kusa…. Ya fad’i yana ma lumshe segxy eyes d’in shi had’i da bud’e su yana mai saukesu a kan ta. Fakaitan idon su Innah tayi tana mai gallah masa harara, shiko ganin haka yasa shi mirmushi yana mai cije pink lips din sa na k’asa. Muryan Dad ne ta k’atse su da yake bud’e taron da Addu’a…. Nan hankalin kowa yadawo kansa. Yyn da anan yafarq mawa Innah bayanin tun lokacin da ya tsinci Bintoto rainon ta da mm Queen tayi har xuwa Auren ta da Maleek da kuma had’uwan ta da Abdulrahman.

Sai asannan ya nisa yana mai karkewa da cewa” Innah wannan Aure na Bintoto da Abdul maleek munyi shi ne bisa a rashin sanin ku, amma muna mai bayar da hak’uri bisa komai, don haka Idan har Bintoto tanada wanda akayi masu Alk’awarin Aure tom zan iya warware komai na Auren bintoto.

Jin maganar sa yasa kirjin Maleek ya yanke yafadi, nan take xufah tahau kaeyo masa. Ita kanta Bintoton ta rasa dalilin faduwan kurginta. Muryan Innah ne yaji tana cewa” wlh Bb komai kunnu na ma Bintoto so da kauna, kuma kome ku kayi akan ta dai² ne, Bintoto ae ta riga da tazama y’an ku, ni bani da abun cewa sai dai nace ngd Allah yasaka maku da mafificiyar Alheri.

Cike da farin ciki duka suka hau sama innah gdy, don sosai dukaji dad’in hakan. Sallaman su liman da mutanen k’uyen yasa su duka saurin amsawa. Matan mai gari dasu liman ne cike suka shigo don taya Innah murnan dawowan Bintoto. Kai a wannan rana ko sun jima cikin farin ciki da kwanciyar hankali, yyn da da yamma su Dad da Mm Queen sukayi masu sallama hadi da nufan A.B.J.

Shiko Maeek sam innah tace k’afan shi k’afan matan shi. Don haka ne ta ware masa part guda a cewan ta sai nan da sati xai tafi da Bintoton.
Sosai Maleek yaji dadin hakan don sam bai son rabuwan sa da bintoton… Itako Bintoto bayan tafyn su Mm Queen ne ta nufi side din Matan Abdulrahman da y’ay’an ta biyu da ya boye bai gaya mata ba, sai a bakin innah da matan tashigo mata sannu da hanya taji yy Aure shiyasa yanxu ta nufi side din don kunsan Bintoto har yau bata gajiya da tfy….

Ta dade a side din Najwa matar Abdulrahman don sai yamma lis ta nufi side din Innah.
Sallah tayi sannan ta nufo falo wanda anan ta cudda innah da ma’aikatan gidan suna shirya masu dinner. Zama tayi gyefen innah, tana cewa” washhh inna ta na gaji yunwa xan ci abunci. Tafafi tana dry hafi da cewa kinsam mm Queen ta koya mun cin abunci, kullum dirning dina cike da abucucuwa.

Murmushi Innah tayi hafi da ce mata” ae yana side din ku can jeda mijin mi, don haka maza tattara ki tafi sai da safe, don nasan yanxu ma sun dawo masallaci shi da Abdurrahamanu.

Zaro ido waje Bintoto tayi tana cewa inah xan tafi Innah, wai side din na Maleekk yake???……

Idan naji ruwan comment din ku anjima nayi maku sabon update, idan naji shiru kuma, nima kujini shiru.

#SHARE TO ANOTHER GRPS

MMN TEDDY????
08081202932.
[5/4, 9:11 AM] +234 816 933 9119: *TYPING✍????*

*????BINTOTO????*

*Na Maman teddy*

*Page 44/45*

____________________________

*ALHERI WRITER’S ASSOCIATION*????????️

*A.W.A*

____________________________

Dedicated to my teddy????

*******

kallon ta Bintoto tayi had’i da son jin gaskiyar maganan yo part d’in Maleek d’in zataje ne…
lnnah ce ta kalleta had’i da binta da murmushi ganin zallahn yarinta a tare da itah. cike da muryan nuna ma mutum dai² Inna tace” kwarai da gske Mama na,side din mijinki xaki tafi yanxu kuwa… oyah maxa mike nasaka a kai maku komai. Ganin Innah da gske take kuma tana neman tasa bacin rai yasa Bintoto mikewa tana mai cuno baki hadi da dan shagwaba tana cewa” tom Innah sai da safe. Allah ya tashemu lfy. Innah tace hadi da bin bayan ta da kallo har ta fice daga falon.
Bangaren su Maleek kuwa a can side din da aka ware masu suna zaune suna firan su yyn da vanda firar Khaleed na Jermany bb abunda sukeyi sai kuma firar Bintoto da Abdulrahman ke bai ma Maleek suna dry.
Shigowan ta yasa su yin shiru kaman munafukai. Tafiya take kaman wanda kwai ya fashe mata,wanda basai ance maka ba kasan bataso xuwa side din ba. Abunka ga mai hali baya fasa halin sa,nan Bintoto ta wuce su bb wanda tace ma kanxilll don fushi take har da Abdulrahmanun. Gintse dry Abdulrahman yy yana kallon Maleek hadi da cewa” prince Maleek mu tashi lfy”.
okay gud night”. Maleek yace hadi da rufe laptop din gabanshi yana mikewa don yadau kudiruka da dama akan shi da Bintoto n.
Itako Bintoto da shigan bedroom tanufi toilet hadi da sheka ma jikin ta ruwa wanda da fitowanta ta nufi dresing mirow don ta shafe jikin ta da creams sannan ta saka sleeping gown. Bata lura da zuwan shigowan shi ba,don kanta a kasa yake. Ji kawai tayi an fixgo hannun ta ta fado kan super cushine tana mai fadawa jikin shi. Tsoro ne ya kamata ganin Maleek daba tasan da xaman sa ba. yana zaune yana sana’ar da yasaba wato Rubuce² n takardun su… mtwwwsss tajah tsaki hadi da ce masa Wai Malam lfy? kawai kawani jawoni salon na fadi.

shiru yy bai bata amsa ba,sai ma cigabada aikin sa da yy,wanda da’alama so yake yagama kan ya bata amsa. haushi ne yakamata ganun Maleek na shirin mai sheta sauna. nan tasa hannu tafara kici² n raba jikin ta da nashi. amma ina riko daya yy mata takasa kwatan kan ta. motsi ma ta kasayi,duk da hakan bata bar son ta kwace jikin nata ba. Ganin haka ko yasa shi murmushin mugun ta wanda yake kuma kara hasalo ta, ajiye takardan yy yana murgino ta fuskan ta na facing din nashi,cikin Dakakkiyar muryan sa wanda daga ji xaka san Maleek Namiji ne da ya amsa sunan sa namiji. Look up Fatimah, ba wani abu xan maki ba,just ki natsu ki kwantar da hankalin ki. ya fadi yana mai sauke lumsassun idon sa akan Nonon ta da suka tsaya carr ta cikin towel din jikin ta. cike da kosawa tace” okay tom kasakeni sannan sai ka gayamun abun da xaka mun din. ta fadi tana mai Kallon shi. shiru tayi ganin yanda gaba daya hankalin shi da idon shi ke akan nonon ta. wani Haushi ne da takaici ya turnuko mata,a ranta ta hau cewa” Kullum mutum cikin jaraba,nidai Anhada ni da hariji naga ta kaina,amma wlh baka isa ba,bb abun da xaka iya mun. ta fadi tana mai ture shi hadi da kokarin tureshi. sai a sannan ya dago idon nashi yana kallon ta cike da gogewa da rashin ta ido yakai hannu yana ta6a nonon nata yana cewa” Inason su Fatima , kibari na ta6a sau 1. Cike da matsanancin Mmki ta dafe baki hadi da xaro ido,a fili tace” Maleek yaushe ka mai dani yar iska,yaushe kasani cikin jinsin karuwan ka… tohn ni ba irin wa’annan yan iskan daka saba taba su ka kwakwula kabasu kudi bane, don haka wlh ka fita idona tun wuri. ta fadi tana mai rufe ido na masifah,alaman ya kiyaye ta ko ranshi ya 6aci. Abunka ga wanda ya taso cikin Turawa kuma a cikinnasu yy kaurin suna wajen yagewar ido da budewa,kawai sai taji ya ficike Towel din ya wurga kasa,kafin tayi aune tuni ya mirgino ta jikin shi hadi da kwantato ya daura faffadan kirjinsa da gashi ya kwanta luff² yana mai kissing din tun daga Fuskanta har ixuwa saman wuyan ta,ganin Maleek na shirin yi mata lalata kuma kunya duk ya addabeta yasa ta saka masa kuka tana fadin Maleek ka bari… plz na tuba Allah nabar maka rashin kunya”. duk da yafara ficewa hayyacin shi bashi ya hana shi yin mata murmushin mugun ta ba,don yau ya lashi takobin jagwalgwalata ita da abun da take cewa yana samu a wajen karuwan sa,tom yau a wujanta xai samu gamsuwa yaga karshen rashin kunya. ko sauraran ta bai tsaya yi ba,illah ma hade bakin ta da yy yana kissing kaman xai fidda mata da Harshe nan ko bakin ta ya mutu don dole, hannun sa yasa yafara shafa nonon ta hadi da wasa da kan da suka soma kumbura don azaba. hawaye ne yahau xubo mata don bb bakin kuka.

sai da ya tabbatar da ta galabaita sannan yasaki bakin nata,yana mai rufewa da tafin hannun sa. yasaka Bakin sa hadi da fuddo tatausan lips din sa yana mannawa kan Nonon ta da yake shurin chanja masa lissafi. tsotsan su yake cike da gwanewa wanda a hankali tafara jin wani irin da’di dabata san anajin sa ba. tsotsa yake yana latsawa wanda hakan yasa Bintoto yin luf tagaxa motsawa dik da yasakin mata bakin nata. wani irin bakon yanayi taji yana bin jijiyoyin jikin ta. shafata yake da hannun sa a haka har ya sauka kasan HQ din ta. shafawa ya keyi hadi da xura yatsan sa yana wasa da belin din,yana kara sakawa don yaji xurfin ta . a Hankali yakai Bakin sa yana tsotson ciki yyn da hakan da yakeyi mata yasa Bintoto fara gantsarewa ,cikin wani irin murya wanda da kyar take iya mgn tace” Ma….leeekkkk……. Kaba…riiii……

Ai yanda kasan ita kadai take maganan ta badashi take ba,don cigaba da shan dadin ta da ni’iman ta yake bb kakkautawa.

wani irin ruwan ni’ima yaga yafara bulbulowa daga kasan ta,aiko kaman lokacin ma yafara tsotsan mata,don cigaba da aikin shi ya hauyi… a hankali ya ciro da sandar girman tasa hadi da sakawa a Virgin point din ta,yana sakawa a hankali yana wasa da shi sama². wani irin Dadi ne taji yana xiyartan ta. ganin sosai sakon nasa yakai mata nan ya maida yana kokarin raba jikin shi da nata yana furta sorry mai sweat,bansan ranki ya baci,kiyi hakuri ki daina kuka na bari baxan maki komai ba. yafadi yana mikewa hadi da saka mata towel yana nade ta dashi. Ganin bata motsa ba yasa shi cewa” Fatima ki shirya ina jiran ki a dirning. yafadi yana kafeta da lumsassun idon sa akan fuskan ta da ta rufe idon ta rufff,don ita kadai tasan halin da take ciki a yanxu…. murmushin mugun ta yy mata hadi da mikewa ganin ta daga masa kai don bb bakin mgn. numfashi ma sama² take fitarwa.

