HARIJI COMPLETENOVELS
HARIJI 25 AND 26

da sauri suka cika juna gwanin ban kunya yaransu na kallo
“Gidana ba filin yakin badar bane,da kulum maqota zasuna shigowa rabon faɗa ,to yanxu darene ba wanda zai shigo sai tsumagiyata ya rabaku.
Haƙury suka bashi,saidai kobi ta kansu baibi ba
abu ɗaya ke sanyaya masa rai,in ya tuno ya kusa auran ummy tazo ta amshe aikin girkin da adnan ke masa
oh ina adnan ɗina yake?Allah yasa yina waje nagari,oh rabbb
Atake tausayin adnan ɗinsa ya sashi sakko da hawaye akan dakalin kuncinsa ,da sauri ya ɗauki wayarsa yina ƙara neman lambar ADNAN
amma har ya shige ɗakinsa ba nasara…
Ayi haƙuri dani again and again plz