DAMA TA BIYU HAUSA NOVEL

Thanks
1/5/21, 8:19 PM – Ummi Tandama: 18💜💚💛â¤ðŸ§?
Damata ta biyu
💚💛â¤ðŸ’œðŸ§¡ðŸ’?
Zuwairat ummumaryam
1ï¸âƒ£8ï¸âƒ£
Tunda Ahmed ya fita Amira ta dage da aduar Allah yasa a amince
“Ya Allah ya kasa a yarda…ya rabbi ban Kara laifi…nayi alkawarin bazan Kara kusantar Zina ba…pls let this work…pls pls pls…” Ta dinga maimaitawa tana yawo cikin dakin, at this moment sai ta dinga tunanin inama tana da ikon komawa house fly ba don komai ba sai don tabi Ahmed taga abinda kr faruwa, ta kasa Zama ta kasa tsayawa,all she’s doing is praying it works, not because she wants to work but because she wants to step legs a waje again, all this while tayi hakuri da maganar fita, the first few months was like hell, Amma with time sai ta hakura don tana ganin kilan sai in Habib ya dawo yayi magana komai zai wuce Amma yanzun that Ahmed give her the thought of going out again sai taji she’s so hungry for it, all she wants right now is sight of people and open place, she wants fresh air, yanda ta dinga zirga zirga a dakin kou sanda zata haihu batayi hakan ba, kawai sai kace an Kunna Mata wuta a jiki, yau kam in har baa yarda ba she will cry like nevey before, she will almost cry her eyes out because Daman shi sa rai ga abu Haka take, her do was open because tunda taga ya fita da Nasir Bata Kara wani kokarin kulle kofar ba as she knows there is nothing to lock the door for, sanda ta bawa kofar baya ta tsaya tana tunani da Kuma adua tana cewa
“Rabbi kasa su yarda..”Ahmed yazo bakin kofsr ya dinga bibta da kallo Yana kallon gashinta dake kwance Bayan kanta, he wonders who is the person that have the liberty of screwing this girl, kawai this moment sai ya Fara tunanin how did the person feel having this girl naked, seeing her perfect body shape and her breast, then he was thinking of the man lying on her head and inserting himself into her, juyowa da Amira zatayi taga Ahmed tsaye Yana kallonta, she was a bit frightened sabkda yanda ya zuba Mata idanuwa da Kuma yanda Bata San da kowa ba wuri, it was unexpected, kirjinta ta dafa idanuwanta waje tace
“Yaya..Ashe ..Kaine…” Ta fada breathing out loud alaman she’s frightened, murmushi Ahmed ya saki taking a step into the room Yana cewa
“Who were you expecting…” Ya fada thinking if the person that slept with her kiss her perfect lips. Hmmm even the perfect person with the perfect heart can think naughty sometimes,. Kou malamai da Kuma ustazai have such time, time da kake ajiye komai gefe guda and think of something naughty, something bad, some do it wasu Kuma tunanin ne kawai, wasu Kuma zasuyi tunanin abun Kuma if the opportunity of acting yazo garesu they will do it, nobody is perfect ooo,
“Ai ban San kana Nan ba…Yaya.. tell me…how far…sun yarda …” Ta fada idanuwa duk waje waiting to hear what he will tell her, shuru yayi Yana kallonta, waiting to hear him answer her is the longest wait of all don shurun dayayi is like ta shekara tana jiran ya bude bakinshi yayi magana,
“Yaya…pls…me suka…ce” ta tambayeshi ta gwalo Idanuwa tana kallonshi shima Yana kallon ta, murmushi ya saki again before saying
“Lower your gaze…” Ya fada Mata, da sauri ta sauke idanuwanta
“Sunce…a Basu lokaci suyi discussing maganar…” Ya fada Mata calmly, da sauri ta sake zuba mashi idanuwa tace
“Yaya…did you see any signs of success?..” ta tambayeshi cikin serious anxiousness,
“Lower your gaze…” Ya sake fada Mata don Idanuwan Amira kawai is something else,. It’s as if Tana controlling Dinka da idanuwanta, in da zata kura maka Ido tace kaje kayi sata sai ka rude kayi, she have strong power on her eyes Bai sani ba kou shi kadai je jin Haka kou Kuma hakan wasu keji game daita, she’s so alluring, sake sauke idanuwa tayi tare da turo Baki tana Cewa
“Wai me nayi Kuma…” Ta fada mashi cikin shagwaba da Kuma muryar da Bai taba ji daita ba,
“Ki bar kallonta da wanna Idanuwan naki Mai ban tsoro…” Ya fada mata Yana Zama Kan stool daya Riga ya Saba dashi, Baki ta sake turowa tace
“Nidai Yaya ka fada min da akwai alaman nasara kuwa…” Ta fada not looking at him again