Nufan falo yy yana dryn mugun ta,nan yanufi fridge hadi da daukan maganin rage sha’awa don shi kanshi baxai iyah jurewa ba batere da yasha maganin shi ba. itako Bintoto Da fitan Maleek ta rushe da kuka jin irin yanda wani abu kebin jikin ta yarrrr….. tabbas ita kanta tasan wannan alamun da takeji a tare da ita tasaan Bakomai ne ba illah tsantsan sha’awan dake damunta. anan take tafara cewa” why Maleek? mai yasa kayumun haka?. nan tafara cewa a zuciyan ta wlh sai na rama Maleek, Nan kuma take wata zuciyan nata tace mata” Haba Bintoto shifah gani yy bakyaso shine yasa. jin irin abun dakeyi mata yawo yasata saka wani irin kuka mai tsuma zuciya,a sarari ta hau cewa” mai yasa Bintoto kika zama haka? kinaso ki xama yar iska….
fiye da awa guda tana a kwance cikin ta na wani irin kulle mata,takasa motsawa.

shiko Maleek jin ta shiru yasata shi nufowa cikin bedroom din,ganin ta kwance yanda ya barta yasa shi jin wani irin tausayin ta,tabbas yasan Bintoto tsiwar ce kawai batasan komai da yashafi nan wurin ba. amma kuma dole yafara nunar mata da shine saman ta,kuma ya rinka nuna mata wani abun in tayi badai dai ba.

A hankali ya dagota hadi da rungumota jikin shi, nan ko tayi yaraff a jikin shi don gaba daya komai na jikin ta yadaina aiki….
Sorry dear,baxan karaba. Abun da yake furta mata kenan har yakai ta toilet,ya cika mata Baf da ruwa sannan yasata yana mai xare towel din nata… Da kanshi yafara kokarin yi mata wankan amma sai cikin sauri tayi saurin saka hannun ta tana rufe kirjunta,tana lumshe ido hadi da cewa” No Maleek xan iyah yi da kaina.
jin maganan nata yasa shi sakin mata murmushi don a yanxu yasan yafara maganin rashin kunyan nata. a hankali ya kai labbanshi yana kissing din goshin ta,hadi da ficewa daga privacyn.

Itako tarasa dalilin da yasa taji karfi a jikin ta kawai jin Maleek kusa da itah,a hankali tasa hannun ta tafara wanke jikin ta tass da sabulai masu kamshi da dadi… Kusan 15 mins tayi kan ta fito toilet din.

da fitowan ta ta tadda Wasu kananun kaya akan bed ya ajiye mata,wanda yake karamin yaloluwar top ce sai bombshort iya cinya . kallon kayan tayi cike da mmki sai kuma ta girgixa kai haka kurum ta cinci kanta da isah inda kayan suke tasa hannun ta tana dagawa tana murmushi da mmkin karfin hali irin na Maleek. tuno da Abun da yy mata da lagwide mata jiki da yy yasata jin wani irin Haushi da jin nauyin Maleek yaka mata,a sarari ta furta shikenan Maleek ya gama da ni yagama kalle komai na jikina mtswww…
Nufan Dressing mirow tayi hadi da goge jikin ta da towel nan ta xauna kan dan madaidaicin stool tana fara bin jikin ta da mayika masu sanyin kamshi. bayan ta kammala ne ta saka waannan kayan da ya futo mata dasu,saka hannu tayi tana tufke kanta da reboms kallon rigar nata. Shigowanshi yasata saurin mikewa tafara raba ido kaman wacce tayi karya. murmushi yy ganin tsoron sa a tare da ita. nufota yy nan ta dake tana mai kallon sa har ya iso gareta,nan yakai hannu yana kissing din lips din ta. yana mai cewa you look so beutiful my sweat. shiru tayi tana tunanin kalan rashin mutuncin da xatayi masa da xuwa safe,don yanxun a tsorace take kar ya afka mata bata shurya ba. Ganin tayi shiru yasa shi daukan ta cak yanufi kan bed yana mai kwantar da ita. yana jan mata blanket hadi da manna mata summaba a kumatu yana fadin Gud night my beb. yafadi yana kuma jah mata bargon. nufan privacy yy don ya watsa ruwa,wanda kan ya fito tuni bacci yy awon gaba da itah. don a tunanin ta ya fita daga bedroom din ne. fitowa yy ya shirya tsaff da kayan bacci dama shi din ma’abocin son kamshi ne. sai da ya feshe jikin shi da turare sannan ya nufo ta hadi da kwanciya yana mai jawota jikin shi. hadi da kuma jah masu Bargo itako Bintoto har kara manne masa tayi don tsaban jin dadin baccin nata..

niko mmn teddy nace asuba ta gari Princess Bintoto ta Prince Maleek????

Naji comment nikuma kafin ramadan nayi sauri na gama maku….????????

ko kuma nan da anjima kuji new update????.

Mmn teddy????
[5/4, 9:11 AM] +234 816 933 9119: *TYPING✍????*

*????BINTOTO????*

*Na Maman teddy*

*Page 46/47*

____________________________

*ALHERI WRITER’S ASSOCIATION*????????️

*A.W.A*

_______________________

Basu farka ba sai Asuba,don Maleek ya fara tashi don nufan masallacin gidan da akayi shi d’an dai² wato iya nasu masu gidan da Ma’aikatan gidan. itako Bintoto tun kan ya tashi ta farka,amma ta kasa motsi saboda tsoron kar yayi mata wani abun da shi ba kunya ne da shi ba. Sai bayan fitowan shi daga bedroom din ne ya dauro Alwala oready sannan ya zura Jallabiya wanda yafito sak kaman Balarabe kwarjinin shi da kamalan shi duk sun bayyana don bakaramun kyau yy a cikin wannan shiga tashi ba. tana jin shi ya nufo inda take a kwance yakai Bakin shi dai² kan saman goshin ta yana mai kissing… hadi da saka hannun shi cikin nata yana matsawa a hankali. Hura mata iskan bakin shi yafara yi dai² kunnen ta don ta tashi daga Baccin,wanda ganin bata motsa ba gudun kar ya rasa jam’i yasa shi mikewa hadi da nufan Masallacin.

Itako Bintoto ganin ya fita yasata saurin mikewa hadi da nufan toilet tayo Wanka hadi da Dauro Alwala,wanda duk in ta tuna da Aikin cin mutuncin da Maleek yy mata sai taja masa Allah ya isan ta. A haka ta fito ta nufi inda sallaya yake ta shimfida tana tada kabbarar fara Sallahn subahi. Bayan ta kammala ne tayi adduo’i kan daga bisani ta shafa tana mikewa hadi da nufan wadrop don tasaka kaya a jikin ta. Ba wani adon tayi ba,don Super Tasaka mai ruwan Milk da yarfin cofee brown,fowder ta goga ma fuskan ta sannan a natse ta nufo falon yyn da ta tadda Ma’akatan side din kowa na aikin shi. Gaishe ta suka hauyi yyn da a natse ta amshe su tana mai saka kanta ixuwa side din Innah.
Tfy kadan ta iske Side din yyn da dashigan ta Innah dake aikin kaiwa da dawo ta kalleta cike da mmki tana mai cewa” Bintoto mai yakawoki da sanyin safiyannan?.
Shiru Bintoto tayi tana mai cuno dan karamun bakin ta hadi da cewa” Innah fah naxo naji kin tashi lfy ne…
Hmmm Innah ta nunfasa hadi da cemata” na tashi lfyl Bintoto maxa ki koma side din mijin ki da hantsi sai ki fito. Cike da kunar rai Bintoto ta nufo side din ta,don samm bama tabai ma Innah amsa ba ta juyo. Itako Innah bin ta tayi da kallo tana mai girgixa kai hadi da jin Matsanancin Tausayin Maleek, acewan ta Maleek yana Hakuri da halin Bintoton.

Da shigan ta falon ta cidda shi dai² yana fitowa daga midle falour, tsayawa yy yana jiran isowan ta,fuskan sa bb yabo bb fallasa. Bata bi ta kansa ba tazo tana shirin raba shi ta wuce tana mai cemasa” Fatan ka tashi lfy?.

murmushi yy yana mai kama hannun ta yana kai hannun kusa da bakin sa yy kissing sannan yace” lfy and you? a hasale da irin rainin da iskan cin da yy mata jiya tace” lfy.
Ta fadi tana mai jiran ganin yasakin mata hannu,amma sai yakiya,don ma Daure fuska yy wanda ganin yanda fuskan shi ya sauya yasataji faduwar kirji. Cikin Dakkakkiyar voice din sa yace” Wa kk tambaya da kk fita,da ixinin wah?.

Kallon shi tayi sai ta dan saki wata irin Murmushi na raini tana cewa” Lallai Maleek kama raina mun wayo,tom har ma kana tunanin wani wai abu xai shiga tsakanina da kai ne. tom kasani ni ba son ka nake ba,biyyaya ne nayi ma Dad da mm Queen. don haka kar kayi tunanin saka wata doka da zan bi,kowa yy xaman yan cin kansa,ko kuma ka auro wanda xaka juya ba dai ni ba. tana gama fadan masa haka ta fixge Hannun ta ta wuce tabar shi nan tsaye yana saka da warwara. Tabbas yana son hukunta Bintoto amma tayaya? tambayan da yy ma kansa kenan,nan wata xuciyan tace masa idan kun tare a A.B.J mana,nan xakayi maganin rashin kunyar ta,anan xaka dasa mata soyayyar ka ta dole. cije lips din shi ta kasa yy yana mai tunain abubuwa da dama hadi da tuno da surar jikin ta,wanda shi ne yasa yaji tsikan jikin sa na tashi.
Itako Bintoto bayan shigan ta side din ta Bacci tayi abun ta don sai a sannan datayi masa wannan rashin M. din taji ranta ya kwanta xuciyan ta tayi fari….. niko Mmn teddy nace yaro yaro ne,inkin san wata bakisan wata ba Bintoto.

sai wuraren 11am ta farka loacin ko tuni Su Maleek da Abdulrahman sun bar gidan. ganin haka yasa ta fada bandaki takuma tsalo wankan ta sannan ta nufo Dirning ta cika cikin ta.

Bayannan ne ta tattara hadi da nufan gidan su Uwani yyn da acan aka kaita gidan da Uwanin tayi aure…. Allah sarki rayuwa Bintoto ta tausaya mata sosai,don surfe ta tadda ta tana yi,wai a haka ita acikin kauyen tana cikin mata masu rufin asiri ne.
Sosai sukayi Farin cikin Haduwar su bayan shekaru kusan 8. fira sosai sukeyi ma junan su,yyn da Bintoto bata dawo gida ba sai bayan magriba. wanda sam innah bata san ta ma fita ba.

shiko Maleek bakin sa sam bai mutu ba,da ta dawo sai da ya tambayeta daga inah take,inda bb shakka bare tsoran sa don bata tunanin nan da yan kwanaki xasu tare a gidan su. Nan ta kesanar masa gidan Aminiyan ta Uwani taje,ta fada a gadaran ce,na bb yanda ka iyah.

