AURAN WATA DAYA

Dafe kansa yayi tabbas yasan cewar kwanaki kadan ya rage ya ciki burinsa na auran tarwatsa auransu da khairat, amma kuma gashi ansamu matsala.
Mikewa yayi yana xageye dakin a fili ya furta “tabbas lokaci yayi daya kamata na daina cuttar da kaina nakuma daina karya ta xuciyata, nakuma daina karya ta wadanda suke fadamin,bb karya a ciki a xahiran ce abun yake xuciyata ta kamu da matsanai cin son khairat.
Ya salam meyasa nayi wannan gangancin????
Why????
Meyasa na yadda har aka daura aurena da khairat???
Meyasa na yadda har muka xauna gida daya da ita???
Why??????
Meyasa nabari xuciyta yasamu kusan ci da ita har nabari halayyar ta da dabi’unta suka tsaya min a rai????
Tunawa yayi da abin da Abdul yake fada masa tun kafin ya auri khairat.
Ya salam????????♂
Tabbas ba yanxu nafara son khairat ba.
*Page 23*
Allah Allah yake yaga ya isa gidan, yana karasawa yayiwa baba mai gadi horn da sauri ya karaso ya bude masa gate yana masa sannu da xuwa,ko bi takansa beyiba ya wuce yayi parking motar ya fito ya rufe yanufi cikin gidan.
Be sameta a palon kasa ba shiyasa yanufi saman.
Tana xaune kan kujera ta gama waya da maryam tana bata labarin yadda sukayi da Abdul kenan ta ajje wayar taji motsin tahowarsa bata ko motsa daga inda takeba bareta dago taga ta inda xai bullo.
Ganinsa kawai tayi a saman kanta yana wani cika yana batsewa, mikewa tayi daga kwanciyar datayi ta xauna tana kallonsa, ganin bashida niyyar yin magana ne ya sanya tace lpy kuwa naganka a haka???
Au ke bakisan abinda kikayi ba kenan har kike tmbyt meya faru???
Jin maganar tayi wani iri tunda ita dai tasan Bb abinda tayi,yatsuna fuska tayi tace nidai a iya sanina bb abinda nayi ????????♀
Gani yayi tama raina mai hankali yaji ransa yakuma baci,kasa yayi da kansa yadda yana iya jiyo numfashin ta itama tana jin nasa, gabanta taji yana faduwa amma ta dake.
A kausashe ya soma maga, “wato sbd kinga ina miki wasa 2 days shiyasa kika rainani,tsabar iskan ci a gabana xaki xauna kina yabon wani kato sbd kin maidani sauna koh???
Sai a lokacin ta gane laifin nata,murmushi tayi a xuciyarta tace ” tabbas yau anxo wajan da alama ka shaka yanxu xan kuma shaka maka.
Kawai dan nafadi gsky shine xakaxo kana huci wai nayi maka laifi ni ai banga aibu a abinda nayiba.
Kallonta kawai yayi yace “oh rashin kunyar taki xaki Nuna min kenan, toh wlh xan gar gadeki duk ranar da kika sake aikata maka mancin irin wannan wlh ranar xakisan koni waye.
Wai kai akan Abdul kaxo kake yimin wannan abun???
Kallon mamaki yabita dashi a harxuke yace waye shi Abdul din a wajanki???
Wai ko kin manta cewar ni mijinki ne kike nuna damuwar ki akan wani harda yabonsa kuma a gabana ku kunyar idanuna bakiji ba(chab su oh oh sai yau aka tuna da igiyar aure????)
Wata uwar harara ta hurga masa sannan tace aure kai kasan shi kuma nayi din ko kamanta matayin da muke dakai ne acikin gidan nan???
Kuma indai akan abin da na fada ne sai dai kayi abinda kaga xaka iya ko auransa nace xanyi bakada yadda xakayi sbd ai ba haramun bane tundai kai dakake dan uwana baka dauki auran mu da muhimman ciba sai yanxu xakaxo kana gayamin wata magana kuma wlh yanxu na……..
Bata karasaba taji saukar wani gigi taccen mari a kuncinta,hannu ta sanya ta dafe wajan tana kuka ta dago jajayen idanunta tana kallonsa.
Juyowa yayi da niyyar sake magana amma ya fasa ya karkada kai kawai ya wuce dakinsa ya rufe kofa.
