HARIJI COMPLETEHARIJI COMPLETE HAUSA NOVELNOVELS

HARIJI BOOK 1 COMPLETE

HARIJI BOOK 1 COMPLETE

Sosai suke murzan jikin junansu ,a yanda suke a ƙasan ledar tsakar ɗakin ,haka ta kwanta ya fara cinta bil haƙƙi….

Kafin safe saida sukayi round biyar ,in sun huta ayi barci ,cikin barcinsa haka zaiji tana lalubar ???? ɗinsa ,in yayi kamar zai kanne saidai yaji tana tsotseshi da baki,dole zai daɗa yi mata ko ta barsa yayi barci,amma suna barci bata awa biyu zata sake farkawa…

Lokacin sallan subahi,sunajin baba ,tana ta ƴan tarinta irin na tsoffi tana Alwala ,sukuma sunajan aiki,jin shiru bai buɗo ƙofa ya tafi masallaci ba ,yasa tazo ta fara ƙwanƙwaso masu ƙofa…

A ciki ciki tayi tsaki ,ta kewaye hannunta akan ƙugunsa tana shafa saman maransa ,haɓarta akan kafaɗarsa…

A sanyaye yace “Babaaa,Antashi?”
“Allah ya tashemu,dama naga baku buɗe ƙofa bane har an shiga masallaci”
“To mun gode”

Ta juya ta shige ɗaki tana ƙananun ƙorafi,a ranta

Bello motsawa da ƙafarsa yayi yinason miƙewa

“My belloti loveeeee”ta faɗa cikin sigar kirsa da kashewa ɗa namiji jijiyoyin jiki.
Can ƙasan maƙoshi ya furta “umm”

“Belloti zan shaaa????”

Bakinsa rawa ya kamayi yina son fita masallaci amma uwale ta kanainayesa “bari to inje sallah”

A shagwaɓe tace “belloti sai fa kaje wanka ,to mu ɗanyi sau ɗaya ,sai kayi wankan gabaɗaya


ƙarfe takwas da Arbain da biyar

Fitowa ɗakin yayi da gudu da rigarsa saɓe a kafaɗa ,yina jan ƙugun wandon sa bai tsaya gyara zariyar ba…
Janyosa takeson yi amma yina ƙoƙarin ficewa

“Don allah bello”
“Inkin isah inci wuta yau a ɗakin hausi zan kwana ai kin cinye ranarki,kuma kin amince in na maki sau ɗaya zaki barni inje to meye kikeson maida bara bana???”

“Wayyo allah ai ita hausin ta barmun,to ni ban yarda ba,ya faɗa yina zare mata ido…

Duk fitowa sukayi suna kallon ikon allah

To sakarshi muguwa,allah ya yaye mana masifa ” cewar baba tana zare mata ido

Sassauta hannunta tayi akan bakin wandonsa data cikuikuyo,tana ɗan jin nauyinta

“Kaikuma zo ka wuce soloɓiyo”
Sunkuyar da kai yayi ya wuce ɗakin hausi.

“Karka shiga bello,wallahi kana shiga saina ƙona gidan nan,tunda ba ranar ta bane”

“Kika gamin almura! Wuce ka shige in gani,dama jiya sarai na ƙwafeki a raina ,baƙar daga wato ke so kike ki rabashi dani uwarsa ko?”
**
Hijabinta ta ɗauka daga ƙyauren ɗakinta tayi hanyar ƙofar gida, da gudu tana zubar da hawaye ,tana ƙissimawa a ranta gayican bello na kan hausi , fetur ɗin ɗari biyu taje ta siyo a gurin ƴan bunburutu .

Tana dawowa ta ɗauko ashana ta fara shesheƙawa duk garukan gidan har ɗakin babaaa

“Yau saidai duk mu,mutu har ke da kika goye bayansa”

Salati babaa ta saki ta ɗaura hannu akai tana kururuwar neman agaji gurin maƙwafta,ganin an fara bunbuntowa yasa ta ƙyasta ashanan ta cilla ta windon ɗakin hausin…

Da gudu bello da hausin suka fito dukkansu tsirara,sai zanin gadoda sike ja ,suna rufe tsaraicinsu

A take wuta ya 6arke ,kujera ɗan tsugunu ta samu ta aje can ta wajen zaure ta ɗaura ƙafa ɗaya kan ɗaya tana kallo wuta na tashi.

Da ƙyar aka iya taran wutar aka karkashe…
Dukan uwale aka somayi ,saidai a take bello tausayinta ya tsirgu a ran sa.
“Allah sarki sanadiyyar kishina ne ya kaita da aikata wannan abun bisa rashin dogon tunani,ku ƙyaleta ni zan hukunci da kaina”

“Awww,bello abunda tsinanniyar yarinyar nan tayi maka batagani ba? To wallahi yau yau saika fice mun a gida da duk matanka ,kafin cikin dare ta banka mana wuta ,infarka in ganni ina amsa tambayoyin mala’iku…

Paid book @ regular #200 vip #400 via 7782217014,muhammed hassana ,fcmb …..or mtn card tru 09065990265

Sanadiyyar koran da babaa tayi masu yasa bello neman gidan haya kenan ,ya kuma rarraba masu gidaje,saidai duk wainnan tsirfofin na uwale bai taɓa ɗaga masa hankali ba sai yau ,da yaga tana neman guntile masa Alhajin sa????gabaɗaya

Sharce zufa yayi tunawa da wa’innnan incidence ɗin dama sauran.Atake ,yafara ƙwallawa wata nurse kira
“Nurse ɗan yimun fifita don allah ,kuma a ƙarawa asibitin nan tsaro,inma da hali a kira ƴan kwana kwana,duba da yuwuwar gobara a cikin Asibitin nan….
Typing ✍????