Murmushi yy mata wanda yake nuni da abubuwa da yawa a tare da shi. A haka kullum suke rayuwa kullum Bintoto tayi ta tsigale masa shi kuma yana kauda kai komai yana barin nan da lokaci kadan dai.

a haka kwanaki suke shudewa kullum sai Bintoto taje gidan Uwani ta dawo kuma cikin tsigale masa da tsiwa yyn da yamma nayi xata garmake kofan ta don tun daga ranar da ya shigo mata ya lagwijeta take tsoran sa,shiyasa duk dare take rufe Bedroom din nata sai kuma safe ta bude.
a haka yake hakuri da ita.
A ranar Juma’a bayan sakkowan masallaci ne Bintoto taga Inna tasa ana ta shirya ta da kayyauka na gyaran Amare,ga wasu adon gold da akeyi mata,Najwa kuwa sai kaiwa da komowa takeyi,itace yima Bintoto wannan yimata wancan.

cike da mmki Bintoto tace” Innah wai ina xanije ne haka?.

kallon ta Innah tayi tana mai cewa” Ahh har kin manta da yau xaki bi Mijinki gidan sa na Abuja.

gagafffgaffff……..
kirjin Bintoto ya buga,kawai sai tafara hawaye tuno da irin isakan cin rashin kunyan da tayi ta mawa Maleek. cewa take a zuciyan ta shikenan ni Bintoto na shiga uku,yau Maleek xai yi maganina,yaya zanyi yanxu???…

kauda kai Innata tayi gyefe don a tunanin ta sakarci irin nata ne. A haka kam kafin lokaci kankani tuni Motoci da securities sun cika baki gate din gidan su Innah, A haka tanaji tana gani ta rabu da innah bayan nasihun da tasha wurun Innah. Najwa ce kadai ta rakota har bakin Motocin dasuka xo daukan ta,hadi da ce mata nan kusa xasu kawo masu xiyara. securities suka bude mata murfin moton ta shiga ta zauna. yyn da bayan kaman minti biyar sai jin muryan Maleek tayi suna sallama da Abdulrahman da Najwa. Shigowa yy inda take a zaune hadi da kallon ta yasakin mata wasu irin lafiyayyun murmushi da yake Bayyana abubuwa da dama akan hakan… saka hannu yy ya rungumo ta jikkn shi yana mai matseta da kurjin shi,kaman xai ballata. Addu’a kawai take don tasan hakan dama xai iyah faruwa. shafa ta yake kaman mage yana mai kissing nata hadi da cewa” inason wannan colourn fatan naki fatimah…..

sorry for d late update…

Mmn teddy????
[5/4, 9:11 AM] +234 816 933 9119: *TYPING✍????*

*????BINTOTO????*

*Na Maman teddy*

*Page 48/49*

____________________________

*ALHERI WRITER’S ASSOCIATION*????????️

*A.W.A*

_______________________

Shiru tayi don a yanxu komai Maleek xai mata xata iyah raga masa Albarkacin dravern dake jan su a moton. Ganin tayi shiru bata tanka masa ba yasa shi kara kwanto da ita jikin t
shi yana shafa bayan ta. motsi takasa yi don yanda yake bin ta da salon nasa wani kashe mata duk wani lakkan jikin ta yake,dad’i takeji yana diban ta har batasan lokacin da Bacci yy awon gaba da ita ba.

Sai wuraren 7pm.sannan suka isa gidan su na A.B.J wanda sai da taji tsayuwar motocin nasu a tamfatsetsen gidan su sannan idon ta ya bude.Niko girman gidan da tsaruwar sa yasa ni fadawa duniyan tunani,komai na gidan Abun sha’awa ce da burgewa, tun daga farkon gidan xaka ku fara bin wani kwalta mai kewaye da flawers Ajere har saida ya kai tsakiyan parking space sannan ya yanke.sai kuma interlock da ya sauka ya kewaye gaba daya gidan…. bude idon ta yy dai² da daukan ta da yy cak ya nufi sitting room din gidan da itah. Nan kowani ma’aikatan gidan jikin su yahau rawa don tsoron sanin halin boss din nasu…. Shikuwa bi ta kansu baiyi ba,don dama haka halin sa yake,ba’a gayar da shi ya amsa. in yy koki ne ma ya daga maka kai… Jin yanda ake xubo masa Gaisuwa yasa Bintoto da kunya duk ta isheta na yanda ya wani dauketa gashi ana gaishe shi Amma ixxah da miskilanci ta hana shi amsawa duk da dama dabi’ar sa ce hakan… rufe ido ta kumayi tana jin wani iri a zuciyan ta wai yau ita ce take matsayin mata a wajen Prince Maleek, wanda duk da da kiyayya da kuma gaban da take nuna masa sanin kan ta ne tasan yafita,kaman sama da kasa,tabbas ita ba’ajun sa bace. sai kuma tajah tsaki a zuciyan ta tana cewa” and so….ai dama Banice nace ya aure ni dole ba,ni bana ma son shi koyaya. jin takon sa da’alama step suke hawa yasa ta bude ido a hankali cikin kafe shi da ido tace” Malam kasauke ni naga da kafafuna kuma ni ba gurguwa bace,ko kuma karuwar ka… maganan nata ya dan sosa ransa,jin furucin karuwar sa da tayi masa, bai tsaya mata ba sai da ya nufi da ita bedroom din sa,sannan ya kwantar da itah kan bed din sa da yagaji da kayan kudin da aka narka,duk da in baka san kudi ba baxaka fahimta ba,saboda komai da aji akayi sa,bb kyalkyalin nan na emerciated sam.
yana ajiyeta tayi saurin mikewa daga kwancen yyn da shikuma ya zauna kusa da ita yana mai matsato kusa da shi sannan a hankalin shi kwance yakai Hannun sa yana taba inda yasan yana tada mata da abubuwa kuma yana wahalar da ita da hakan. Saka Hannun sa yy cikin rigar ta yana lalubar nonon ta,wanda haka yasa ta cike da tsoro jan baya,amma sai ya riko ta da karfi,yana mai matsa mata nonon wanda nan da nan idon ta ya kada yy jah na azaba. Salati tafara yi hadi da cewa Wayyo Innata…Maleek xai kashe maki ni.Rufe bakin ta yy da nasa yana squizing din lips din ta hadi yi mata hot kissing daba tasan shi ba sam… yana yi yana matsa mata nonon cike da mugun ta,don a yanxu ma murde mata yake. Sakin mata bakin yy ganin ta galabai ta sannan yayo da kansa wurin kijin ta da suke tsammm dasu. Nan jah daya yy ma zip din rigar ta ta bude aiko idon shi bai sauka a koinah ba sai a kan dukiyan fulanin ta. wani cafkan su yy da harshen sa yafara kokarin ficewa hayyacin sa. don wani irin numfashi yake saukewa da karfi da karfi…Dago fuskan sa tayi tana kuka hadi da girgixa masa kai. Duk da yana cikin halin Matsanancin sha”awan tane,amma sai da yaji tausayin ta ya kama shi,sam yarasa mai yasa yakasa cimmawa kansa burun shigan ta,shidai ba yau yasa ba kyeta budurcin ya mace ba,amma sam yakasa yi ma Bintoto duk in xai shiga sai yaji tausayin ta sam bayason ganin hawaye daga kan fuskan ta…. Shiru yy na tsawon minti 5 yana sauke ajiyar zuciya. kallon lumtsuma² Nonuwan nata ne yakuma jin wani yarrr rintse ido yy muryan shi ya hau rawa yana cewa” Plz Fatimah ki bari naci gindin ki ko baki bari na shiga ba,baxan maki komai ba kawai ci xanyi hakan xai sa nasamu gamsuwa koda ban shigekiba.

jin yanda yake maganar cikin birjitattciyar muryan da bata san shi da ita ba,yasa ta cewa” nifah gsky Maleek ni ba yar iska bace. Cikin kaguwa da itah da son kawai yaji ya cimma burun sa yace” Nasani Fatima,nasani.
Bafa iskan ci ne xamu aikata ba,abun da yake sunnan ce wannan,inda nayi nasamu xunubi yanxu fah lada xan samu dani dake duka. plz Fatima na rokeki ki bari wlh baxan maki da xafi ba. inma kina tsoro tom vaxan kauda Virgin din ki ba sai kin yarda dani a matsayin miji.

Ji tayi tausayin sa ya dan kama ta wanda sam bata taba jin taba, jin shirun ta yasa shi saurin cire mata d
skirt din jikin ta da duk wani kaya na jiknta,a hankali ya bude kofan ta don komai a hankali yake mata don kar tasa masa kuka. fito da harshen sa yy yana sakawa cikin kasan ta,nan yafara lasa yana mai lumshe ido don jin wani irin daddan kamshin dake fitowa daga gurun. sai da ya kashe tass sannnan yafara tsotsewa yana yi da dan sauri² yanda xataji dadin lamarin. itako lumshe ido tayi tarasa mai yasa take jin dadin hakam da yake mata,kuma ta kasa hana shi yadaina matan. bude gindin nata yake yana kara saka harshen sa ciki yana lasa kaman yasamu irin sweat din nan mai axaban dadi. itako Bintoto bb abun da takeyi illlah motsike kafah tana jin wani kaikayi² da zallahn dadi… Numfashi tafara saukewa a hankali tana mai kara bude masa kafan. shiko yana kara tura kan sa ciki sosai. Hannun sa kuma yana wasa da nonon ta. Kafin wani lokaci tuni ya fara fitar da yan Mutane Hayyacun ta dama hakan yake so… Ihun dadi tafara yi tana fadin aaahhh….ushhh…..Maleeeekkkkk……. sai ruwan ni’iman da take Ambaliyar fitarwa yana shaye dadin nata tasss.

shiko da dama hakan yakeso nan ya kai bakin sa yana tsotsan ta da karfi aiko nan ta hau kara gantsarewa tana mikar da kafa. tana a haka ya fahimci sosai take cikin bukata sai kawai ya xame jikin sa daga nata yana shirin mikewa, riko shi tayi tana gurgixa masa kai. Kaman bai fahimce ta ba yace” Meye kuma? ya fadi yana hade gurar sama da kasa,sai kuma yy murmushin mugun ta yana kai Hannun shi yana shafo kasan ta da yake wani bal² sai y kuma murmushin mugun ta n sannan yace wannan shine karuwar sukeji daga hannu na suke nacemun inkin xaba jin haka daga gareni bisimillah,amma sai kin mun dik abun da nayi maki,duk da yanxu vani da time sai xuwa anjima,cox yanxu lokacin Sallahn Ishha’i tayi. yana fadin haka ya mike hadi da shigewa ban daki,ae cike da kunya da bakin ciki Bintoto ta rushe da kuka, sai da tayi mai isar ta,tana mai cewa lallai an hada ta da kwararran dan iska mara imani Mugu hariji sannan tayi saurin mikewa don bata so ya fito ya gan ta a falon ta fice daga bedroom din. Nan da futan ta ga wani falo dake pacing din bedroom din Maleek, muryan wata ma’aikaciya taji tana cewa” sannu Hajiya sunana Hadiza kuma nuce xan dunga kulawa dakomai da kk bukata… okay Bintoto ta kallaeta tana cewa plz taimakeni ki nuna mun side dina.
Nan Hadiza tace ae nan ne side dinki keda Prince sai dai ga naki falon self contant ne irin na nan. ta fadi tana nuna mata side din Prince Maleek…
tom ngd. ta fadi tana kutsa kai cikin falon nata da yagaji da kayan Alatu da more rayuwa….Bin ko inah take da kallo tana mmkin dukiyar da aka narka mawa falon da bedroom din nata sai kuma coridour da privacy daga cikin bedroom din nata yake. xama tayi akan italian bed din ta nan takara sa wani sabon kukan tana jun har yanxu sha’awa na damunta, a fili ne tace Lallai sai a yanxu nasan mata basu da laifi a komai Maxa ke maida mata Yan iska,sai ta rushe da kuka tana shikenan Maleek ya mai sheni yar iska amma wlh koba yau ba sai na rama. mugu dama kai kake lalata yayan jama’a. kuka take tana karawa yyn da sai da kwarari mintoci sannan ta nufi toilet don ta tsarkake jikin ta gami da dauro Alwala…

Shiko Prince Tun da ya shiga privacy yy wanka hadi da Yo alwala sannan ya fito Bedroom din nasa…
mai xai gani wayammm babu Bintoto bb alamin ta dariya yasa yana yi yana karawa wanda rabon da yy irin ta ya dade. sai da yy mai isar sa,sannan yasa jallabiyan sa yana cewa” this is d biggining,yanxu ma aka fara,don yau baxaki yi Bacci ba,sai kin san waye Maleek… Yana fadin haka yana karke saka jallabiyan sa. fita yy ixuwa parcking space ya dauki moto daya daga cikin na wurin sannan gete man ya wage masa tamfatsetsen gate din yy waje don yanufi masallacin dake kusa dasu daganan ya sayo mawa Bintoto Abun taryan Amarya????????.

