DAMA TA BIYU HAUSA NOVEL

Are you looking for what to wear in order to look UNIQUE and CLASSY ? Well if YES then MEEDAH’S COUTURE got u covered we deal in different kinds and types of campalas (adire) i. e material campala, atampa campala u just name it and our products are very AFFORDABLE 👌ðŸ¼also if you don’t want STRESS we also sell SEWN campalas with very UNIQUE designs so you don’t have to go through the process of buying shadda and start looking for what design or style to sew and the most AMAZING thing is we are just a call away so u can CONTACT us on 09013851300 or 08109572036 and we deal both in WHOLESALE and RETAIL and delivery is nationwide put a call through and i PROMISE that you won’t regret it, EID is around the corner so rock it with US💃ðŸ¼ðŸ’ƒðŸ¼
Alhamdullilah
1/31/21, 9:33 PM – Ummi Tandama: Wannan novel na kudine, in Baki biya kudin karatu ba Kar ki karanta, In Kuma Kika karanta na biyoki 500, ga wayanda suke son biyan kudin karatu Zaki iya tura
“500 zuwa 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu sai ki tura screenshot dinki ta WhatsApp a wannan number 08106102727. Kar wacce ta biyoni daga baya da Bayanin Baki San na kudi bane, ban hanaki karantawa ba Amma in kin karanta kisan kin karanta Allah yaisa.
Duk wacce ta fidda novel Dina da hannunta ban yafe mata ba.
Did you muna da set din maganin sanyi a Kan farashi Mai rahusa wato 4500 kacal? In Baki gwada ba ki gwada,
18
She feels so relaxed, she just pray she doesn’t get disturbed don duk taro Yana Dan damunta especially in taga taron na hidima ne,she have not be in any occasion tunda ta samu sauyin rayuwa, in ba don ya zama na boss dinta ba babu abinda zai sa taje inda zata Shiga damuwa because she knows she May not have what she’s going to see,. Dan kallon gift package dake gefenta tayi as she’s a Bayan Mota yayinda abun kyauta da nazifa ta tayata fitowa dashi Yana gefenta, she wonders what is inside, yanda akayi packaging bazai yuwu ka bude ba tare da an San an bude ba, All she knows is she told her to put something elegant,. She asked her to choose the items she wants ta amsa Mata da she does know and it’s the fact Bata Sani ba, Bata San abinda ya dace da manyan mutane irinsu boss dinta da matar shi ba, Bata gan elegant couple kamam su ba, tasan yau da akwai kallo, she knows bintu is very elegant and he feels sun dace da juna, she still remembers yanda yake cuddling dinta sanda suka je gidansu, she sees pure love, yanda bintu take kawo Mashi abinci kullum Yana burgeta, she thought she’s his wife said daga baya ta gane she’s not, tasna in ba Mai kaunar mutum ba babu Wanda zai dinga wannan hidima, kou ita Bata Ganin she will be able to do that, she can’t cook for a man she’s not married to everyday,. In once in a while ne she will manage, tunawa tayi da itama she can do that for ahmed, the news of their wedding is everywhere cikin garin Nan, kou hotel da ake reception din baa Shiga sai da tickets, Bai Bata single ticket ba Amma Ahmed gave her 5 alaman he gave Ahmed enough Kenan. Sake kallon Golden box din tayi ta kalli unique rubutun da aka saka
“Conjugal bliss boss..” ta kalla ta saki murmushi.
