AURE KAN AURE 6

Aure kan AureĀ
Chapter 6
.
Washe gari shine ranan da suka tunkari shajini da
Buqatarsu tason bashi adnan amman ina
Buqatarsu bata cimma
Ruwaba dan cewa yai ya masa qanqanta ta
barshi ya tasa
Hakan bai mata dadiba
Dan haka tasa musu ido tana kallonsa ya gama
wahalarsa a banza ba moriyarsa
Zaiciba
Kwanci tashi ba wuya adnan ya gama primary
Aleeeyu ya samar masa gurbin karatu na ajin
gaba da primary a haka nafi ta samu
Ciki
Murna wajen aleeyu ba,a magana
Don haka ya shga tattalinta da rainon cikin
Soyayyah kuwa tamkar zai hadiyeta
Hakan ba qaramin yin mata dadi yaiba dan
daman
Abinda takeso kenan
Saidai kausar ta rigata haihuwa ta haifi danta
namiji
Alokacin cikin nafi baifi wata shiddah ba
Gama Makarantar adnan ta primary taxo masa
Da sauyin yanayi
Dan nafi tamkar wata dama ta samu na shga
Rayuwar yaron
Qarfe biyu ake tashiinsu ya dawo gida sai hudu
ya wuce islamiyyah
Adnan yarone mai hazaqa ga farin jini
Kowa sonsa yake
Dalibai da malamai
Ita kuwa nafi wani tsana ta dauka ta qara Dora
masa
Shiyasa yaron babu abinda yake tsoro sama da
ita
Dan shi kansa aleeyun ya fara fahimtar hakan
Adnan tun yana yaronsa ya taso mai tsoron
Allah da yawan addu,o.i na neman kariya
Misalin qarfe hudu na yaMma nafi na kwance
saman doguwar kujera
A falo chartin kawai take da kawayenta
Adnan ya fito daga
Bangaren masu aiki sanye da kayan islamiyyah
Army Kalo sun haska fatarsa saika rantse dan
larabawane
Nafi ta yinkura da qaton cikinta dan wata tara
Ta kalleshi
Kai zonan jiki a sanyaye ya nufi inda