Allah sarki Bintoto tana can tana cika bakin Ae daga yau angama.koya xasu kwashe da Prince Maleek oho….xata yadda da shi a karo na ukun Allah masani.
Fitowa Bintoto tayi daga toilet din ta nufi wadrop din jikn bangon ta fiddo da sleeping gown mai dan sayau² mai launin pink sannan tasaka hijab hadi da shumfida sallaya. bayan gamawan ta ne ta daga Hannu tayi Addu’a sannnan ta shafa…….

cire hijab din tayi hadi da mayar da shi gurun data dauka,dai² tana jin karar xage gate…gaban ta ne ya yanke ya fadi,dafe kirji tayi tana Addu’an kar Allah yakawo Maleek bedroom din ta sai Xuwa safe tukun… nan takoma ta zauna yaraffff tana mai fyada ta gumi.

Shikuwa Prince Maleek fuskan nan tashi wal yau take ango…don Hannun shi Dauke da ledojin dabayi ta lekawa don nagano maku mai ye cikin sa na kawo maku rohoto amma samm kwarjinin sa ya hanani karasawa.
Nan wasu securities suka biyo bayan sa da wasu ladojin….

Yau weekend ne naji comment lodi² Kuji update dan anjima don yau babu gajuya da faranta ranku Bintoto’s Fans…..
wannan pagen ma dukan ta naku ne,inajin dadin sharhin ku ga wannan littafi Allah yabar kauna….

yan team Bintoto a kafta????????❤️

Mmn teddy????
[5/4, 9:11 AM] +234 816 933 9119: *TYPING✍????*

*????BINTOTO????*

*Na Maman teddy*

*Page 50/51*

____________________________

*ALHERI WRITER’S ASSOCIATION*????????️

*A.W.A*

_______________________

Nufo babban falon gidan sukayi,yayin da kan ya hau kan up stairs sai da ya sallami duka ma’aikatan da suka biyo bayan sa,sannan yy side din sa, Bai zauna ba sai da ya fada toilet ya wanke jikin shi sannan ya fito bedroom din nasa ya saka kananan kayan baccin sa,ya fashe jikin shi da turaruka masu dadin kamashi,sannan yayo side din ta.
Bangaren Bintoto jin shiru bai shigo bedroom din nata ba,yasa ta cewa” dama inah xaka shigo ka gama lallatsa ni kayimun mugun ta nan tuno da Azaban da yayi mata yasa kwallah ya ciko mata ido. Nan ta nufi kan bed ta kwanta tana mai kashe hasken falon ta mai dashi ixuwa dumblight….tana sakin mawa kanta A.C sauyi da yanayin weathern da ya chanja. Sai da ta tofe jikin ta da Addu’a sannan ta rintse ido bacci yy gaba da itah.
Tayi nisa da Baccin ta Hankali kwance taji kaman ana ta6a ta,gigifff ta farka tana kokarin mikewa don tasan Maleek kadai ne xai iyah cin mata fuska haka. Fatimah….” muryan shi taji tana amo kaman haka. Aiko da jin haka tasa kuka tana cewa” Na shiga uku na”. Maleek wai mai nayi maka? kasheni xakayi ne?. kana kokarin mai sheni yar iskan karfi da yaji,tom sam baxaka ci nasarar yinmun wani abu ba inshaaallh,inkasa ba zalintar yayan mutane tom ni bb abun da xaka iya muuu….. Saka taffan Hannun sa yayi yana mai rufo bakin ta hadi da ce mata” shiiiii….. Enough my Sweat”. Sam ba haka bane, banyi maki hakan don muxguna maki ba,naga kaman bakya ra’ayi ne that why… ya karke yana karyar da murya kaman bb wani mugun ta a tare da shi.
ae xumbur tayi ta tashi daga zaune tana cewa ” Kai Maleek kar ka mayar dani mai kwakwalwar kifi mana just outtt…. ka fita mun a bedroom tun da ba warun kwanan ka bane.

Cike da takaici taji yana mata Dariya don shi bb abun da ya bashi dariya da ita wai kar ya mai sheta mai kwakwalwar kifi…. A hasale tace Maleek out….”
Jin tsawan da tayi masa yasa shi hade rai cike da masifa don dama Maleek sunan miskili ne Amma masifaffene na karshe bai da kirki kwata². cike da murya mai cike da jin zafi yace” Fatima ni kk ma tsawa???. yafadi a hasale. Itako da yake tsiwa ta xama jinin jikin ta sai cewa tayi tom nayi ma Maleek ai kai kajah mawa kanka koma meye. inbanda niman fitina mai xai kawo ka bedroom dina,bayan da naka… ta fadi tana mai gallah masa Hararan mai cike da tsiwar da tasaba masa.
Wani zuciya ne taxo masa,tunda yake bai taba haduwa da yarinyan da take cin masa mutunci ba sai akan Bintoto, a sarari yace I know d reasoning.
Fuska tamau yace ki tashi kije dirning kiyi dinner.
itama a takaice tace” Na koshi.
Okay tashi cikin ki ne banawa ba,ni abun da nakeso yanxu tashi ki ciremin wa’annan Jibga jibgan kayan naki,don baxaki wahalar dani ba. ae dajin haka ta zaro ido waje tana cewa” Kai Maleek wai kamance da wa kake ne?. tom inma ashe kake tom ka bude idon ka,ka tashi ka ficemun bedroom din ka…
Wani tsawa ya daka mata wanda lokaci guda sai da taji tsoron Maleek da girgici ya kamata matuka,cikin kakkausar Murya ya fara ce mata” Fatima yau xaki san waye Maleek. Ni bakowace mace ce ke takani ba,ki sani Hakkina ne na kwana a tare dake,cox u are my wife. kuma a yau nakeson na karba hakcikin
tsoro ne ya mamaye ta,amma sai ta dake tayi cirr da idon ta akan shi nan ta ce” Allah sarki Prince….lallai tom hala ajiyar wani abu kabani da xaka ce mun hakkin ka. Ganin tana shirin raina masa hankali yasa shi cikin Zafi ya rungumota jikin shi,nan ya fara bin kayan baccin nata amaimakon ya cire mata sai kawai ya keta shi tun daga sama har kasa ya dire,nan bra din jikin ta shima ya balle… Ganin Abun nasa yanayi masa kaman hauka sai a lokacin ta fahimci komai Maleek xai iyayi mata a yanxu,ture shi tafara yi da Hannun ta,amma ina kaman dutse don ko jirgawa bai yi ba….Komai yun shi yake kaman mayunwacin zaki,Ae nan idon ta yafara rai na fata.kuka tasa ganin yana yake jan mata Nonuwa kaman zai tsinkesu daga kirjinta komai cike da xalinci,gashi a yau sam baya cikin hayyacin shi idon shi ya rufe burin shi kawai yaji ya shiga ya kauda budurcin nata.

Kukan da tasaka masa ne yasa shi batare da ya kirfah ba ya xura mata sandar girman tasa cikin HQ din ta. ae wani irin kara tasaka,wanda sai da ni kaina Mmn teddy sai da na tsorata. Shikuwa Prince Maleek da ko jin ta bai mayi,kawai aikin sa yake a kanta,baya ji balle gani. Aikin sa sosai yake yanda yasaba yi da Yan matan sa da karuwan sa,wanda su kansu karuwan nasa bakar wuya suke sha a Hannun sa. Tunda yasa ka mata bakin ta ya rufe bb kuka,sai xubar da hawaye da take sharrr². Ganin ya gama aikin rufe Bakin ta yasa shi juyawa da ita ya kifota ya juyo ta tayi goho nan yacigaba da xura mata yana sukuwa a kanta. ai nan take numfashin ta ya dauke,wanda sam baya a hayyacin sa bare ya lura,wani irin dadi yake ziyar tan shi,don tunda yake sex da Karuwar turawan sa bai taba jin dadin test irin na Bintoto ba.
Tab ai a wannan dare ya sauke duk wani gajircin shi da jaraban shi kan Bintoto, wanda batasan komai a duniyar abun ba. Saboda jaraba sam bai samu Releaze ba sai Da aka fara kirar sallahn subahi….. Nan ya kwanta yana mai rungumeta kam jikin shi yana jin wani irin sanyi mai ni’ima yana ratsa shi, Kissing din ta ya cigaba dayi,yana shafa haban Hannun ta yana cewa” Sorry dear,tnc so much hear?. Allah yayi maki Albarka. a yau na kasance cikin matsanancin farin cikin da ban taba riskar kai na cikin ta,tabbas ina alfahari dake a matsyin mata,kin kawo mun mituncin ki gidana,My sweat a yau na baki duk wata ragamar rayuwata,ki fada mun duk wani abu da bakyaso dani nayi maki alkawarin dai nawa har Abada.
kinji Fatima?. ya fadi yana dago hannun ta. aiko nan yaji Hannun ta yasaki,abun ka ga doctor tuni ya fahimci cewa bata numfashi,ta shi yy hadi da dagota yana kirar sunanan ta my One,my sweat,Honey…..Plx ki bude idon ki i’m so sorry baxan sake ba… Gaba daya yagama ficewa hayyacin sa don ya rasa abun da xai mawa Bintoto n nasa ta farfado….

niko Mmn teddy nace Maleek duk rudewan ne haka?. kaifah doctor ne amma a yau saboda NISFU HAYAT bata numfashi sai karasa ma xakayi akan aikin ka.Lallai soyyayar mai daurewace ta har Abada,Allah yabar kauna ya bada zama lfy…

ku tare a next episode xuwa gobe inshaallh❤️????????

