HARIJI 17 AND 18

Hariji @#200Regular group @#400 vip group ta 7782217014 ,muhammed Hassana,fcmb ko mtn card ta 09065990265….ga masu son duk littafaina zasu sameshi akan kuɗi #1000 only a matsayin sauke farashi,amma banda na wannan littafin,don Allah in baki shiryaba karki biyoni
Uwale daga gidansu gidan saurayinta da ya kirata a waya ta wuce wato maiwada,saida ta sauka akan mashin sannan ta daɗa kiransa a waya
“Gani a bakin kwanan gidan kazo ka sallami ɗan Acaɓan”
Minti kaɗan ya fito cikin shigar kamala,rigan yadi tazarce,inka gansa bazaka kawo mai fajirciba.
Makullin ɗakin matarsa ya bata,shiga gidan ki buɗe ɗakin ,gafaƙar an tafi yawon ta zubar,kinga muma sai mu murje gyaɗarmu son ranmu,tace kwana zatayi,iba fatan dai kin zo da shirinki,kinsan dai banda sauƙi
“Ai daɗinta nima kasan ba sauƙi garenba,nidai kamun ka shigo ka taho mun da abun motsa baki kurum”
“Angama ranki ya daɗe,uwale kenan kankana gidan ruwa???? ai namiji yayi maki komai don juriyarki ga ruwa da an ta6aki kin hau tsiyaya kenan”
“To ai sai ka tona muna asiri ,adai kan hanya muke”
Sosa ƙeya yayi kamar me kunya
“Santin kine tawan”
Kar ku damu daga gobe zamu fara abubuwa????,Sis akwai raraka da zungura ,daga gobe xa’a fara book ɗinnan ma zance,kuma inshaallah fejin gobe shine zai zana na ƙarshe,in baki biyaba ,maza ki biya kar ayi maki ta leƙo,ta koma????09065990265
Typing ✍????