
Bugu d’aya tayi picking ” hello Zara…. shiru tayi jin shashshekar kukan Zarah,
a rud’e Doctor Jennifer tace ” Zarah lafiya?
Bata iya bata amsa ba saboda kukan dayaci k’arfinta,
“wai lafiya Zarah?
“Please ki tsaida kukan nan kiyi man bayanin abinda ke faruwa,
Doctor Jennifer ta fad’a cikin tashin hankali,
jin muryar Doctor Jennifer na creaking yasa Zarah saita kanta,
cikin kuka tace ” Momy Naseer aure zayii,
“What? Doctor Jennifer ta fad’a had’i da mik’ewa zaune daga kan sofar da take zaune,
” kinga ki nutsu kiyi min bayanin abinda ke faruwa kinji,
dan musan irin matakin dazamu d’auka,
cikin matsanancin kuka Zarah ta sanar da ita komai,
shiru Doctor Jennifer tayi tana tunani, kafin tace ” kinga ki nutsu ki saurare ni,
nasan Naseer yana mugun sanki dan ina hango tsantsar k’aunarki a kwayar idansa,
kuma nasan babu wata mace da Naseer zai iya rayuwa da ita bayan ke,
ki tuna shekara nawa yayi da a baya babu auren bayan a lokacin ma yana tsammanin baki raye,
sai da yayi 4yrs yana zaune haka anyi-anyi yayi auren amma yak’i,
ko Nigeria ma yak’i komawa balle yanzu da kike raye Zarah,
kuna tare a gida d’aya da yaran ku, nasan dai a cikin abu biyu tabbas akwai d’aya,,
kodai yana san rama abinda kikayi masa ta wannan hanyar ne, yana so ya hora ki, yayi miki horo mai tsananin gaske,
ta yadda zaki gane kuranki, kiji abinda yaji shima,
kiji irin rad’ad’i da zafin zuciyar da yaji.
“Imma dai akwai abinda yake shiryawa,
saboda nasan har yanzu bai kai ga bayyanawa duniya kina raye ba,
tunda kince har yanzu ko iyayensa bai sanar mawa, bai kuma sanarwa da kowa ba,,
zai iya yiyowa akwai manufarsa ta yin haka, akwai abinda yake shiryawa,
so ni ina ganin wannan ba wani abin damuwa bane,
karki damu ko ki d’aga hankalinki a banza da wofi,
ajiyar zuciya Zarah ta sauke da k’arfi dan ita kwata-kwata tunaninta bai tab’a kaiwa nan ba,
ta d’auka da gaske auren zayyi yayi mata kishiya, shiyasa hanklinta yayi mummunan tashi,
shiyasa akace babba duk inda yake babba ne,
gashi lokaci d’aya Doctor Jennifer ta gano manufarsa tayin hakan wanda ita ta kasa ganowa,
Doctor Jennifer ce ta katse mata tunaninta ta hanyar cewa,,
” ki kwantar da hankali ki Zarah, kinji karki sare, kuma idan kishiyace meye na d’aga hanklinki ni banga abin tashin hankali ba,
tunda kowa da halinsa zai zauna,
Hausawa sunce iya ruwa fidda kai, kuma kowa ya iya allansa ya wanke,
Zarah karma ki tab’a sawa ranki cewar Naseer naki ne ke kad’ai har abada.
“Idan kikayi hakan kinyi babban kuskure,
saboda shi aure zuwa yake, ko yaso ko bai so ba, idan ya rigada ya tsara hakan, kuma Allah yayi da rabo sai yayi,
gwara ki kwantar da hanalinki ki nemo nutsuwa ki sawa kanki, dan idan ma kika matsa sai rabo ya kashe ki a banza kuma ayi bayan baki raye,
kuma so ko mugun son da namiji yake miki baya hana shi k’ara aure,
dan namiji yana k’ara aure ne saboda dalilai da dama, kuma yana yi ne badan baya san matarsa ta gida kota rage shi da komai ba,
sunnah ce me k’arfi kuma Allah ne ya halarta musu hakan.
So karma ki wani d’aga hankalinki dan kowacce da halinta zata zauna,,
dan wallahi ko me kike yiwa namiji, idan goya shi kike kullum, bazai tab’a hana shi k’ara aure ba,
idan ma alk’awari yayi miki, ki gaggauta jingine shi a gefe dan alk’awarin namiji bashi da garanti ko tabbas,
ni ina mamakin matan da suke yarda da alk’awarin d’a namiji ko suke sawa ransu baza’a tab’a yi musu kishiya ba saboda su sun isa,
dan haka ke dai kawai ki dage da addu’a,
kuma ki cigaba da abubuwan dana koya miki karki daina, karki sake ki nuna masa damuwarki ko d’aga hankalinki koda hakan ta kasance a gaske auren zayyi,
sosai Doctor Jennifer ta bata shawarwari masu kashe jiki da sanya zuciya yin sanyi ta bata musalai da dama,
ta kuma k’ara mata kwarin gwiwa,
sannan sukayi sallama ta kashe wayar ,
sosai jikin Zarah yayi sanyi ta kuma d’auki d’ammarar zagewa ta karkato da hankalin mijinta kanta,
gashi ta fara ganin amfanin abin, dan hankalin Naseer ya fara karkatowa gare ta,,
cikin ikon Allah.