    *HARIJI*

(Original Romantic love story)

Free page 15&16

Alheri writers Asso.

By…Oum Aphnan

Cikin hukuncin Allah da taimakon ƙuliya ,komai na case ɗin ummi ya warware,kuma an gano duk Abunda ya faru,ya farune bisa kuskure,yanda kuwa abun ya faru shine ,a lokacin da sukaje scan ɗin,da shi mai scan ɗin yayi ya fidda result sai ya aiko wani ɗan practical ,yakaima meyin typing result ɗin da printing yayi,sai mistakingly ya saka na wata anata…Ummi taji daɗin bayyanar wannan gaskiyar batun kukan da ta jima tana riƙewa ne ya samu damar kuɓce mata a yau…godiya kam ,lawyan da aka haɗata dashi ya shata kamar mene ,saidai taso tasan wanda ya taimaketa amma hakan bai samu ba.

Two weeks later
Saiga sanarwa daga kotun ƙoli na ƙasa ,tasa acikin dokokin ƙasa ,ƙarƙashin nurses and midwifery council Amendament list ,cewar “Duk wata nurse/midwife da tayi attending haihuwa ,ta tabbatar ta nunawa uwa/mazumuntarta jaririn cikin jininsa da cibiya tun kafin a fidda uwa,don sauƙaƙa faruwar matsalar,zargi gameda satan jarirai,koda bata hayyacinta ku ɗaketa zafin duka ya dawo da ita hayyacinta ,sannan ku nuna mata”

Mamaki ummi tayi ,wai takaina ne aka zartar da wannan dokan? Who am i, in nigeria??


Ƙuliya bai samu damar ganin plate disc mai ƙunshe da duk videon abubuwar da ya faru na shari’arsu ummi ba, saboda ,matsalar rashin lafiyar Adnan daya dama masa lissafi.
Don A halin da ake ciki ƙaramar matsala ta zama babba,bayan fidda bullet ɗin dake cikin jikinsa angano ya kamu da cerebral malaria,ga seizures wanda yayi leading ɗinsa into comatous state.
Yanzu haka suna wani Asibitin kuɗi mafi tsada a birnin abuja,wanda akowanne rana suna cin miliyon ɗaya da rabi ,na managing patient.

Saidai rashin canji a lafiyar Adnan ,yasa ƙuliya yanke shawarar fitar da adnan zuwa Indonosia,saboda akwai wani chinese da akayi masa tallansa akan ƙwarewarsa wajen treating irin disease condition ɗin Adnan ɗin.

**

9 na safe Kelina Hospital gwarinpa Abuja

Adnan kwance yike unconscious a kan hospital bed din quliya yina zaune akan kujeran gefensa yina shafa sumar kansa yina tofa masa addu’ar dik da yazo bakinsa, tun yinayi a 6oye har ya farayi a bayyane

Hajiya Adama (Banufiyar matarsa) ne ta taso tana gyara mayafin kanta “Alaji sanda fa aka kawo son daga yawon dare yike ,so be kamata kai fushi damu don bumuyi attending dinsa da wuri ba,kasani ko muna barci ne? Kayi mana kyakyawar fahimta Yalla6ai…kuma tunda son yakai wa’innan kwana kin yina coma state, y not a maidashi gida ayi masa na Hausa! Kashe kudin yayi yawa ,hospital d’innan akwai tsada aqalla you spent kusan 5 million a kwana ukun nan , in akayi converting dollars din da kayi masu payment zuwa naira.kar kudinka su qare a banza…

Rumtse ido yayi Cikin dandanan 6acin rai,har yinajin d’aci d’aci a makoshinsa

” Adama out from here!”
Ya bata umurni Cikin hargagi na Wanda yike Cikin tsananin fushi

Sototo tayi bata kuma motsa ba
“Adama ki fita kina irritating d’ina.Adnan shine kadai hope d’ina a yanzu”

“Amma Alhaji ka duba kudin da ka kashe,kuma ba asan Wanda zaaci a gaba ba …”

Ke,wai ina ruwanki da dukiyata? Ke sanda tsohonki yayi jinya how many millions na kashe a Tanzania ?

Rau Rau tayi da ido kamar zatayi kuka
“Alhaji harda gori?dadin ta dai baban nawa ya rasu sai ka bishi qarqashin qasa ya biyaka…amma daga gyara kayanka?
Ta qarasa magana muryarta na Neman shaqewa

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button