Mmn teddy????
[5/4, 9:11 AM] +234 816 933 9119: *TYPING✍????*

*????BINTOTO????*

*Na Maman teddy*

*Page 52/53*

____________________________

*ALHERI WRITER’S ASSOCIATION*????????️

*A.W.A*

__________________________

Gaba daya hankalin sa in yayi dubu ya gama tashi,don yarasa ma Abun da xaiyi na ganin daidaituwan numfashin ta… saurin mikewa yayi hadi da nufan dan madaidaicin fridge din dake daga gyefe hadi da dauko Ruwan roba ya nufo ta. A hankali ya saka dan karamin kyalle bayan ya xuba ruwan kadan a saman shi,Dago ta yayi yana mai shafa mata a fuska,wanda sai da yy hakan sau biyu sannan ta jah numfashi da kyar tana mai sauke ajiyar zuciya… A hankali ta bude idon ta hadi da sauke shi a kan na Maleek wanda sai a yanxu yaji sanyi yana ratsa shi,shiru tayi tana mai kare masa kallo hadi da son tuno abun da yafaru tsakanin su. Wani Irin Rushewa Tayi Da Kuka tana mai rintse idon ta tuno da Irin Azaban da ta dandana wajen Maleek. shiko Maleek da tausayin ta yagama rufe shi, Nan ya daga fuskan ta yana mannawa dana shi yana kai Harshen sa yana lashen Hawayen kan fuskan ta,a hankali tafara saukar da ajiyar zuciya sama². wanda sai a sannan yafara shafa bayan ta yana dan bubbugawa alaman tayi shiru,aiko nan tayi shiru tana sauke ajiyar zuciya hadi da kara lafewa a jikin shi don a yanxu bata da wata xabin da ya wuce tayi hakan…. I’m sorry Honey,baxan sake maki da xafi ba,sorry plz. Haka yayi ta lallashin ta itadai ta lafe tayi luff jikin shi,don a xaban datakeji ta fi mata komai radadi a yanxu.
Dagota yy da niyar daukan ta ya nufi da ita toilet,ae sai kawai ta kuma sa masa kuka tana girgixa kanta na azaba,hawaye na ambaliyan xuboma fuskanta.
Tausayin ta sosai yaji ya tsirga masa da yasa yaji wani irin mahaukacin Kaunar ta yana shigar duk wani sako da lungu na jijiyoyin jikin shi. Dai² kunnen shi yakara bakin shi yana mai magana rada² yace mata” Fatima Mene ne? Zafi kikeji?…
Da kyar ta iyah bude baki tace” Hamma Maleek zafi wayyyoooo Innata zan mutu.
Hade bakin shi yayi da nata yana tsotsa kodon xataji sassaucin radadin azaban…A ranshi kuwa yana mmkin Yau shi Bintoto xata kira da Hamman ta. Wani irin sanyi yaji zuciyan shi nayi,lallai ya yarda da cewa” Har abada baxai ta6a mantawa da wanna Rana ba A rayuwar shi.
A hankali ya furta mata baxan maki da xafi ba,ina saki a ruwan dumi xakiji xafin ta ragu. Shiru tayi bata basa amsa ba,illah rintse ido da tayi,tana mai tunano azaban da tasha jiya,tabbas a yanxu tasan tagama tsorata da Maleek, shiyasa ta daure ya dauketa cakk ya nufi da ita toilet. Da kanshi yasaka ta a ruwan dumi hadi da xuba magungunan dasuka rage radadin xugi. Sai da tayi kusan 15 mins a ruwan sannan yasa Hannun sa cikin Baf din yana mai turawa a kasan ta,inda yasan yy mata Raunin yy ta xuba ruwan yana matsa mata hadi da shafawa nan ko ta hau rufe ido don dadi,a haka sai da suka bata kusan 30min sannan ya dago fuskan sa yana kallon ta da idon ta yake a lumshe,kai Bakin shi yy kusa da kunnen ta yana mai cewa” Da dad’i ko Honey?. Daga masa kai tayi alamar ehhh.

Nan yayi murmushi hadi cigaba da yi mata cikin salon da yasan xataji dadin hakan. Aiko nan take zufa yafara keto mata,don ayanxu ta daina jin xugin sosai komai ya lafa mata.
Kallon ta yy a karo na biyu sannan yace” Ya daina maki xafin nayi maki wanka? Bb Baki sai dai daga masa kai da tayi kurum… Aiko nan ya wanke ta tass,sai da ya kammala ne sannan ya kallate yace” kiyi dayan wankan tsarki ina jiran ki…Ya fadi yana mai jiran farawan ta, a hankali ta daga Hannun ta tafara yi sai da ta kammala sannan ya sakin mata murmushi ya manna mata kiss a saman goshin ta ya dauko towel yanada mata sannan ya fito da ita bedroom don a wannan karon da kansa yabar ta tadan taka kafan nata,rungumota dai yy jikin shi, yana rike da ita har suka isa bedroom din ta. Nan y fiddo mata da kananun kaya ya tsane jikkn ta da karamun towel don da kanshi ya shafe jikin ta da creams basu kamshi da dadi,sannan yasaka mata kananun kayan riga top karama sai bomshort wanda bata karuka cinya ba. Daukan ta yy cak ya kwantar da ita kan bed,da dama oready ya chanja komai na gadon,nan ya dakko abun rufa ya rufe ta dashi,kissing din ta yy yana mai cewa” Baby bari naje nima na watsa ruwa ko,kiyi bacci ki huta kan gari ya kara haske. lumshe ido tayi bata basa amsa ba,nan ya nufi privacy ya watsa ruwa sannan ya fito ya shimfada sallaya hadi da xura jallabiya,bayan yy sallah ne yayi laximin da yasaba,sannan ya cire wannan jallabiya yaxama na daga shi sai boxer iya gwiwa da singlet sannan ya nufi kan bed yana mai jawota jikin shi, ya kuma rufe su,nan cikin kankanin time bacci yy gaba dasu.

Koda safe bai so fita ba,sai dai yana son ya leka Hospital din shi a yau,musamman yasa aka shurya mara Break da dan wuri,amma bata tashi ba sai wuraren 11am. Hmm dahakan dai da kyar yasamu tayi breakfast,sannan ta kuma nannadewa ya dauketa ya nufi da ita bedroom ya bata mgananin ta,sannan ya kwantar da ita don a maganin dana bacci shiyasa baccin ya dauketa. Sai da ya tofe ta da Addu’a sannan ya bar gidan ya nufi Asibitocin sa na nan A.B.J da ya dade bai leka su ba.

________________________

itako Haj. kubra da jin labarin ankawo Amaryan Maleek ta xaku da son ganin ta,shiyasa da ita da yaranta duka suka tsaida nan da kwana biyu duka xaduje suga mata Maleek, ciki kuwa har da su Kamal da Khalid….

Bangaren Bintoto kuwa sam bata fito falon gidan ba sai wuraren 5pm. wanda da kyar take takawa har ta nufi cushines din falon ra zauna. Nan ko ma’aikatan suka hau gaisar da ita damata barka da rana,sannan cook ta kawo mata abinci a tray don tace ta kawo mata gaban ta ne. bayan tagama tsakalan abincin ne suka kwashe hadi da bata wuri ita kuma ta zauna tana watching Movie a dankareren plasman dake makale a bangon falon. bataji sam karar shigowar motocin ba sai dai muryan Maleek dataji ma’aikata na gaisar dashi daga bayan ta. Gaban ta ne ya yanke yafadi,don a yanxu tarasa mai yasa take mahaukacin tsoron sa. Nufo ta yy hadi da sakar mata kayataccen murmushi yana mai ware hannun sa alaman tayi hugging nashi.

ai ganin haka da tuno da axaban da tasha nashi,sai kawai ta make masa kafada hadi da saka masa kuka……????????.

Mutare a next Page nan da dan Anjima inshaaalllh….

Mmn teddy
[5/4, 9:11 AM] +234 816 933 9119: *TYPING✍????*

*????BINTOTO????*

*Na Maman teddy*

*Page 54/55*

____________________________

*ALHERI WRITER’S ASSOCIATION*????????️

*A.W.A*

_______________________

Ganin yanda ta bude baki tana masa kukan da tafi kama da sangarci da shagwaba yasa shi sakin mata murmushi hadi da nufo ta cikin sauri yana mai Rungumota hadi da saka Hannun sa yana dan bubbuga bayanta kadan,sannan ya fara bude bakin sa yana mai cewa” sorry my sweat,ya jikin naki?.
ya fadi yana mai dagota hadi da kallon kwayar idon ta.Ganin irin Kallon da yakeyi mata yasata saurin sadda kan ta kasa tana mai wasa da yan yatsun ta. Murmushi yy a karo na biyu ganin baxata bashi amsar tambayan sa ba. Hannun ta yakama hadi da nufan Bedroom din shi da itah. Wanda da isan su bakin kofah ta tsaye hadi da cogewa,a zuciyan ta tana cewa” ke Bintoto baki da hankali ne xaki kuma shiga bedroom din sa,badai kin manta aika aikan da yy maki a naki bedroom din ba,tom inaga kin shiga nasa kuma,ai abun da ba’a mgn,jiya ya sa kin suma,yau kuma sai dai yasa ki mutu don a halin yanxu tass numfashin kixai iyah barin jikin ki… Duk a zuciyar ta take wannan bayanin ita kadai,Shikuwa Maleek tuni yy observing nata dik ya fahimci abun da tsayuwan ta yake nifi. A sanyaye yasa hannun sa yana mai shafa nata yana cewa” Plz fatima muje bb abun da xan maki,kidaina tsoro. Jin ya ambaci Sunan tsoro yasata cike da bakin ciki wai yau ita maleek kece mawa ta daina tsoron shi? gasky wannan Abun kunya ne ma. Turo baki tayi gaba tana fadin nifah ba tsoron ka nakeji ba,kawai dai ban da lfy ne.
Ayyah Sannu kinji ko,muje daga ciki na kintsa sannan sai na duba maki ciwon da najin maki…. Don nasan Nayi aika² sosai a wurun yafadi yana mai shafo kasan ta. Saurin jah baya tayi tana cewa” uhm ni dai Maleek ka bari,nifah ba yar iska bace…. Nan ya rungumota jikin shi yana shafa ta tundaga wiyan ta har wurin maxaunan ta,yana mai cewa” Nasani fatima,tun da jiya ma kin kuma tabbatar mun da hakan,amma ke ai Halaliya yata ce,komai nakeso xanyi dake lada ma xaki samu. amma dai dafatan kina cikin shiri,don ???? tana so taji ta cikin ni’iman ki,gsky jiya kin shayar da ita dadin ki… yafadi yana shafa sandar girman tasa da tafara tasowa daga cikin wandon sa don fitina… Ganin yanda ta mike shi kuma yana shafar ta yasa Bintoto saurin damtse ido don a yanxu ta tabbatar mawa kanta Maleek cikakken dan duniya ne,sammm bai san wani abu da ake kira kunya ba.

Niko mmn teddy nace tom Bintoto sai hakuri,kar ki manta waye Maleek din abaya,kuma kin san dangin turawa da fitina in sun sama mace kaman sin sama Komai a rayuwar su…sam basa san nisa da matan su. Balle kuma Maleek daya shahara a cikin su. kullum yana a manne da matan banxa,yan isaka,don haka saki jiki kici masa Gindin sa sosai yanda yakamata ki lashe ta,ki tsotse ta kinayi kina goge ta da xuma ko manxaitun…hmmm a ranar dik fitinan Maleek sai ya saurara,yy ta xubo maki kukan dadi????.

Hmm xan dai maki lectures don……..