Mik’ewa tayi ta shirya cikin mini skirt & sexy body hug marar hannu iya cibiya,
wuyan rigar har sama wajen hab’arta, dai-dai k’irjin rigar a bud’e ana ganin saman nononta,
ta feshe jikinta da unique perfumes, ta saka high hill shoe, tayi kitchen,
breakfast ta had’a masa, doya da kwai ta soya sannan ta had’a miyar souce ta hanta, da dry fish,
sai kunun gyad’a data dama daya sha milk,
ta jera kayan a babban tray ta d’auka ta nufi bedroom d’in shi,
nocking tayi sannan ta d’an tsaya daga bakin k’ofar tana jira,,
“waye? taji ya tambaya,
” wakake tsammani?
banza yayi da ita yaci gaba da abinda yake yi,
ganin bashi da niyyar bud’ewa ne yasa ta sake yin nocking a karo na biyu,
takai wajen 10 minutes a tsaye tana nocking amma bashi da niyyar bud’ewa,
harta hak’ura ta juya zata tafi taji ya kuma cewa ” waye?
da sauri tace ” ni ce Zarah, dan ta fahimci ansar data bashi d’azu ce tasaka ya barta a tsaye, nan ma sai da akayi 2 minutes sannan ya bud’e,
yana bud’ewa ya koma kan sofa ya zauna bai ko kalli inda take ba,
a hankali ta shigo had’i da ajiye tray din abincin akan table tana kallon shi,,
a hankali take takawa tana motsa duk ilahirin jikinta, tana shaking hips & breast d’inta,
akan cinyarsa ta zauna tana shafo fuskarsa idanta cikin nasa tana yi mishi sexy look,
k’asak’asa tayi da muryarta tace ” yallab’ai your food is waiting for you,
kafin yayi magana tasa harshe tana lasar wuyansa zuwa hab’arsa,
kwatttt Naseer ya had’iyi yawo,
dakyar ya daure yayi ta maza ya saita kansa yace ” ke bana san iskanci,
rolling sexy eyes d’inta tayi sama sannan takai bakinta kunnensa tad’an gatsa had’i da hura iska yayinda d’aya hannunta ke yawo a sassan jikinsa,
cikin wata irin fitananniyar murya can k’asan mak’ogwaranta wacce dakyar ake jinta tace ” ni kuma shine abinda nafi so,
tana fad’a tana kallansa,
ido ya lumshe saboda yadda jikinsa ke amsar sak’on nata,
dakyar shima ya iya rad’a mata a kunnenta “me?
Murmushi tayi had’i dasa d’an yatsanta tana zagaye face d’inshi,
sannan tace ” shi iskancin, indai naka ne, kuma ni dai kai ne,
ta fad’a tana cusa hannunta cikin k’irjinsa,
tana shafo kwantaccen gashin dake kwance a faffad’an k’irjinsa,
shiru Naseer yayi ya rasa bakin magana, dan gaba d’aya mood d’insa ya fara canjawa,
ganin haka yasa Zarah mik’ewa , ta taka zuwa inda ta ajiye masa breakfast d’in ta d’auko ta kawo gabansa ta ajiye, ta koma kan sofar datake facing d’insa ta zauna had’i da wara k’afarta ta yadda zai rink’a hango white pant d’inta,
kasa d’auke idansa Naseer yayi daga kanta dan ba k’aramin burge shi zaman da pant d’in sukayi ba,
duk yadda yaso yayi controlling kansa kasawa yayi, dan ko kallan abincin bayyi ba balle yasa ran cin sa,
mik’ewa Naseer yayi ya \nufo ta har lokacin idansa yana kan pant d’inta,
rumfa yayi mata da jikinsa ya cusa hannushi ta bayanta ya tallafo ta baya, ido cikin ido Zarah ke kallan Naseer,,
bakinsa Naseer yakai kan nata ya had’e ya fara sucking lips d’inta,
hannu ya zira cikin rigarta ya zari breast d’inta yana murza nipple’s d’inta, yana ci gaba da tsotsar leb’enta da harshenta,
Zarah da kanta ta zare bakinta daga cikin nashi ta kama breast d’inta ta saka mishi a baki,,
kamar k’aramin yaro Naseer yake tsotsar nipple’s d’inta yana tsotsar su had’i da mammatsa su,,
cikin kissa ta rik’o hannunsa ta d’ora akan pant d’inta,
ai ko Naseer ya matsar da pant d’in nata gefe had’i da cusa yatsansa ciki ya fara in & out yana fingering d’inta,
zillo Zarah ta fara had’i da tallafo kanta ta cusa hannunta cikin gashin kansa tana groaning had’i da k’ara bank’aro masa k’irjinta tana turo masa k’asanta.