“Yes…. insha Allah…komai will be alright… yanzun ki dage ki koyi characteristics of a good secretary…” Da sauri tace
“Wa zai koya min tou…” Ta tambayeshi not looking at him still,
“Google Zaki tambaya…” Ya fada Mata, Yana tunanin yanda kou kadan Bata Tambayi Nasir ba,kaman thought dinsu yazo daya kawai sai tace
“Yaya..Ina yake…”
“Sai yanzun Kika tuna dashi kenan…” Ya fada Mata Yana Dariya
“Wallahi Yaya brain din ne sai ahankali.kawqi Ina son inji if Zan Kara fita daga gidan Nan that Sam na mance da shi…” Ta fada kanta kasa
“Yana wajen daddy…”idanuwa ta sake zarowa tana kallonshi sai kuma ta tuna yace she should stop looking at him sai ta sauke idanuwanta before sayin
“Bangane Yana wajen daddy ba …pls Yaya stop joking…..”ta fada voice dinta na rawa sosai Ahmed that is feeling so unease a jikinshi ya kura Mata Ido yace
“Meye Baki gane ba…Yana wajen Grandpa dinshi…Daman tsoron ki yasa wasu abubuwan suke zame maki difficult,muna zuwa daddy ya amshe shi…so relax…” Ya fada Mata kaman he is finding it difficult to talk,
“Wow…. can’t just express how am feeling yanzun…nasir a hannun daddyna?…wayyo Dadi…I can’t just say anything…wow…” Tabfafa cikin matsanacin farin cikin tana magana looking so surprised,
“Hmm nidai Zan tafi…gjda…am coming straight from the office…Kuma kou ruww baa ce zss bani ba…” Ya fada Mata Yana mikewa, da sauri Amira ta Mike tana cewa
“Wayyo Yaya…am sorry…Bari in kawo…maka abinci da ruwa daga kitchen…” Ta fada heading to the door da sauri
“Aa…aa ban so…I asked ai….so barshi kawai…duk yanda daddy yace… insha Allah zamuyi magana…” Ya fada Mata heading towards the door, yau Kam rakashi tayi har zuwa kusa da fslo sannan ta koma cikin dakinta looking very happy.
A bangaren alhaji Kam Bayan fitan Ahmed sukayi discussing maganar, duk Basu gan nothing wrong with what Ahmed said ba saidsi ita hajiya Bata son magnar aikin at all
“Nidai alhaji…Sam ban son maganar aikin…inda ya aureta before yace hakan da it’s better…Amma Haka Nan ta dinga fita tana dawowa anything can happen…” Ta fada Mashi cikin natsuwa
“Aa…babu abinda zai Faru…she have stayed indoor too long…ya kamata ace she starts going out…and now that is with such huge reason it’s good…so relax it’s ok…babu abinda zai Faru…at Least zuwa aiki yafi ace school take zuwa kou yawo cikin dangi inda zaa dinga zaginta…so ki kwantar da hankalin for once and be at peace pls…” Alhaji yafada Mata cikin murya Mai kwantar da hankalin Mai sauraro,
“Ok Amma pls… zakayi Mata magana…ka ja Mata kunne….” Ta fada mashi cikin sanyimurya
“Ke kiyi Mata magana mana…I think it will be better…” alhaji ya fada Mata
“I don’t want to talk to her…ban son fuskantar ta….”
“For how long…for how long will you continue to put her in your shadow…pls I know you’re hurt…nasan you’re hurt and am hurt too…kawia ki kirata kiyi Mata magana…”alhaji ya fada Mata sounding calm, ajiyan zuciya hajiya ta saki tace
“Wallahi it’s not easy for me…ganjn wannan Yaron Yana kashe min zuciya….ya sakani bakin ciki fiye da tunanin ka…Allah kadai yasan yanda nakeji…” Ta fada kaman zatayi kuka tana kallon yaron hannun alhaji that looks so innocent
“I know…try to let it go…” Ya fada Mata kaman bashi ne uban Amira ba, kaman he is not in pain as she is kawai he is trying to surpress what he is feeling, Bata inda zaa Dora pains and agony Kan scale nashi ya fi nata yawa ba, kawai he is a man. Ita dai hajiya yanda zata fuskanci Amira tayi Mata magana is something that is very difficult for her,bawai batayi missing dinta ba, she missed her alot, da dare zasu zauna a dakin ta suna labari, ya kaiga kou matsala Suka samu da alhaji Amira is the person she will tell, she’s her companion, har yau tana jin zafin yanda ita tayi confiding in Amira it’s Kuma Amira didn’t confide in her, inda jan yaro a jiki zai sa ya fada maka duk halin da yake ciki da yaro Bai boye maka komai ba da Amira Bata boye Mata komai ba, Yana daga cikin abunda ke Mata ciwo sosai. She misses her voice and giggles so much, Amma she’s thinking Anya zasu Kara Zama Kaman da?, Anya they will be close again with this son in their faces,she just doubt that.