Zee Baby Book 1 Page 13

*????????13*
….na farko kaine ka zalumceni kamun dukan mutuwa har na suma shiyasa nama barna saboda bana yafiya idan an cuceni sai na Rama naba fada ina son kwace hannuna da yake murzawa duk gabobin jikina sun Saki kin sakina yai ya kara kusantoni niko sanyi nakeji sai lumshe idanu nakeyi murmushi mugunta yasaki” gud naji amsar farko sai tabiyu meyasa kika dauki wayar matata kika zageta uwa uba kika ce ni dan iskane bin mata nake meyasa kikaso ki rabamu meye dalilin ki Oya amsa?? ya fadi yana kamo k’uguna da hannu biyu yana murzawa cikin wani Dan iskan salo duk na rikice daket na tataro jarumta ” kaga malam ni fa ba yar iska bace da zaka rika tabani baki ya bugemun da karfi” ni dan iskanne amma ke bakida matsayin da zanyi iskancin dake, Dan baki kai maceba Oya bani amsar tambayata meyasa kikeso Raba ni da sweet babyna kinsan irin son da nake mata kikaso rabamu jinayi raina yayi mugun baci bansan lokaci da na kaimasa duka akirjiba kai tsaye babu shaka nace” taci uwarta Dan kutumar ubanta ba baby ba dai yar tsana kuma ban saniba banida amsa idan kasheni ma zakayi to yi niyah? banza ya mata sanin bugu bayayi mata Dan fusrkarta tayi jajur saboda Marin da yarika gabramata baki ya ciza ” gud to meyasa kike neman fada da mata idan kinga suna mu’amula dani meye dalilinki bani amsar dukansa na fara akirjinsa babu ko dar nace” banida amsa dan haka idan zaka kashenine to sai kasa niyah?? murmushin gefen baki yayi ya kamo fuskata bakinsa ya Dora akunnena yai magana k’asan makoshi cikin wata irin murya” ok bakida dalili amma idan kin ganni da mace kike haukacewa kirasa nutsuwarki har sai kinyi yada kikaga ta bar inda nake na lura Sam bakison ganina da wata mace kina sona ne ko me?? Ya fada yana sakin fuskata ya dagamun gira ya Kara rike k’ugunta Dan so yake yamata Alluran da za’ace tabbas mahaukaciyarce yasa mata kasala har tsawon wata biyu yaga iya shegenta da fitsara da rashin tsoro agigice na dago kaina na kalleshi raina abace ” wa’iyazubillah wlh bana kaunarka gwara naga gawata da na soka Allah gwara na mutu bansan soba ko a akaddarata zan roki Allah Ubangiji kada ya doramun kaddara da zata hadani dakai da sunan soyayya wlh na tsaneka Dr Sardauna baka cikin irin mutanan Da zanso har nakoma ga Allah ni Zainab wlh nafi karfinka a soyayya wlh bazan taba somka ba kuma da kakecewa ni busasar macace babu abinso ajikina cikakun maza masu lfy irin su Ya Mahabeer su sun san cikakar mace bazasu fadi hakaba kai har yanzu bakasan macaba shiyasa kaje ka jajabo mai kirar Aladu mace ba fasali gindimdim wlh da nasoka gwara naso kare jikake tass ya sharara mata mari hudu ajere yana huci sakinta yayi ya Mike tsaye ” nine kike hadawa da kare nine kika tsana haka Ashe kiyayar da kikemun takai haka nine kike gayawa magana mai daci haka matar da zan aurace kike kushewa haka nine ba Namiji ba Wallahi na fasa horon da zan muki na sauya Salo Alluran da yazo da niyar mata har kala ukku ya cirosa tanaga Allura hankalinta yayi kololuwar tashi amma ta dake yau ta dauki niyar duk abinda zaiyi saidai ya mata kuma taji dadin yada ransa ya baci yake tsuma kallonta yai yagane tsoron Allurane fal aranta murmushi yai cikin wani irin voice yace” ki ajiye hankalinki na fasa miki da naso na miki wata shegiyar Allura wace zaki kai tabonta har lahira dafinta na tare dake azuciyarki zaki daina duk wani iskanci amma yanzu zan samiki dafin da yafi wannan Allura watsar da Alluran yai yana kallonta “na rantse miki da Allah idan yau ayanzu baki furtamun kalmar soba ni badan halak bane duk da bana kaunarki kamar yada baki kaunata duk na gama ganoki haukan banza kike wlh sona ya miki mugu mugun kamu amma zaki fada da bakinki zan miki hukunci mai tsauri wanda zai zauna azuciyarki daram bazai taba fitaba zan Nuna miki ba kowane namiji ba zaki kalla ido da ido ki fada masa abunda kikaga dama ba kuma ya barki hararasa