Karfe hudu da Yan mintuna ango and friends Suka iso inda ya Sha decorations Kama Bazaa mutu ba, kudin da aka kashe wajen decorations alone is enough ya kaucewa lot’s of mutane damuwar rayuwar su, wajen is elegant with lot’s of abubuwan da ni zuwairat ban taba gani ba, photographers sunfi kala goma har da yan gidan news sunzo daukan rahoton wannan bikin, in ka zo wajen sai ka ranste baa kasar Nigeria kake ba, kowacce irin anko da akwai wajen zaman shi, kalan kayanka kalak wajen zamanka, side din fathers daban, na mothers daban na families daban, inshort kowa da wajen su, su hajiya Fatima da hajiya kadijatu sunsha manyan laces da Kuma gold kaman Babu gobe,. Family din hajiya kadijatu are all present in very unique dress, daga compound din hotel din kana shigowa zaka gan katuwar banner dake dauke da hoton faiz da bintu, the banner is very large that kou kana ciwon Ido zaka gan picture dinsu, he looks so handsome and she looks so beautiful in the picture. Kou shi sanda ya shigo wajsn sai da ya kalli picture din ya saki Dan murmushi, Yana cikin mota ya kalli bintu ta cikin picture ya sake sakin Dan guntun murmushi sannan, bintu Kam Tasha Kyau har ta gaji, she’s so ready for this day as her gown is one in town, sunyi sati biyu Basu hadu da juna ba ,he personally told her to give him some space and she didn’t argue, she misses him so much Amma sai ta dage Bata kirashi ba, su suka Fara zuwa wajen Amma baa Bari Suka fito ba har sai da su ango Suka iso, Nan aka Basu izinin fitowa, faiz na ganin bintu ta sakar Mata murmushi da sauri bintu ta mayar Mashi da martani, she’s so happy she’s witnessing this day, the day she becomes Mrs faiz haruna, kura Mata Ido yayi Yana kallon how beautiful she is as she walks towards him in a very elegant Dress da Bai Barinta tafiya sosai, inda beauty will do da he won’t think of another in her presence Amma Sam beauty is not enough, the heart want something else, wayanda suke da aikin arranging dinsu sukar shriya su inda kawayen amarya da abokan ango suka jera a gaba inda aka fada masu each guy and a girl zasu Shiga cikin filin suyi rawa before take a sit inda daga karshe amarya da ango zasu shigo su zauna, kawayen amarya suna da yawa so Dole masu arrangements suka rage wasu daga cikin yanmatan don number dinsu su Zama daidai Dana maza , Ahmed na cikin wayanda  aka hada Same line da wata, it’s nothing personal but he is not comfortable, Dan juyawa ya dingayi Yana tunanin Amira, he wondered why she’s not here har yanzun, dukda Ana nunawa faiz yanda zai rike hannun bintu da Kuma how they will walk to make it look elegant, Amma he was busy looking at Ahmed don yaga he is thinking of his girlfriend, Ahmed dake Tunanin kilan Amira tana ciki kuma Bai son ta ganshi da wata taji wani, Ana cikin shriyasu yayi excusing kanshi ya koma gefe faiz sai binshi kawai yake da Ido, he knows it had something to do with his secretary, Ahmed sai da yayi Dan nesa dasu ta Kira number amira, lokacin baifi minti goma su karaso ba, Nan yake tambayarta tana Ina
“Yayana… mun kusa karasowa…”
“Ok…har zaa Fara…gani Nan an hadani da wata…” Ya fada Yana Dariya, Amira da ta hakimce Bayan Mota Dan turo Baki tayi tacs
“Yaya is she beautiful… gaskiya am jealous…” Ta fada mashi cikin shagwaba, Dariya Ahmed ya sakeyi yayinda faiz ya dage da Kallon shi not minding what’s happening around him, ajiyan zuciya ya saki ya juya ga bintu data sakala hannunta ta cikin nashi like they asked her to, she was not looking at him
“Rabbi… help me…” Ya fada cikin ranshi Yana sadda Kai kasa,
“Haba…da akwai wata beautiful lady da zata Kai ki a wajena kuwa… don’t worry… yanzun dai sai kun iso…” Ya fada Mata Yana Saurin kashe wayar shi ya koma saitin wacce aka ajiyeshi,. Wani irin kidi aka fara saki daga ciki iimda aka Fara takawa ahankali Ana Shiga cikin hall din, hajiya kadijatu was staring at her son, a wannan wajen she’s the only person that understands what her son is going through, Bai fada Mata directly ba but she knows, she’s a mother, his mother so she knows what he is going through, she knows he is strong for he is hiding something that ba kowa zai iya boyewa ba, what he is surpressing is something huge, tafiyar su cikin kima da mutunci, the color of his