Mmn teddy????
[5/4, 9:11 AM] +234 816 933 9119: *TYPING✍????*

*????BINTOTO????*

*Na Maman teddy*

*Page 56/57*

____________________________

*ALHERI WRITER’S ASSOCIATION*????????️

*A.W.A*

_______________________

*DEDICATED TO BINTOTO’S FANS*

Ganin yanda ta rufe ido yasa shi sakin wata irin dariya wanda sam bata ta6a ganin yayi irin ta ba,nan Hushiryan nan nasa ta bayyana kamalansa da kwarjinin sa duka,sosai dariyar tayi masa kyau,kama Hannun ta yayi yana mai kara mata dry,sannan suka daga cikin bedroom din nashi. A kan Wani dan badaidai cikin kujera ya zaunar da itah,wanda yafi kama da resting chair babancin su shine wannan da katifah sosai cikin shi. Kissing din labban ta yy yana mai ce mata Bara na watsa ruwa na fito,ko xaki rakani?. yafadi sai a sannan tayi saurin ware ido hadi da cuno dan mitsulun bakin ta wanda nan yaji wani yarrr ajikin shi,sandar girman tasa tafara haniyniya. murmushi yy yana mai kissing din Bakin da ta cuno masa sannan yy cikin toilet yana mai kokarin danne sha’awar sa ga Bintoton. Itako sai da ya bar Bedroom dinne tasamu damar kare ma Dakin kallo,komai abun sha’awa da burgewa. Shiru tayi tana tunanin wai shin soyayyar da Maleek yake nuna mata a baya dama ba yaudara bace, Ba nufin sa ya lalata ta bane? idai ko irin wannan soyyayar Maleek xai iya cigaba da nuna mata tabbas datace tayi dacen Mijin da bakowacce mace ce yar gata da xata samu kamar shi ba. Tom Amma kuma Maleek aiyah sanina yana shaye² tom anyah xan iya xama da mai shangiya?. duka a zuciyan take wannan tunanin. Kwallah ne ya ciko idon ta lokaci guda,nan tafara fatan ina ma Maleek xai daina duk wani mugayen dabi’un sa,tabbas da ta nuna masa soyyayan da bai xata ba. don itama kanta tasan Maleek miji ne Abun Alfaharin kowacce yar mace. Hawaye ne yafara bin kuncin ta wanda tarasa dalilin xuwan su.

Ba tare da taji fitowan sa ba sai dai,muryan sa taji yana rungumota jikin sa,hadi da shafa kanta murya mai cike da Rauni da damuwa yafaea ce mata” Whats wrong dear? mai yafaru? dik da nasan nine kadai xan saki xubar da hawayen Bakin ciki,don nasan Fatima Biyayya kikayi kika Aureni,bani ne xabin ki ba,kuma bani ne hope din ki a rayuwa,but plz Fatima ki soni koda 1% ne a cikin son danake maki,Bana son ganin ki cikin damuwa,nayi maki alkawarin faran ta ranki har abada,kuma nayi maki Alkawarin kan duk abun da bakyaso baxana ta6a yin shi ba don faran ta ranki my princeses. plz Fatima d only thing i want shine ki amince xaki zauna dani ki haifamun yaya ki tarbiyan tan mun dasu,ta farkin Addinin muslinci. plz…. Kuka sosai takeyi ganin yanda hankalin Maleek ya tashi ne yasa ta saurin saka tafin hannun ta tana mai rufe Bakin shi, cikin muryan kuka ta fara cewa” Waye yace Banason ka Maleek,koda bansan ka ai yanxu kai miji na ne. Wlh ina sonka Maleek, kawai yanayi dabi’ar kace bana so… dajin mgnan ta yasa shi saurin xubewa gwiwowin sa kasa a gaban ta, nan jikin shi har rawa takeyi yace plz Fatima fadamun abun da bakyaso daga gareni wlh zan gyara na daina har abada.
Tausayin shine ya tsirgar mata tabbas yaune takara tabbatar mawa kanta Maleek na mahaukacin sonta,mutum mai issah ixxah miskilanci kasaita duka amma yau saboda ita ya xube har kasa yana son jin damuwan ta!!!. cike da dan muryan shagwa6a ta kalleshi tana fadin…niii..nii ka daina shan wannan abun. ta fadi cike da rashin son fadin sunan giyan da yasaba daddaka.

Nan da nan ya fahimci inda zancen ta ya dosa,shi tabbas a yanxu xai iyah rabuwa da komai indai akan Bintoton sane. Nan ko cikin sauri ya amsa da Nadain wlh Fatima , na daina shan komae kk san ina sha da mayi mara kyau. Yanda yy mata maganan kaman irin uwa da dan nan nata yana rokon ta gafara. aiko cike da murna ta rumgume shi tana dariya hafi da furta masa I love u my husby…
Hugging din ta yy
[5/4, 9:11 AM] +234 816 933 9119: *TYPING✍????*

*????BINTOTO????*

*Na Maman teddy*

*Page 58/59*

____________________________

*ALHERI WRITER’S ASSOCIATION*????????️

*A.W.A*

_______________________

*DEDICATED TO BINTOTO’S FANS*

yana mai kara rungumota jikin shi,jin gashin kirjin sa na gogan fatan jikin ta yasa ta saurin dagowa tana kokarin raba jikin ta da nashi saboda wani irin shock da taji ya kamata sakamakon Hade ta da jikin shi da yy. Kallon ta yy idon shi a lumshe yace” Honey me yafaru plz ki bari naji dumin jikin ki. yafadi yana mai kara jawota jikin shi. A sanyaye tace Hamma Maleek ka muje ka shirya sannan,nima sai na watsa ruwan ko?. Ta fadi tana kallon kwayar idon shi da yafara kankancewa na jaraba. Cike da gamsuwa ya daga kansa yana cewa” okay honey muje Ki tayani na shirya. Ita dai dukar da kai tayi tana mikewa yyn da suka nufi Dressing mirow don ya fara shiryawa. Creams din sa da turarukan sa yafara gogawa nan ta dauki towel tana mai goge masa sumar kansa da ya kwanta yy lufff bakin kirin kannan kaman na jariri… Lumshe ido yake yana mai jin dadin yanda take goge masa sumar nasa a hankali,wanda at d end ta dauki wani man gashi tafara shafawa a kan nashi tana murxawa da tattausan tafan ta… Sai da tayi kusan minti biyar a haka sannan ta cire Hannun nata tana furta bari naje bedroom dina na watsa yo nawa wankan. Sai a sannan ya bude idon shi daya soma chanja kala xuwa jah,saurin sadda kai kasa tayi ganin irin kallon da yake binta dashi, Cikin wata irin murya yace mata Babyn Mm Queen kishafamuun cream din ajikina,kisakar mun da kasala baxan iyah ba.
Jin maganan nasa yasa Bintoto sakin baki jikin ta har rawa ya fara, kaman xatayi kuka tace” Hamma baxan iyah ba wlh,niiii….. Ganin jikin ta yafara rawa yasa shi saurin ce mata okay,jeki watsa ruwan kinji,ko naxo na tayaki tunda ke kinki yimun. Girgixa masa kai tayi tana cewa” A’a zan ma iyah yi da kaina.
Nufan hanyar barin bedroom din tayi,ai nan cikin azama ya tsaidata hadi da cewa” My princeses kar kije side din ki,anan xakiyi ga wadrop din ki da komai naki ciki.
Sai da tayi jim sannan ta
dawo daga baya tana nufan Privacyn a hankali,bin ta yy da kallo hadi da observing din ta na wasu mintuna, A fili ne yace Fatima har yanxu bata ji sauki ba, Tashi yy saurin hadi da saka farar t.shirt da da jean blue.
Nufan wadrop yy hadi da fiddo mata da wasu fitattun kananun wanda suke pure transferent sharara rigan da bai rufe cinya ba, sai karamin leg jeans iya gwiwa.

Nifan Falo yy don ya dauko mata maganin da xata sha ya rage mata zugi don yasan tabbas har yanxu da sauran kumi a tare da itah.
Daidai tana fitowa daure da towel shikuma yana tahowa dauke da ruwa a cup da magunguna a hannun shi. Murmushi yayi yana mai karasowa gareta yana ajiye cup din akan stool,sannan ya riko hannun ta yana mai son ta taka ya zaunar da ita kan bed. takawa daya tayi ta tsaya tana mai jin wani radadin axaba,don ko a toilet sai da tasha kuka ganin yanda wurin ta kumbura,kallon ta yy wanda kan yy mata mgn tuni tafara hawaye,ganin haka cike dajin tausayin ta ya dago ta cakkk…ya zaunar da ita kan super cushine din bedroom din. bakin sa banda furta sorry bb abun da yake yi, Xare towel din jikin ta yy yaxamana bb komai a jikin ta,itako da take ta kanta sam bata tsaya bin takan shi ba. itadai burin ta axaban radadin yadaina mata. Shi ko da idon shi ya sauka kan lumtsun lumtsun nonon ta nan,yaji wani abu nabin jikin shi,saurin kai Hannun shi yy yana cafkan su yana ya mutsawa don gaba daya yarasa yanda xaiyi dasu. Wani irin harnani yafara yi,yana mai jan su hadi da shafasu jin taushin su wane katifa… Sunkuyawa yy kasan Ta yana mai buda kafanta,wanda nan bb gardama ta bude masa duk da tana cikin tsoro,amma tayi mawa kanta alkawarin indai Maleek ya bukace ta baxata hanashi kanta ba,kuma baxata barshi yy ta abun shi shi kadai ba,yayi mata Alkawarin yadaina kula duk wasu karuwan sa,shiyasa dole tashayar dashi dadin da tafi na wa’annan karuwan nasa. Bude masa tayi nan yaga wurin ta dan kumbira ta ragu ba kaman na jiya ba. saka yatsan sa yy ciki nan Bintoto ta rintse ido tana mai jin dan xafi,da kuma ya tura ciki yana dannan mata kumburin sai tafara jin wani irin dadi na ratsata. Ciro yatsan nasa yy yana mai tura kanshi matse matsin ta,hadi da saka bakin sa yana tsotso ciki a hankali don taji dadin abun. Wani irin dadi ne taji yana shigarta har kwakwalwa. Don har dada tura masa gindin nata takeyi,aiko nan ya hau caf kan sa yana tsotsa da karfi don jin yanda axxakarin sa take tsalle… Nishi kawai yakeyi da gurnani hadi da dan kuka kuka, yana matsa nonuwan ta da hannun sa daya……Itako da dadi yagama cikota don har ji take itama nata Gindin na dagawa fat² . Shikuwa ogan ganin duka sun fara shidewa yasa shi daukan ta cak ya kwantar da ita akan gadon yana mai kara kwaleta sosai,Axxakarin sa datake Tsalle ne ya xurata ta ciki wanda nan yashiga tsammm….Aiko sai da ya sauke wata nannauyan ajiyar xuciya,kan daga bisani yahau gotso yana turata ciki hadi da gantsarota. kuka tafara yi jin irin abun da Maleek yake mata,itadai baxataje bb dadi ba,amma kuma azaban da take sha tafi dadin yawa. ihun sa taji yana Fatima Ashhh….Ushuuuu…. Dadiiii….Dadin ki xai kashe ni ushhh…. wayyyo Plz fatima kinji mai nakeji kuwa ashhh,dadin ki ta da bance,kin fi mun kowa,test din ki daban ne fatima,wayyo gindina xai fittt….Ahhh ushhhhh….. Fati ki sata inaso na kawo washhh….. yana maganar hadi da sukuwa yanayi mata gotso da turarata yana mai dannata ciki. Itako sai hawaye bb bakin mgn,tabbas koda Maleek xai kasheta baxa tayi masa raki ba,illah ma ta nuna masa dadin abun,gudun kar yakoma ruwa…

Tura Gindin nasa da yy ciki ne sosai yasata fara jin dadin abun,wani irin kai kayi taji Nonon ta nayi,cikin kuka kuka ta hau wayyyo Maleek Kaikayi nan kemun wayyo…. Saurin dagowa yy yana mai kallon saman nonon ta da yakara kumbura,aiko nan ya cafke su yana mulmulawa hadi da saka su abaki yana tsotsa da dan cixawa da karfi. Rintse ido tayi tana nushin dadi… Hadi da fara magana cikin ficewar hayyacin ta tafara ushhh Dadi Maleek… kayi ta mun inason dadiiii…… Haka kam yy ta tsotsan nonon ta yana mai cewa” Faty na baxan daina ba har sai kince kin koshi koda xamu kwana ne????.

