AURE KAN AURE 7

Aure. Kan. Aure
Chapter7
.
Afnan ta nuna masa wani makeken gate mai
kama da qofar shiga gar
Yai horn masu gadi suka bude
Yai fakin sady tace a gaskia saika shgo ka gaishe
da hajia ta
Dan kuwa lbrnka tuni ya gama cika mata
kunnuwa wajen afnan
Yaso ya bijire saida afnan ta saka baki Sannan
suka rankaya cikin gidan
A falo na uku ta ajesu tasa mai aiki ta kawo
musu lemo da ruwa
Sannan tahau saman batafi minti gomaba sai
gata. Tare da momyn nata
Hajia surayyah
Waddat hade cikin wata qasaitacciyar shiga irinta
mata masu kudi
Ta hakince saman kujera fuskarta dauke da
murmushi
Suka gaisa da adnan tai masa sannu da zuwa
Sundan taba Hira kadan. Afnan tace zasu tafi
Hajia sury tace wannanne baku isaba dole ku
zauna a gidannan yau zakuyi
Lunch
Afnan tace kai Momy batasan zamuzo nanba
Tace ba komai zan kirata a waya na fada mata
Afnan tace a,a karki kirata mommy zataimin fada
Tace bakuyi dai niyyar zamaba kawai tace a!a ba
haka bane Momy ai
Zamu dawo wataran
Tace to Allah yasa
Suka miqe
Sady ta rakosu har bakin motarsu suka shga
Sannan sady ta dubi adnan tana wani kashe
idanu
Yanxu sai yaushe kenan yaya adnan?
Yadanja wani murmushi yace a,a wannan
tsakaninkune keda qawarki
Tadan batarai tace haba adnan yanxu dole in
zamu hadu sai qanwarka ta sani?
Shikenanan yanxu bani numberka
Amsar wayar tata yai ya saka mata Sannan
Sannan ya shga motar ta daga musu hannu
Haka kawai afnan taji ranta ya baci tsayuwar
sady da adnan
Taji tamkar ta miqe ta shaqesu wani irin kishine
Mai zafi ya tokare mata