clothes da Kuma nata sunyi mugun matching juna, Banda wani abu Mai Kama da hayaki Babu abinda ke kasan wajen da suke takawa, kidi ke tashi suna shjga wajen first set suka Shiga sukayi rawa for just few minutes sannan namijin yayi hannun hagu macen tayi dama as directed by the wedding planner, hajiya kadijatu was just looking at him, kanshi kasa Bai kalli kowa ba, he tries as hard as he can to look normal, sauri na bakwai da budurwa na bakwai suna cikin rawa Amira da siblings dinta suka Shigo wajen, hanasu Karasa cikin hall din akayi Wai dole sai ango da amarya sun zauna, Haka suka tsaya daga bakin kofar hwiga Wajen Amma suna hango ango da amarya da suke takawa ahankali alhalin wasu nata rawa cikin fili, wasu daga cikin planners dake bakin kofar suka umarcesu da su kashe wayarsu kou su sakata a silent, da sauri duk suka fito da wayarsu Suka saka Amira Kam kashe nata tayi, she was so stunned by this event
“Allah Mai iko…”inji nazifa
“Ashe Ana irin wnanan bikin cikin kasar Nan…” Ta Yi adding, Amira dai shuru tayi Yana kallonsu with a smile,
” Yaya in zakayi aure irin wnanan zamuyi…” Nazifa ta sake fadawa ismail, yanda take magana shows she’s so amazed by this wedding event, she have never seen anything like this a duk rayuwar ta, Babu wani irin hayaniyar mutane wato abun manyan mutane daban yake, kowa Yana zaune a kujeran shi Babu single yaro kou guda,
“In ba duk kudin Dadi Zan kashe ba Ina Zan iya irin wannan wedding din…” Ismail ya amsa Mata cikin whisper as the people securing the door ya kalleshi yayi mashi alaman stop making noise, suna Nan tsaye duk aka Gama takawa yazo ga amarya da ango, bintu ta Danyi rawa Amma ango was just moving slowly kou sau Daya baiyi gigin rawa ba,
“Bai iya rawa ba…” Inji Amira dake Kallon su without even blinking, daga karshe dai suka samu Shiga ciki Bayan Amarya da ango sun zauna, nuna masu wajen wayanda Basu da anko akayi suka zauna, bangaren maza daban na Mata daban, Amira was just looking at them with adoration,sun mugun burgeta, taci gayunta Amma Suma wajen Babu Wanda is less than her. Kowa looks elagant.
Fajz na Zama ya Dan daga kanshi, if ya hada Ido da mutum sai ya saki murmushi kawai ya dauke Kai, sake daga Kai yayi ya Dan zagaya da idanuwa sai Suka hada Ido da mum Dinshi dake kallon shi Kaman mirror, shima kura Mata Ido yayi Yana kallonta, hannu ta Dan daga tayi mashi Alaman looking ok tare da sakar mashi murmushi, he was just staring at her, idanuwa ya lumshe ya San girgiza Mata Kai alaman not ok, they communicate with eyes, he was just looking around to see if she’s here, he is smart don Haka ba Mai Gane he is searching for someone, zai daga Ido ya kalli wannan bangaren in ya saukesu sai ya sake dagawa ya kalli wani wajen, a hakan ya hangeta Kan last seat,. Amira daman Bata dauke Idanuwa daga garesu ba tana kallon normal lady getting married to her Rich young handsome guy, ba lalai ita ta samu wannan ba, he stares at her and she stares at him Amma Sam Bata ganinshi, ahankali ta na wani wajen, if da akwai abinda take kauna right now is to be normal like every girl here, tasna kowa na da dark secret some of those girls might not be virgin,wasu might be zawarawa, wasu basu da uwaye wasu Nan a looking for husband, kilan wasu are sad for some reasons in life Amma Bata yafi nasu, she sit here amidst them looking normal but she’s not, she’s not like them,past na barwa wa mutum tabo, nata tabon is huge and alive, faiz dake kallonta ya gane she’s only looking at them but she’s thinking of something,
“How I wish….how I wish…I am in some parts of your thoughts…” Faiz ya fada cikin ranshi, he knows Bata damu da lamarinshi ba as he knows too well Ahmed have dominated the whole heart, idanuwa ya daga ya kalli Ahmed yayinda MC yake ta aikinshi na gaida manyan bakin da suka hallari bikin, hada Ido sukayi da Ahmed Suka sakarwa juna murmushi but he feels in da cin Amana ba wani Abu bane he would have bought her with his money, he will give her things she can’t reject,he will do anything in his powers until he have her attention, he won’t bother with who is in her life Amma doing that right now will ruin Ahmed and their relationship, har yau Yana jin magnar ahmed na lalata soyayya wasu saboda naka farin cikin.