DA AURENA 1

Bissimillahirrahmanirrahim
Dukkan godiya ta tabbata ga Allah ubangijin Talikai
Page 1
Tsaye suke kan kwanar layin ya zuba mata ido yana binta da wani maya taccen kallo ita kuma ta sadda kanta kasa
Dan haka nace yakamata najiyo meke faruwa acan
Inason kidago kanki ki kalleni kisa idanunki a idanuwana Huwailat don natabbatar da gaskiyan abunda bakinki yafada nidai nasan Allah shiya doramin sonki da kaunarki a xuciyata Dan haka bana jin akai wani Abu da xai kauda kaunarki a xuciyata Huwailat kinsan yanda xafin kauna take a xuciya kuwa tabbas nasan baki saniba da kin sani ba abunda xaisa kidinga wasa da numfashina
Ta dago ta kallesa so daya ta sadda qanta qasa tana murmushi tana jin dadin kalaman da Yusuf kefada mata duk sanda suka hadu jitake tamkar tafi kowa sa ar masoyi a duniya
Magana nake dakefa Huwailat amma kinqi magana kinsan da cewa maganarki na bani qwarin gwiwa sosai wajen ganin mun cika mura dinmu ta dago ta sake kallonsa tai murmushi
Bansan abunda xancemaba amma nasan dai Kaine farin cikin raina sannan Kaine cikar muradina INA farin ciki naga randa burinmu xai cika tana daga ido ta hango wani dake tafowa naga tai maxa tabar gun shima Yusuf yai nasa hanyar
Abun tambaya waye Wanda ya katsema masoyannan hanxari
(function loadPageAds() { return afriPageAds({ ‘pid’: 8612, ‘uid’: 9740, ‘t’: ‘300 by 250’, ‘url’: ‘https://2gnblog.blogspot.com/’ }); }());
Kubiyo Haupha don jin cikakken lbr mai cike da ban tausayi ban takaici cin amanah da yaudara
♦♦♦♦♦♦