nayi cikin tsiwa nace” Allah ya fika me ka isa kamun na fada bana kaunarka sai me karya nayi me zan dakai wallahi yau duk azabar da zakamun saide kamun bazan taba cewa ina Sonka ba nida nake da kamar Mahabeer me zan dakai kai kuma wlh baka isa kasani na fadi abunda baya tsarin rayuwata ance ba’a sonka se me ta fadi tana murguda baki kai ya jinjina yana sakin murmushi tabbas yarinyar ta wuce tunaninsa amma zai Nuna mata shidin ya wuce ajinta da tunaninta zai nutsar da ita zai ladabtar da ita tunda yaga duka baya mata tamkar jaka take wayarsa ce ta dauki ringing screen din wayar ya kalla ganin wacece yasa ya dauka ya Kara akunne ” ke tashimun banza tamasa ta kauda kanta zama yayi har jikinsu na goguwa da juna” hello sweet baby ykk? ya fada cikin cool voice ahankali ko me tace yai murmushi ” zan biyu insha Allah tunda nazo ban zauna ba ne shiyasa ban kirakiba da Annoba aka hadoni murmushi yai eh wlh hauka take tuburan amin sweet babyna wlh Nima kina raina zan biyo na ganki love u too samun irinki azamani nan wlh sai antona ga nutsuwa ga hankali da sanin darajar Dan Adam wlh my sweet baby ina mugun sonki ko me tace oho yar dariya ya Saki ya tura hannuwansa cikin gashin kansa yana shafawa hira suke sosai cikin nishadi da maganar sana ranar auransu suke wacce za’ayi yau sai maganganu yake fada mata masu tsada zee baby ta tsora masa idanu yanda yayi masifar kyau komai NASA daban Suit din jikinsa yai masifar masa kyau ta fito masa da girmansa haka kawai taji hirasu ta isheta duk ranta babu dadi sai ajiyar zuciya take sabkewa ga kamshin turarensa ya adabeta da yada yake mata magana cikin wani salo haushi ya cikata sai tsaki take ja ” aikin banza aikin hofi Allah natuba inda macan azo aganice ma amma mace ba tsari sai gaiyar baki da Jan idanu ko aka bai kawoba da ita ya jita ko. cigaba yayi da firasa cikin nishadi tayi iya hakurinta na ta jure ta kasa sai matsar kwalla take ahankali yada bazaijiba ta matsa kusansa ta Dora kanta bayansa ta lumshe idanu tana sabke ajiyar zuciya da Sauri Sauri yana jinta
Bai kulataba saima Karo wasu kalamai masu tsada yai yana fadawa mashakurah har kiss yake sakar mata abunda ya Kara tunzura zee baby kenan jikinta ta janye ta tataro nutsuwarta tana so ta sabka amma ya matse gurin ” malam gyara zan shiga toilet na fito ka kaini gida bai kulataba wayar ya tsinke ya ajiye saman table din ya mayar da ita ta zauna ya matseta idanu ya zuba mata murmushi ya Saki” kikace baki sona me yasaki kwalla aharzuke na dokesa akirji ” son yaci durin uwarsa kan buro ubansa so din ba’a sonka na fadi me zan dakai ta fada ta rikice sai dukansa take tana kuka idanu ya zuba mata cike da mamaki me yamata na hauka haka shifa yariga ya gano yarinya mugun sonsa take amma tana cewa bata kaunarsa tsinto muryata yai tanacewa” ba’sonka me ka isa kayi daga yau bani ba kai kafita arayuwata kome zanyi ba ruwanka dani hankadeta yayi saida ta fado k’asa ta Mike ai kallon da taga ya watsa mata yasa tayi tsaye bata iso gunsaba hararasa tayi ” mugu Allah ya isa ban yafeba damkota yai ya murde mata hannuwanta ta baya saida sukayi mugun Kara wani gigitaccen ihu tasaki Dan zafi juyo da ni yayi ya daukeni cak kamar baby yana murmushi kan kujera ya zauna dani yana shafar gashin kaina ya shiga gyaramun gashina” zee baby ya fada cikin wani yanayi yana sakarmun kiss awuyana Wanda saida gashin jikina ya Mike sanyi na fara kusantoni” zee baby bazaki amsaba?? ” eh bazan amsaba ko Ana Dole ne saukeni ni ba yar iska baceba zaka wani daukeni ka rumgume dan salon iskanci to ni ba irin yan matan da kasaba kawowa bace ni inada mutumci” ni Dan iskanne wasa zamu buga yanzu zan banbance miki tsakanin fari da kuma baki ya fada yana kai bakinsan wuyana yana tsotsa ajiyar zuciya na sauke da gagawa bakinsa naji cikin kunnena yana min wani shegen kiss mai tsayawa arai zabura nayi ina dukansa amma ku ajikinsa harshansa ya zura ciki yana tsotsa zaginsa nake da yago amma abanza matseni yai gam wani irin yanayi nashiga jikina ya fara Saki layi lakwas kaina ya tallbo ya kirani k’asan makoshi ” zee baby kalleni ya fada yana shafar k’asan marata zuwa cikina tuni jikina yayi mugun sanyi wani irin sanyi na ziyartata sai lumshe idanu nakeyi bakina yamun nauyi Dan wata irin shafa yakemin a marata da cikina kallonsa nayi na tataro jarumta ina hararasa wani sansanyan murmushi ya sarkamun Wanda ya ida zautar dani idanu na lumshe inajin wani mugun feeling face dinmu ya hade ya fito da harshensa yana lasar fuskata da sakar mun kiss ako ina na fuskata yana lasar yar barimar da da nasaka ta kasan lips DINA da kuma ta hanncina hannusa dayan yana kwankwalamun kunne ya Dora hannusa saman lips d’ina yana shafawa ya turamun yatsarsa bakina arashin sani na fara lasa ina tsotsa murmushi yai ya had’e face dinmu cikin wata irin murya yace” gud zee baby bude idanuki ki kalleni inason musha bakin junanmu ido cikin ido saboda kiyayya amma idan baki kalleniba to kina sona da Sauri na bude idanuna na cire yatsarsa abakina cikin Dan kuzarina da ya ragemun na kalleshi muryata asarke nace” malam bakina kwalelenka ni ba yar iska baceba ” eh nasani ai