HARIJI COMPLETEHARIJI COMPLETE HAUSA NOVELNOVELS

HARIJI BOOK 1 COMPLETE

HARIJI BOOK 1 COMPLETE

Wata irin keyy ya sakarwa mashin din kurum ya fara cin taya ,kafin ya fice da gudu giyan qarshe

Ihu sauran samarin suka saki ,suka dafe mashi baya a tasu mashinan
Suna kiran sunan sa tamkar Wanda suke filin tseran gudu ba kan kwaltan filin tarayya abuja suke ba a wannan daren ,sunadab da shiga uturn din da zai dauke hanyar Asokoro yaji tayarsa na gaba ta caki wani abu a take ta fara tangal tangal

Unknown to all of them fataken darene sukayi target dinsu tun fitarsu

Yina ankarewa da hakan ,kurum ya fara daddanna wasu wurare ta gaban mashin din ,a take mashin din ta fara wani irin qara tana jajjan kacocin mashin din tamkar zasu farfashe,saida ya gama daddanna komai sannan yaja burki ya tsaya

En fashin da ada suka daddaga bindigoginsu ,gamida saitin tayoyinsa ganin ya yi saranda ya tsaya yasa suka sauke hancin bindigogin suna kallon qasa ,a gadarance suke qarasowa kamar Wanda suke falonsu

Saida sukazo dab da shi kurum sukaji sautin woyyyyyyy
Saidai sukaji mashin dinsa ta fyalla da gudu ,a take suka fara masa 6arin alburushi saidai Ina ,har tashi sama mashin din takeyi in sun saita sama ya dawo yina gudu a kwalta

Abokansa ihu sukaeyi ” Adnannnnn ka tsaya kudi ne za a basu…”

Basu samu cafkesa ba har ya shige get d’in dake kewaye da gidajen anguwar gabad’aya Wanda manyan sojoji maras imani ke gadinsu,amma saboda kowa yasan Adnani baya harkan qoro yasa in har yike qasar ake barin get din shiga unguwar a bude da zaran zai fita yawon darensa kofa a bude take….

Da hannu daya yike murza hannun mashin din sakamakon hahharbinsa da sukayi a hannu da cinyar qafarsa ,gudu kuwa da tayar baya kadai tsabagen gudun tashin hankali, don haka suna ganin ya shige sukasan ya tsira
Don haka a karce suka juyo suka tasa qeyar abokan zuwa ma6oyansu dasu


Adnan kuwa Bai fara jin ciwoba saida suka rabu da en fashi ,ya kasa qarasawa gida saidai aka qarasa da shi

Gidane tafkeken apartment mai daukeda 6angarorin matan aure hudu ,da qawatacce daga tsakiya wanda ya kasance Na me gidan ne,sai kuma 6angaren mazan gidan su biyu Adnan da Arif dan shekaru sha takwas

Zakayi mamakin duk girman gidan yara hudu tak mai gidan ya Haifa maza biyu mata biyu ,Sai matan aure uku,d’aya bayarbiya daya banufiya d’aya Igbo

Zaman kishi
Tunda aka shigo da Adnan gidan ba mata daya da ta fito a cikin mata ukun da suke cikin gidan

Tun dare yike burgima a cikin jini yina ihu amma ba mahalukin da ya fito ,ciki kuwa harda irfan qaninsa ,kuka adnan ya ringayi yina dakacen rashin mahaifiya ga mahaifinsa ba mazauni ba ,a gaban qofar d’akin quliya ya kwana cikin halin tsananin jinya…


Sala kam gum tayi da bakinta don kuwa ance fadar da yafi qarfinka kamaisheshi wasa
Kowa a garin nan yasan sanda tayi tashen quntatawa hausi ,taso ya auri uwalene su had’u suyi ta ganawa er tahalika azaba ,sai tsamiya ta juyewa mujiya…don haka haquri tayita bata hardai ta mike ta tafi.


Yau qarfe takwas na dare duk su bello sun hallara a tsakar gida a babbar tabarma suna cin tuwon dare
Itakuwa ,uwale sai mutsu mutsu da cinya takeyi tamkar Wanda ake mintsili
Don haka sai zungurar bello takeyi da qafa a dole ya tashi su tafi daki.
Baba tana lura da ita ,don haka sai tura mata sakon harara takeyi ,amma ina aikin banza batama San tanayi ba

Shikuwa bello yina lura da haka ,gabansa ya soma bugu dum dum,kwata kwata kwanansa goma da aure uwale amma harga allah tsoronta yikeji ta gama qare masa ruwan kai

Ana cikin fira hausi tayi miqa tai masu sallama ta wuce daki,mintoci kadan bello ya mike tsidik yayi d’akin hausi ya maida bida ya kulle
A tsorace ta fito tana qwala kiran waye tana gyara daurin kirjin da tayi

“Lafiya bello? “
Tsaki yaja ,kafin yahau sababi

“Yau naji ikon Allah mutum da gidansa don ya shigo d’akin matarsa to meye ba tambaya…amma tunda kin tambaya kwana nazo yi a dakinki”.