Saka kanta tayi tsakanin cinyoyinta ta dafe kanta tana wani irin kuka mai tsuma xuciya, taresa gane metakiji gameda abinda sadeeq yayi mata ita abin yana bata mamaki sannan yana bata haushi da takaici,me tayi masa da xai daga hannu harya kwada mata mari,kawai daga magana ita da tana xaune dashi ne kawai na wucin gadi kafin wa’adinta ya ciki,gsky baxata iya juraba tunda gashi yanxu abin ya sauya harda duka wai ita sadeeq ya mara abinda yafi tsaya mata a rai kenan wani kukan tasake fashewa dashi.
Xagaye dakin kawai yakeyi xuciyarsa nayi masa maganar tace keyi masa yawo a kwakwalwa. “Ko auransa nace xanyi bakada yadda xakayi”. A fili ya furta ina Sam hakama baxata faruba,dafe kansa yayi dayaji yana Sara wa ya salam wai mena aikata ne???
Miye hurumina a cikin maganar nan tasune???
Meyasa na damu da kalaman datayi masa ne???
Tunawa yayi da Marin da yayi mata sai a lokacin ya kula da sautin Ku kanta dayakejj har cikin dakin nasa, jiyayi baya son kukan nata gaba daya sautin dagula masa lissafi yake yanajin wani ari a xuciyarsa amma baxai iya xuwa ya lallasheta ba.
Ya Allah wannan duk laifi nene khairat bakida laifi ni nasan da haka amma bansan meya tunxurani na aikata hakan ba.sautin kukan tane kawai yake damunsa toshe kunnansa yayi sbd xuciyarsa baxata juraba da sauri ya dauki key din motar sa ya bude kofar ya fito.
Har yanxu tana nan inda ya barta tana kuka,kasa kallonta yayi da sauri ya wuce ta ya fice daga gidan.
Sake fashe wa tayi da wani kukan, tana bukatar Wanda xai rarrasheta amma kuma baxata iya kiran Momcy ba to waxata kira???
Maryam mana
Xuciyarta tabata amsa, daukar wayar tayi ta soma kiran maryam.
Ringing daya ta amsa wayar hadi da sallama.
Tana kuka ta amsa sallamar
Da sauri maryam tace sis meya faru lpy najiki haka???
Saida tayi mai isar ta sannan tabata lbrn abinda ya faru takuma fashewa da kuka tana cewa maryam harda mari fah.
Murmushi maryam tayi tace haba besty meyasa wani lokacin kike kai hankalin ki nesa ne???
Ai mu yanxu abin nema ne ya samu.
Tsaida kukan tayi cikin mamaki tace kamar Yaya???
Uhm baki ganeba kenan, kinsan meyasa sadeeq ya aikata abin fa yayi miki yanxu????
Mexaisa yayi min haka kuwa banda tsanata dayayi dakuma xallar xalunci kawai, ta bata amsa tana dada tuna lokacin da ya mareta.
Murmushi maryam tayi tace nop ba haka bane.
Wannan Abu da sadeeq yayi yana nufin kishii.
Kishi kuma????
Eh mana
Maryam karki manta fa sai kana son Abu sannan kake kishin sa,shi kuma sadeeq baya sona.
Da kenan, maryam ta bata amsa
Uhm kin dai fada kawai sis amma bawani sona da yake.
Baxaki ganeba khairat amma kici gaba da hkr muna gab da samun nasara.
Shikenan sis xanyi kokarin yin hakan
Yawwa dear
Nan dai maryam ta dada rarrashin ta harta warware sannan sukayi sallama,
Tashj tayi tashiga daki sbd bataso yadawo ya sameta tayi niyyar saiya gane kuransa tunda har ya iya sanya hannu ya mareta..
*Neenat seif????????*
????????????????????????????????????????????????????????????????
AURAN WATA DAYA
????????????????????????????????????????????????????????????????
*Written by neenat seif????????????????????????????????*
*Dedicated to my blood sis Aisha????*
2 eyes sukayi dashi,yana tsaye a bakin kofa ya jingina fa bango hannayen sa xube cikin aljihun sa,sanye yake da kana nan kaya ya xuba mata idanu.
Kasa tayi da idanunta ta kalli rigar dake jikinta iya gwaiwa ko hannun arxiki bata dashi, shima kallota yayi har kasa kamar yadda yaga tayi murmushi kawai yayi sannan ya tako a hankali ya karaso gab da ita.
Sun kai tsayin mintuna a haka amma ya kasa magana shin hakuri xai bata koko tambayar ta xaiyi dalilin dayasa take boye masa bataso su hadu???
Ganin bashi da niyyar yimata magana ne ya sanya ta tsame hannunta daga abin da takeyi ta rabeshi xata wuce