Wani irin kaikayi taji daga kasanta aiko nan tafara gantsare masa tana kuka hadi da cewa” Wayyo Maleek Kaikayi a nan…ta fadi tana nuna masa gindin ta dake dagawa fat fat,aiko nan yasaka hannun sa yana lilaya belin nata,wanda kan ya ankere tuni tafara xubo da ruwan ni’ima,cikin wani irin kuka mai gurnani ya xura azzakarin sa cikin gindin nata,yana mai turata ciki,yana kukan dadiiii….Itako tin da taji shi cikin ta da karfi haka yasa bakin ta mutuwa don gaba daya nauyin sa ya sakar mata…tun tana jin dadi tafara jin axaba,ji tayi Kaman ana hura axxakarin nasa,kuka yake yana wayyyo ashhhh…fatima….Dadii…Ush….Zan kawo ahhhh sai taji abun na girma kaman xai barata ainan ta hau ihu don axaban da bata shirya ba,Shikuwa bai ma san da tana yi ba,sai buran sa datakewani bubbudewa ta ciko dammm….sai jin farrrr tayi yana xubar farin ruwa. Fiye da minti 5 sannan yafara saukar da numfashi sama² ga xufah dake tsatstsafo masa.

A hankali yafara kokarin xaro abun nasa,amma sai ta kwala kara don axaba,shiru yy cike da raunanniyar voice yace im sorry my teemah, a hankali xan ciro in ba haka ba,xan kara kawowa kuma xan iyah wahalar dake fiye da wannan,kiyi hakuri plz. nasan sai kin hakuri da yawan bukata na. Cikin muryan kuka tafara cewa” Wayyo Maleek da xafi ne,walh xaka kasheni,ae kace baxaka kara mun ba sai na warke.sai kuma kawai tasa kuka????.
murxa axxakarin nasa ya fara yi,don sarai yasa halin jaraba irin tasa,yanxu xai iya kara motso sa,nan ko da karfi ya finciko ta waje,ai wani kara da tasaka sai da su cook da Ma’aikatan ta suka jiyo ta. Nishi ya fara sama² nan ya rungumota ta kam jikin sa yana mai cewa” Ngd Faty na,tnx so much,fatima kina da dadi,kin shayar dani dadin ki,kiyi hakuri dani plz,kar anjima ki hanani kimun rowan kanki.

Shiru tayi tana xubar da hawaye,don yanda ya karshe maganan kaman zai mata kuka sai da yabata tausayi,a ranta ne ta kecewa lallai wannan abu ya xaman mai Masifah,ita yaxatayi kenan? nan wata xuciyan tace kiyi biyayya ai mijin ki lada ma zaki samu.

Jin shirun nata yasa shi tashi daga kwancan da yake ya na mai daukanta cak sika nufi privacy da kanshi yy mata wankan wanda a toilet din tasha soyyaya da jagwalgwale² har ta gaji,don yanxu komai yy mata cewa ” take ya xatayi ae mijin tane,sosai ya tausaya mata,mussaman yana yaga duk tritment din da ya bata takasa tafy,kusan fyade yy mata,don tabbas abun da yy mata baya da banbanci da fyaden. sai da ya tsarkake jikin shi sannan ya dakkota cak ya nufo da ita bedroom din. Kwantar da ita yy kan kujera,sannan yaye wannan xanin gadon da yau din ma sai da yakara ta don jini sai da yakuma dan bata bedsheet din. shimfida wani yy yayin da yasaka mata wa’annan fingilallaun kayan da dasu da babu duk daya,ya nufi da ita kan bed yana mai rufeta da Abun rufa. Juyo sallama da hayaniyar yara daga falon su yasa shi kissing din goshin ta yana cewa” Fatima inason wannan fatan naki tafi dadin ????. yafafi yana nuna mata Buran sa. kauda kai tayi don rashin kunyan shi damunta yake.jiyo hayaniyan yasashi saurin cewa” im coming mah wife,naji kaman da baki a falon mu.
daga masa kai tayi shikuma yy saurin fita don ganin su waye suka baro salom farko har suka iso na biyu bb wanda ya tare su….

Da gashi sai boxer iya kwiwa da jecy ya fito falon…yyn da idon shi ya sauka kan wa’anda baiyi xaton ganin su a lokacun ba…A fili yace” mummy na”.
Murmushi Haj.kubrah tayi masa yyn da baifi ta kan yan kannin nasa ba ya nufi mummy hadi da Rungumeta,nan itama ta rungumeshi tana wani shafa shi kaman karamun yaro. sai kuma kun san dai Haj. kubrah da iyayi nan ta shafa gyefen fuskan shi har saman wuyan shi tana mai fadin are u okay may son?. naji jikin ka da dan xafi ne!!?.

Mmn teddy????.
[5/4, 9:11 AM] +234 816 933 9119: *TYPING✍????*

*????BINTOTO????*

*Na Maman teddy*

*Page 60*

____________________________

*ALHERI WRITER’S ASSOCIATION*????????️

*A.W.A*

_______________________

*DEDICATED TO BINTOTO’S FANS*

kafin yabata amsa ne Hanan da murna yagama cikata tayi saurin hugging din shi tana cewa” Ya Maleek wai ina besty na”. Nan shahida ta amshe da ehhh Mana mun xo ganin Fatima kuma bamu ganta ba,mom ta kanka ma takeyi bata mu ba. Dariya yy hadi da dan sosa kyeya don sai a yanxu ya tuno da aika² n da yayi mawa Bintoton. Mummy ne ta amshe da cewa” Habawa Shahida,Hanan mai saurin mai kukeyi haka? gamu dai a gidan Fatima, don haka ku bari yanxun xan taho maku da itah. Ta fadi tana mikewa daga xaunen da take, hadi da kokarin nufan side din Bintoto don tuni tasan komai na tsarin gidan,sannan kuma Daddy yariga da yasanar masu da Bintoto Maleek ya aurah,wanda sam mom kubrah bataji xafi hakan ba,duk da tasan dan nata Khalid yariga da ya makance a santa,amma duk wannan bai dame ta ba,ita dai burun ta taga Bintoto ta roketa gafara kan abun da yafaru a baya. itama kanta shahida duk ta chanja ta saki kaman ba itah ba. don tun bayan tafiyan Bintoto n suke missing nata shiyasa da Exxellency yace Maleek ya Auri fatima kuma anga iyayen ta sukayi matukar farin ciki da hakan. Shiko Khalid da kamal da dama oready shi Khalid yy Aure don da kyar mom Kubrah tasa shi ya Auri yarinyan Kanwan ta wato Nusaiba da take mahaukacin son shi,amma shi kullum burin shi fatan shi shine yaga ya auri Bintoto. Amma Allah bai nufan masa ba,don ita din ba matan sa bace,matan kanin sa ne Allah ya basa. Koda Dad ya tarasu yana masu jawabi akan Auran Bintoto da Maleek sosai Hjy Babba tayi farin ciki yyn Da Dad na kammala maganar Khalid yabar gidan,wanda a ranar ya tattara hadi da barin k’asar ya wuce Abroad abinshi,don xuciyan shi ta sanyaya,daga can kuma ya wuce Umrah hadi damawa kansa addu’a dangane da hakuri ya zauna da matar sa koda kuwa baya kaunar ta a zuciyan sa… Matan Khalid ne Nusaiba ta kalli Mom Kubrah hadi da cewa” Mom plz ki sauri ki taso mana Anty Amarya don duk mun kosa mu ganta. Dariya Mom Kubrah tayi hadi da cewa” tom har dake Nusaiba,ai yanxu kuwa. Ganin ta doshi side din Bintoto yasa Maleek saurin bin bayan ta yana fadin Mom tana nan side din ne. Okay tace masa hadi da bin bayan sa suka nufi bedroom din shi.
A kullube ta tadda Bintoto tana Bacci wanda tun da tashi ga bedroom din ta fahimci komai don tasan Waye Maleek sarai,duk a yaran nasu bb mai fita da jaraban sa,don sometimes ita da kanta take basa maganin rage sha’awa da fitina.

Kallon sa tayi nan yy saurin sadda kai yana sosa kyeya,Hmm nisawa tayi hadi da yin masa murmushi tana mai katasawa bakin gadon nashi. A hankali ta yaye Blancket din tana mai Ambaton”Fatima…” Fatima”. jin murya ana kirar sunan ta ya sa ta bude ido a hankali tana ware su a kan na Mom Kubrah,Cike da tsoro ta tayi saurin mikew hadi da ambaton Mummy…” Ganin yanayin ta don sai cije labba take yasa Mom saurin rikota hadi da zaunar da itah tana mai furta sorry my dear daugther sorry hear….. Ta karke maganan tana shafa gyefen fuskan ta da Hanun ta,Ganin Maleek a tsaye yana ce mata Mom bata da lfy ne. Da jin haka cike da dan nuna masa bacin rai akan abun da yy tace” bata da lafy mana,waye yajah mata ciwon eyye my son,aikai kaja mata, kana sane da Fatima karamar yarinya ne,wlh in kasa raina ya kuma tinxura fatima bata tayi kwanan gidan nan ba,gidana xan wuce da itah idan ta warke sai na dawo da ita.tunda abun naka babu imani. Cike da magiya ya fara mom Im sorry wlh ban sani ba,amma Plz xan kiyaye baxan sake irin hakan ba.
Shiru Mom tayi na dan lokaci kan tace” okay naji kabani wuri na gyarata tun da shi ma ka kasa.

Cuke da jin nauyin Mom ya juya hadi da barin bedroom din…yyn da cikin Azama Mom ta fara dagota tana cewa sannu Fatima,dama ita haka rayuwar Aure yake,komai sai anyi hakuri da shi kinji daugther na.
Daga mata kai tayi, wanda cike da jin dadi da gamsuwa da bayanannata Mummy ta taimaka ta kamata ta nufi da ita toilet,don ta gasa mata jikin ta, Hmm Anan ma Mummy sai da tayi ta bala’i akan Maleek baya da imani samm, Sosai Mummy ta gasa mata jikin ta,wanda ta chanja ruwa bb adadi,kuma ko wani ruwa sai tasa masa maganin shi da ban. Kafin wani dan lokaci tuni Bintoto taji ta ware,xafin ma ta daina ji, da kanta ta karasa Wankan Mummy na tsaye har ta kammala sannan ta kamo ta suka fito Bedroom din. Tuni Bintoto taji ta kaman ba ita ce mara lafiyan da ya ratattaka ba. Don da hannnun ta ta fito da wasu lace mai launin pink da milk,wanda akayi mata dinkin doguwar rigan da ya xauna jikin ta yaka mata dam,sosai yy mata kyau a fatan nata…Bayan ta kammala shiryawa ne,Mummy ta fara mata bayani hadi da nuna mata abubuwa da yawa dangane da zamantakewar Aure,don Haj. kubrah cire kunya tayi,ganin inbata gaya mata ba tom Lallai Maleek zai iyah kashe yar mutane batare da yasani ba.
Anan Mummy tayi ta mata fada akan kar takuma yarda ya kwanta da ita sai taji sauki sosai kaman nan da kwana3 sannan. Kuma anan ta ciro wasu magunguna guda biyu daga jakarta tana mika mata da cewa” Fatima wannan maganin da kk ganshi na tsarki ne,kullum ki rinka taarki dashi,wannan kuma shan sa xaki rinka yi,amma da sharadi sai kin xo kwanciya bacci idan kin gama komai sannan. Shikuma wannan ta fadi tana saka hannun ta tana fiddo da turare a kwalba, faty kinga wannan Turaren dan jidda ne,shafawa xaki rinkayi a jikin ki.

