NOVELSUncategorized

AURE KAN AURE 3 & 4

AURE KAN AURE
 Chapter 3 & 4
………………………………
Aleeyu bai dawo gidansa daga gurin
aikiba Wucewa yai
can gidansu nafin acan Sukai sallar
magrib da isha,i
Anan ya samu ana Maganar auren kausar ya

samu
anayi nanda sati biyu Ita da wani
controler na
Custom ta gama digirinta kuma ta fito da
kwali mai kyau
Hira suke sosai Ita da aleeyun nata mommy kuwa
harkarta kawai take
Ta numfasa tace kasan kome zaka
siyanmin yaya
aleeyu?
Tacce yauwa kaha inason kayannan
wadanda ake tallansu na chaina
Tace dan Allah ka taimaka ka siyamin
irinsu yayana Wlh babu irinsu a. Naija
Yace lissafo inajinki
Tace akwai wata gas cooker da
vegetable marchne sai warmer
Nandai ta lissafo masa duk abubuwan da
take buqata
yace karki damu akwai wani abokina da
Aikinsa kenan shigo da kaya zan bashi.
Sai ya siyo miki Wani qara ta saka tana murna
tace na
gode yaya
Wlh naji dadi shi daddy wai komai saidai
a siyamin anan
qasa naija
Yace kema ai nasha zakiso haka yaddah kike
fadin kina
kishin qasarki ta hausa Da al,adun malam
bahaushe shiyasama kika karanta
hausan har kikai
Digiri akai
Tace baka gane bane yaya ni inada burin nai aure
na
ganni a qaton kichinne na
Hada wannan na sarrafa wancan Kullun
mijina ya dinga ganin abubuwan da
baimasan
dashiba na dinga qirqiran Abubuwa kala kala
Wanda a lokaci qanqani sai kaga na siye
hankalinsa da
tunaninsa koba hakaba
Wata irin daria ya saka shida momyn
nata Dan basu taba tunanin kunya irinta karsar
zata iya furta
hakanba
Aleeyu yace ke kausar ashe kema kin i

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button