” wa??? Ai wallahi saika koma d’akin amarya ,kaifa kacemun in maka qari,kaje can a cigaba da gwangwajewa a gado,inma ka cinye kwanakin da na baka ganin dama nane in qara maka wasu kwanakin”

“To wallahi baki isah ba ,na gama lissafi yau kwananki ne a dawo kwana bibbiyyu ,haba hausina ki tausaya mun kefa tawace ,wallahi matarnan zata kasheni ne ,ni tsorona ma in batada kini da mayu? Saboda dare firrr fa bata barci saidai tayita cinyeni “

Qunshe dariya tayi tana jin dad’i “cinye ka kamar yaya?

Bai bata amsa ba sukaji bugun qofa

‘” Belloti fito muje dare nayi…” Sukaji muryar uwale daga waje ,yina mata magana Cikin magiya

“Don Allah kice na samu barci”

Uwar d’akin hausi ya zunduma da gudu ,yaje ya matse a lungun gado

Bude qofa hausi tayi tana dariya “a’ah amarya ce? Bi angwan naki gayican yayi uwar dakina

Aikuwa a hasale ta shige har tana tuntu6e da qafar kujera
” haba bello amana ta zaka ci?”

Daura hannu yayi aka kamar zai zunduma ihu, itakuwa hausi sai dariya takeyi harda dafe ciki
Cikin maraitacciyar murya ya fito ta tasashi kamatr danta suka tafi

Hmmm Naji qorafinku ,in a real sense nayiwa kaina alkawarin taqaita komai sai na gama free page ,SBD still enmata na karantawa ,amma in an gama matar auren da ta biya kudinta ,itace keda riba

Tambaya wai meneene banbancin hausi jarababbiya da uwale harija?

Harija itace macenda bata gajiya da gado ko kadan ,kuma zata iya raba dare kullum ana cinta kuma tana k’iba ,sannan ita sha’awar ta guntayene ko yaya aka caccaketa za ta samu gamsuwa saidai anjima kadan wata sha’awar zata bijiro mata kuma bata iya haquri sai an cita……. Jarababbiya kuwa ,duk in ta samu????so take ayi mata cin raga raga daganan zata iya daure shaawarta koda bata samu ba itama tanada wuyar kawowa amma in bata samu ba tanada haqurin rashinsa

### HARIJI????????
Sunan star din littafin mu wai waye shine? Wani rawa zai taka har ya taka matsayin wannan sunan ?
This is just an introduction bamu fara wasanba ,akwai cakwakiya gamida zubar kwalla????don’t miss ,rush and confiscate ur copy since from now
@ Affordable regular #200 VIP #400
For serious buyers
7782217014
Mohammed hassana
Fcmb
Or
Mtn card tru 09065990265
Typing ✍????

    *HARIJI*

(Original Romantic love story)

Free page 13&14

Alheri writers Asso.

By…Oum Aphnan

Suna kaiwa bakin ƙofar ɗaki,ya saka sawinsa zai shiga ɗakin baba,dake leƙensu ta saƙon ƙyaure ta ƙwallawa bellon kira,Waigowa yayi da sauri ya buɗe bakinsa zai amsa kennan, ta saka hannunta ta damtse masa baki ta hankaɗasa gaba ɗaya,cikin ɗakin ta mayarda ƙofar bummm,ta rufe

Waigowa yayi ya kalleta “me kenan haka uwale?”
“Haaah ya kuwa? Taci lokacinta yanzu kuwa lokacina ne”
Tana magana tana kwance zaninta ,dama bakomai a jikinta daga ita sai ɗaurin ƙirji sai hijab da ta saka .

Zuwa tayi ta faɗa jikinsa tana shafa masa gashin gemu ,tana amfani da halshenta tana lashe ƙasan maƙolloton wuyarsa ,a take tsikar jikin sa ya fara tashi ,haɗe bakinta waje ɗaya tayi,sannan ta ɗaura akan Adam’s apple ɗinsa ta fara tsotso ,cikin passion ,tana mommotsa gefen wuyarsa tana wasa da hannuwarta a ƙasan ƙeyarsa .

A gigice ya tallabota sosai ,ya fara lalubo na shanunta yina matsawa a hankula ,Da sauri yike noƙe wuyarsa saboda waiwayi da maƙollotansa ke masa yina up and down.

Murmushin jin daɗi tayi ,yanda taga ya fara amsa tayinta kuma ya manta da kiransa d baba tayi.

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button