
Sosai suke dariya Khamal yace” kinga marowaciya mu ba abincin ki zamu ci, inma rowa kike mana.
“Lahhh haka kuma abin ya koma daga fad’ar gaskiya, kawai dai ina taya ‘yan uwana ne, dan nasan suna can suna jiran mazajen su.
Sosai suke dariya Fahad yace” au wato har gulmar mu ma kuke yi ko? to mudai murucin kan dutse ne.
Dariya tayi tace ” ku kuma sakaran tsoro ba, kuda ko gida sai kun raka junan ku,
Ammar yace ” ba haka bane Matar mu, kawai mun sadaukar da rayuwar mu ne ga junan mu, idan wani abu ya samu d’ayan mu bazamu iya d’auka ba, balle har Mu jure, yayi maganar kamar zaiyi kuka.
Gaba d’aya suka rungume shi, Lubnah tace ” kunga ni bazan iya muku ba, ga tuwo can nayi, da sauri Abdul yace ” tuwon me?
Dariya tayi tace” acici kawai, tuwon dawa nayi miyar bushsshiyar kub’ewa da kifi, da naman rago, sai man shanu, ai kafin ta k’arasa Khamal ya nufi dining,Ammar yace ” nima dai inaga ta Khamal zanyi, Naseer yace” wane ni, ai Zarah nacan na jira, dariya Lubnah tayi tace ” ai suma suna kan hanya.
Hanya kuma? Naseer ya tambaya kafin Lubnah ta bashi amsa sukaji sallamar matan su, cikin zuloya Basma tace ” au wato da nan zaku cika cikin ku?
Dariya sukayi gaba d’aya, kowa ya zauna a dining, abincin suka ci cikin fara’a da barkwanci, sannan kowa ya d’auki matarsa da yaran sa sukayi gida.
Naseer da Zarah na komawa gida, ta zube a parlor, kallon tayayi yace ” lafiya my life?
Cikin shagwab’a tace ” wanka zakayi man, dariya yayi yace “ok shiyasa dama kika lallab’a kika barwa Lubnah yaran? yayi maganar yana sungumar ta hannu tasa ta sak’alo wuyan sa, a kunnan ta rad’a masa “hakan ai ba laifi bane dan so hak’k’i na daga wajen miji na.
Dariya yayi cikin mutuwar jiki dan yadda take maganar duk ta gama kashe masa jiki, cikin bath d’in wanka ya dire ta, a hankali ya cire mata kaya shima ya cire nasa . rungumo shi tayi sosai ta d’ora k’afar ta akan bath d’in yayi da gwiwarta ke gogar jijiyar sa, a hankali tasa hannu tana shafa faffad’an k’irjinsa mai yalwataccen gashi, cikin wata irin murya tace ” ina san ayiwa little Basma k’anwa, ta fad’i maganar tana gatsa kunnensa, tana ashhhhhhh dear sex please.
Wata irin zubura Naseer yayi kamar an juna masa electric, a kid’eme ya d’ago ta cak sai kan bed ko wankan ba’ayi ba aka fasa, plat yayi da ita akan gado yabi ya danne ta.
Hankali ya shiga lailaya mata nononta yana murza kan a hankali, “ashhhhhh Zarah tace, bakin sa yakai kan nata, cikin kwarewa yake tsotsar bakin, yana tura mata harshen sa tana tsotsa, shi kuma sai aikin murza nononta yake, bakin sa ya zame daga nata ya d’ora kan nononta, cikin nutsuwa yake tsotsar nononta itako sai faman turo masa nonon take.
Bakinsa ya d’auke daga kan nonon ya shiga tsotsar wuyanta, a hankali ya gangaro da bakin sa zuwa cibiyarta, sosai yake tsotsar duk jikinta, bakinsa ya mayar kan nononta yaci gaba da tsotsar nonon, a hankali ya wara k’afafuwanta ya danna hannunsa k’asanta, ajik’e sharkaf yaji wajen.
Sosai Naseer ya k’ara fita daga hayyacinsa, itako sai turo masa nononta da k’asanta take yi, tana ta sambatu ” oya fuck me, fuck me my heart, ashhhhhh washhhhhh ahhhhhhh..
Shima sai gurnani yake kamar loin, gaba d’akin ya kacame da sambatun Zarah da ihun Naseer, ai baima tsaya sucking d’inta ba ya saita jijiyarsa ya danna k’asanta had’i dayin addu’ar saduwa da iyali……….
MOMYN ZARAH
[21/01, 04:11] +234 701 517 2910: GADAR ZARE!!!
(IT’S ABOUT DESTINY, HYPOCRITES, BETRAYALS)
~NA~
HAUWA A USMAN
JIDDARH
????KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍????
