HARIJI 15 AND 16

Kallon ummi tayi ,ta kya6e fuska ,sannan ta rataya Jakarta ta sa6a mayafi a kafad’a.
“To hajiyan en gida mu mun fita bid’a addu’ar babban mutum ,mai babban aljihu
Kallonta ummi tayi taja tsaki
” allah ya tsari gatari da saran icce wallahi da in maki addu’ar Neman kwarto mai kudi gwara in yiwa kaina fatan cholera”
“To dussa rufe mana massai(bakin ummi take nufi da toilet)
Sai naga ke da kika qi wayewa ,sai an magana kice heeeeee aure zanyi…banza haryau ba mashinshini kinyi badago kamar daddawa a kasuwa…
” Anty uwale don allah kije abinki”
Yanzu kuwa ,aini fita ta gani ,kinga alhaji maiwada ma ke kirana ..
Ta soma magana da kanta tana latsa wajen green na qaramar Nokia ,alamar dauka
“Rabin raina.. Antashi lafiya,ya kwanan kud’ad’enka…
Da sauri ta yi hanyar waje tana d’agawa ummi hannu alamar ta tafi ,tana cigaba da waya da Wanda ta kira da alhaji mewada
Wannan shine page din kusa da qarshen na kyauta ,in baki biya kudinki ba hanzarta biya ta 7782217014 ,fcmb, Mohammed hassana ko vtu da MTN card ta 09065990265,nagode masoyan Amana
Typing ✍????