Da Ihun murna Hanan ta shigo bedroom din da gudu tana fadin oyoyo besty na. Ai da ganin Hanan ne nan Bintoto ta ware hannun ta tana fadin oyoyooo Hanan…”
Cike da farin ciki suka rungume junan su suna mai kukan farin cikin haduwar su,Mummy ko bin su take da kallo hadi da jin kaunar su da yanda suke kaunar junan su… fiye da minti 5 suna a haka sannan Hanan ta dago tana cewa” wlh Fatima nayi missing din ki over. Murmushi tayi hadi da cewa” wlh nima Hanan ykk.
lfyl. ya Amarci kuma? duka Bintoto takai mata tana cewa” Hanan ni kk cema wa haka?. Dry Hanan tayi tana xillewa hadi da cewa ” Tom ae gsky ne. Suna a haka sai su Nusaiba da Shahida suka shigo suna furta tun da Amarya taki fitowa mu sai mu xo…Shahida ne ta kallli Nusaiba tana mai ce mata” tom ai kune matan Yayyin miji don haka sai ansayi fuskan Amarya sannan Zaku ganta.
Ai nan Hanan ta dire kafa tana furta kwarai ko da gske,ai Aunty Nusaiba baxaki ga fuskan Amaryan mu ba sai ansaya. Dry Nusaiba tayi hadi da rike baki tana cewa” tom dame xa’asaya na siya.
Kafin su bata amsa ne Mummy ta mike tana dariya Hadi da cewa” uhmm ni bari naje daga falo don inason mgn ma da Maleek naga Abun naku bana kare bane. Shahida ne tace Mummy idan kun gama mgnan kice masa yaxo fa ya siya mana fuskan Amarya. Nusaiba ne tace” Dallah wani siyan fuska bayan aikin gama ya riga yagama,karako yanxu fah tare muka gansu a cikin gidan nan. Nan duka suka saka dry,Hanan na cewa” damun sani tun jiya mu taho…

Bangaren Mummy kuwa a falo sosai tayi ma Maleek fada akan kar yakara yi ma Bintoto komai sai ta warke sannan. nan ta kara masa nasiha dace masa Bintoto fah ba babba bace komai tayi masa yy hakuri,su zauna lfy, Sosai Mummy tayi masa nasiha mai ratsa xuciya,wanda nan yy mata alkawarin inshaallh xai daga mawa Bintoto kafa,kuma xaisuyi xaman lfy da yardan mai sama’u.

Su Mummy kam basu bar gidan Bintoto ba sai Magriba sannan, yyn da Maleek kam yanda yake nan nan da Bintoto sai da tafara mmki wannan wani irin so ne Maleek keyi mata,anan tayi ta gdy ga Allah da yabata miji nagari ingarma gwarxo gentle kaman Maleek mijin na ake cema 1 in town.
Tun daga wannan Ranan Maleek yake danne duk wani dha’awan shi akan Bintoto, sai da sukayi kwana 3 a haka,bai mata wani abu ba,sai dai kullim tare suke wanka ya wanke ta tass,sannan inxasu yi bacci ya matse ta kam a kirjin sa. ita kuma Bintoto kullum tana kokarin yin aiki da magungjnan da Mummy ta bata,kullum xatayi tsarki da na tsarkin,sai kuma sauran bata ta saka su ba.

________________________

A wani dare ne tana zaune bayan ta futo daga wanka a bedroom din ta, tunanin maganin Mummy ne ya fado mata aka,nan ta sa hannu tafara shafa na shafen,sannan ta sha da yawa wanda ta ce mata na shane… goge powder ta tsayayi,nan taji wani irin cikin ta na juyawa kaman maran ta zai balle, rintse ido tayi cikin jin wani layi² ta nufi kan bed. hadi da jahn bargo.

Muryan shi taji yana kirar ta my Sweat…” Swaet heart…” A haka har ya karosa kan bed din,wanda tun da ya shigo numfashin shi yafara season. Da kyar ya iya furta sweat ki gama shine baki xoba,ae bakya konta anan ba,bedroom dina xamuje yau xaki ban kayan dadin ki ko?. Daga masa kai tayi, wanda ita kanta batasan lokaci n da tace hakan ba.
Cike da jin dadi ya nufi da ita bedroom din sa,hadi da kwantar da ita akan makeken gadon sa. yana mai kissing din ta.
Janye yar yaluwar gown din jikn ta yy wanda yake iyah cinya. aiko nan yaga Dukiyan fulanun cirko² a kan kirjin nata suna mata oyoyooo….
Saurin sa bakin sa yy yana mai cafkan su,hadi da saka hannun sa yana mai wasa da dayan. yana wani irin gurnani kaman zaki yaga nama. sakin mata nauyin sa yy gaba daya yana wani irin kissing din ko inah na sassan jikin ta. ita kanta wani irin gimi ne ke tsatstsafo mata don a yanxu dadin abun takeji. Saka hannu yy yana shafa tun daga kan nonon ta har xuwa dan ramin cibiyan ta,wanda nan ta fara matsa kafa tana lumshe ido… Jin yanda gindin sa ke fat² tana tsalle kawai tana niman Kogin dadin ta ne,yasa shi tura hannun sa kasan gindin ta,yana saka wa cikin HQ din ta.
Jin yanda abun ke fixga kaman xai fita yasa shi saurin bude kafanta yana mai kokarin xura mata… Wanda tuno da kalan axaban da tasha kwanaki yasa ta saka wani mahaukacin ihu tana mai tattaro karfin ta ta ture shi gyefe ta mike da sauri tana jan bargo. Nishi yake saukarwa da karfi da karfi,cikin wata irin murya ya fara cewa” Plz fatimah….Fattttiii….. sai kuma dif maganan ta dauke sai Hawaye ya fara bin kuncin sa. ai ganin haka yasa ta saurin juya masa baya tana mai saurin sauka daga kan bed din ta nufi bedroom din ta dagudu,don a cewan ta baxata tausaya masa ba shikuma yy mata rauni…

Bayan ta isa ne ta xauna bakin bed din tana mai daura towel amma ta kasa shiga toiilet din saboda jin wani abu dake bin mata kugu. rintse ido ta hauyi tana salati,hadi da jin wani irin gindin ta da fat³ cike da mmki ta xare towel din tana mai lekawa wai dama gindin mace na tsalle sai akaina. ta fadi tana mai matse kafanta. fiye da minti 10 abu sai gaba yake kuka tafara tana washhh….Ashhh….Ganin haka yasa tana matse jiki da kafa don ko towel bata tsaya daurawa ba ta nufi Bedroom din sa,anan taga wayam baya nan,ai da sauri ta fada toilet nan ta riske shi tsaye Ruwan shower na zubo masa akai. Da sauri ta nufe shi hadi da hugging nashi tana kissing ko inah na jikin shi,a haka take bin har kan cinyoyin sa,aiko nan taga Sandar girman nashi a tsaye kammm….Kafeta tayi da ido tana mai jin wani tsantsan sha’awar abun. Aiko cike da ficewar Hayyaci ta kai bakin ta tana lasawa tunda ga farko har kan twins din sa. Kai jin maganun na tsuma ta yasa ta saurin rintse ido tana nishin hadi da cafkan gindin nasa tana tsotsa kaman xata cinye ta duka.

Ai nan ya rintse ido yana mai sumbatu da cewa” washhhh…Ashh….Sweat dadi…kicinye duka,wlh ina sonki Ahhhhh……..Ganin ta xube tana mai shirin tura hannun ta cikin gindin ta yasa yayi saurin daukan ta cak hadi da nufan bed ya kwantar da itah. Bude kafafuwan ta yy hadi da daurewa da jikin bed da hannayen ta duka. nan a hankali tafara mata tafiyan tsutsa har tsaka tsakin cinyanta… Shafa wurin ya shiga yi itako sai kara bude masa kafan take,yanda take jin kaikayunnan kawai takosa taji shi a ciki, Ganin hakan yasa shi turata ciki hadi da fara sukuwa ta cikin ta nan tafara nishi tana sauke numfashi hadi da dan kuka tana rintse ido, shikuwa Ogan naku ihu yake yana washhh….Aushhhhh Fatima kedin ta dabance ahhhhhh xai fita ushhhhh Wayyiiiii ina son ki fati na,i love you Ahhhhh….haka yake turawa yana sukuwa hadi da jijjuyata ciki yyn da itama kukan dadi take tana dan nisawa tana cewa” Wayyo Hamma Dadiiii….Ciki na mun kai kayi ahhhshhh dadi Hamma…Ai jin haka kaman ta ingixa shi ne,don kaman a lokaci n yafara Mahhh…..

Niko ganin haka yasani na tattara ko mutsai na,na bar masu gidan ma gaba daya nace aje aci luv yanda ya kamata,Bintoto sam kar ki raga masa kici masa har sai kinga ya kusa shidewa.

Bayan wata biyu ne na tattara nace bari naje naga wainan da Princess Bintoto suke toyawa da prince din nata.

Kwance na ganta a kan ciyansa karasaawa nayi nan naga abun ashe har yanxu yin shi ake,don hannun ta na cikin wandon sa tana wasa da gindin sa,hadi da liliya twins din sa…Lunshe ido yy yana mai nisawa da cewa” U are d best fatimah,kin iyahhhh tnx so much…sai da taga ya lafa sannan ta fiddo da hannun nata tana tashi daga xaune tana kissing din lips din sa. kama bakin nata yy ya tsotsa son ransa sannan ya saki.

A hankali ta shafo cikin ta yana furta Swear ina fah tunanin Da baby na anan. zaro ido tayi hadi da cewa” Hamna Maleek haba wani babyn bakomai wlh.
Dry yy hadi da cewa tom bari nayi maki testing mu gani. Nan ya dakko Kayan aikin sa wanda nan take kafin minti 5 yayi mata komai. Dry ya shiga yi mata yana hugging nata jikkn shi da nuna mata Result din…my love kalla Kingani kin dauke da Baby na na tsawon 2 to 3 mount….cike da farin ciki ya rungumeta yana kissing din cikin nata…nan take wasa ya fara chanja salo….ita kuma ta biye masa hadi da fara faran ta ransa.

Niko nan na tattaro ina gudu ina cewa” Ramadan Ramadan dole a tsaya daga nan,Sai dai muce Allah ya sauki Bintoto lfy ya raya zuri’a ya kuma kara dankon soyayya tsakanin ta da prince Maleek.

*TAMMAT BIHAMDULLIH*

[ad_2]

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button