بسم الله الرحمن الرحيم
Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh
Gmail: jiddarh012@gmail.com
Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh
GARGAD’I
MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES , SU KARANTA BA
~DEDICATED TO~
AISHA A BAGUDO
2
Bayan sun gama biyan buk’atar junansu gaba d’aya suka zube akan gadon kowannesu yana mai da numfashi,a ahankali ahankali hannun shi yakai bayan ta yana shafawa tare da lumshe idanunshi, ya matso jikinta sosai ya rungumeta yana sake shafa bayan ta da sumar kanta, cikin wata irin kasalalliyar muryarsa yace ” buk’ata ta biya ko?
Kanta ta d’ago suka had’a ido, suna kallon kwayar idanun junansu ta lumshe masa kyawawan idanunta masu tattare da tsansar alamun gajiya.
murmushi yayi mata tare da kashe mata idonsa d’aya, kanta ta cusa cikin k’irjinsa,tana shakar daddaden kashin turarensa a hankali ya mik’e tare da ita,a jikinsa yayi bathroom da ita, wankan tsarki sukayi suka fito tare, bayan sun gama duk wani abu wanda yazama na al’adarsu yayin kwanciya bacci, ta rungume mijinta suka kwanta, shi kuma yaja musu husky blanket ya rufe su, asuba ta gari,Zarah & Naseer.
A b’angarin Kausar da Fahad ma haka abin ya kasance suna komawa gida, Kausar tun a parlor ta had’e bakin ta dana Fahad, shi mamaki ma abin ya bashi duk ta haukace masa, lokaci d’aya da rawar jiki take tsotsar bakinsa shiko yayi sororo ganin yadda ya k’ame ne ya kasa motsi yasa Kausar cafkar jijiyarsa, a mik’e kem tajita,ciki wani irin mutuwar jiki ta sakinta tana murmushin tace ” ashe bani kad’ai ce a hannu ba, to ni nama hak’ura a kai kasuwa, tana fad’ar haka ta mik’e da niyyar shigewa bedroom, aiko da gudu Fahad ya cafko ta yace ” ina ai baki isa ki gudu ba, bayan kin gama kunno engine jikina.
Bai jira amsarta ba ya had’e bakin su waje d’aya ya shiga tsotsa yana romancing dinta tare da rikita mata lissafi, dama kuma gata a sama, aiko itama ta cafki laulausar harshen bakinsa, sosai suke shan bakin juna, suna fidda hucin dadi a gaggauce ya fara cire mata kayan jikinta,yana romancing dinta cike da shauki itama tasoma cire masa, kayan jikinshi sai da suka maida junan su tsirara,.
hannunta tasa tana shafa masa k’irjinsa, a hankali ta zame bakinta ta mayar kan nipple’s d’in sa,tana shan nononsa tana murza masa kan d’ayan nonon nasa da d’ayan hannunta, ihu-ihu Fahad yake gaba d’aya ya gama fita daga hayyacinsa, ya kai k’ololuwa, so kawai yake ya shigeta amma tak’i bashi dama, a hankali ta mayar da hannunta kan jijiyarsa ta shiga lailaya masa, musamman kan, kaciyarsa tana cigaba da tsotsar nipple’s d’insa, suman tsaye Fahad yayi ya fara ihu sosai, itama a gaggauce ta tsuguna ta kafa bakin ta ta shiga tsotsar jijiyar sa.
Aiko sosai Fahad yasaka ihu gami da kukan dad’i, cikin kissa ta mik’e ta shiga tafiyar jan hankali ta kwanta akan 3 sitter ta kalle shi ta kashe mishi ido ta ware masa k’afafuwanta tace ” ashhhhhhh, ai da gudu Fahad ya k’arasa inda take hannushi rik’e da jijiya yana zuwa ya fad’a mata.
Washe gari da safe kowacce ta gama shirya mijinta tsaf, tun kafin Abdul ya gama shan tea yaji horn murmushi yayi ya aje cup d’in hannushi ya mik’e tsaye.
da ido Yasmeen ta bishi tace ” ka gama mana, kallonta yayi had’i da rungumo ta jikinsa, yayi mata kiss yace ” sorry dear bazan iya barin su a waje suna jira na, ba kuma kin san ba shigowa zasuyi ba.
Har bakin mota ta raka shi, rungume a jikinsa, Zaid yace ” chew gum ai ki kyale shi ko, dariya tayi ta gaida su, suka amsa dukansu d’auke da murmushi a face d’in su, ya shiga mota suka nufi office.
Da gudu mai gadi ya hangame get, suka shigo, suna shigowa ne Ammar yaga wani matashin saurayi rakub’e a waje, bayan sun fito daga motocin su, saurayin ya mik’e da sauri ya shigo da gudu kafin mai gadi ya rude get, din aiko cikin zafin nama, wani soldiers, da sauran jami’an tsaro sukayo kanshi, sun 200 suka zagayeshi da bindiga.