NOVELSUncategorized

INA TARE DA ITA BANSAN ITA BACE 1-10

Yace to shikenan ,jiya kinje skul ?,tace eh naje ,yace to kinga yanxun 9:43pm muje gun Ummi ki kwana sbd skul karkiyi latti.”

     Cikin shagwaba hade da kwantar da kanta ajikinsa tace um um ni gunka zan kwana…lumshe ido yyi yace no kinga yanxun kin girma kuma hakan bbu kyau muje kinji my little angel ?”tashi tayi batayi mgn ba ,sabarta yasakeyi suka nufi part d’in ummi.

“Ahanya sai janta yakeyi d mgn amma taki kulasa ,yasan haushi taji ,to amma garadai kada ta kwana gunsa dan abaya sadda take kwana gunsa, mama zulai ca tarikayi yana tattab’e ta saiya lalatata ,abun yyi masa ciwo to dandai alokacin mommy ta take mata burki,akan cewa ta yarda da yah Suleiman 100% inda yaseer ne baza bari ya kwana d yartaba,hakan yasa dg ranar yaji bayaso su kwana gu d’aya..

” ahankali yace wai angel wannan fushin na men’e?”

“Ni bbu komai”

Adede nan sukayi knocking ak’ofar Ummi ,Ummi datake tare d abbu sukaji knock tashi tayi tazo ta tambayi waye ,taji muryar Suleiman d iftihal…budewa tayi tace lfy?”

“Yace lfy lau”

Yafada hade da mika mata iftihal yace gata Ummi ta kwana anan d safe zankawo mata yuni foam NATA ashirya mata ta tafi skul.

Ummi tace miyasa zata kwanaa nan?”

Nan yalabarta mata abinda yafaru.”

Murmushi tayi tace gsky mommy bata kyautaba data mararmun ya’,wato fushi kayi da ita kenan?”iftihal ta karbe maganar da cewa eh Ummi bbu ruwanmu da ita mun bata ko yaya?”

Yace eh”

Nan yyimusu sallama Yakoma side nasa…..

Washe gari tu tun gun karfe 6:30 yah Suleiman yafito yanufi part din mommy har bed room d’in ta yashiga yabude ward rod d’in itfihal yakwaso mata yunifoam NATA da skul bag d sandals d sock’s yafito gab da zai fita mommy  ta fito dg part din daddy murmushi tayi afili tace oh ni zainab har yanxun fushi ake dani ,yyimda yah Suleiman yama fits shibaima gantaba.

Bayan yaje sun gaisa d Ummi yabata yunifoam d’in yajawo iftihal suka gaisa  yabaro part din Yakoma nasa dan yakara bacci..

da misalin karfe 7:30 duk yaran gidan sun gama shirinsu na zuwa skul ,sun firfito iftihal na rike d lunch box d’in ta ,zubaida dke bayanta taga sweet d biscuit ahannunta d sauri tace keeeee!iftihal ta waigo ta tsaya ,fuska daure zubaida tace bani sweet d’in… bata rai iftihal tayi tace ah ah ba mommy ta bakuba ,Wannan nawane ……..kafinzuzubaida tace wani abu yah Yusuf (Wanda ke bima yah Suleiman) yace ke xonan “turo baki zubaida tayi azuciyarta tace gsky mutumin nan yafara shiga rayuwata amma sai na ja masa sharri tukum ….gab dashi taje ,kafeta yyi d ido can yace jiya Vance kigyaramun dakinaba?” marairaicewa tayi tace namanta yaya wlh amma zan gyara maka ,tsaki yyi yace inbaki gyaraba yau sai jikinki yagaya miki ,stupit kawai mitts yyi tsaki, kallon iftihal yyi yace ke kuma kije yah Suleiman nakiranki….

Sum sum ta wuce ,ai sai zubaida tabita abaya ,akuma lokacin yaseer ya yanko kwana dan su hadu bakin get driver yakaisu skul tare ,yana ganin iftihal yace ke xonan..jikinta har rawa yake ta nufi guns a ,yyinda d zubaida ta kwace su sweets din dke hannunta d biscuits.

Shikuwa yaseer kunnenta ya murde, tasaki k’ara alokacin kuma Osman dke tsaye yana kallonsu ,yana kokarin xuwa dan sanarda yah Suleiman ,kawai yaga yaseer ya wankamata mari ….tuni iftihal tasaki razanannan k’ara, adedenan sukayi muryar yah Suleiman yana cewa  ……

Share..

????????mmn fareesa ce✍????✍????[3/19, 6:08 AM] Itz B Y ebrerheem:AWESOME WRITER’S ASSO..????

(palace of excitation and pleasant writer’s)

 
 INA TARE DA ITA !
????????????????????????????????
    (bansan ita bace)
????????????????????????????????

Story &written by mmn fareesa

????9&10

Adede nan sukaji muryar yah Suleiman yana cewa kutsaya a inda kuke duk Wanda yagudu shine babban kuskuren dazaiyi arayuwarsa… Yafad’a yana tunkarosu ,fuska bbu annuri idanun nan nasa sunyi jajir sai huci yake alamar ran yan maza yabaci..wayyo ALLAH ai tuni suka rud’e dan basuyi zaton zai gansuba ,zubaida kamar tasaki fitsari a wando sbd tsabar firgita yyinda yaseer jikinsa keta rawa tsoro fal aransa yasan koyayi ihu mama zulai bazata jisaba balle taka masa agaji dan be manta irin suburbudar da yah Suleiman yyi masaba sadda yyiwa Ummi rashin kunya….. da gudu iftihal ta fad’a jikinsa tana kukan shagwaba da Sauri ya yajanyeta ajikinsa yamik’awa usman ita yyi gun zubaida  da tayi kneeling ,shikuwa yaseer yyi tsaye sai wani cin mgn yake amma fa aransa tsoro ne fal…

Cikin tsawa had’e da k’araji yah Suleiman yacewa zubaida meta miki haka kuka tsaneta?”saikace ba jininki bace?”yafada had’e da kokarin zare belt din dke k’ugunsa….gaba d’aya zubaida tagama firgita..wani gigitaccen mari lafiyayye yama 2wanda jinta na wucin gadi yadauke yasaka belt din iya k’arfinsa yacigaba da dukanta sai ihu take tana cewa ta bari bazata sake cin zalin iftihal ba ,aigogan bemaasan tanayiba dan ya zuciya said a duk yafashe matajiki yabarta tana ihu da fad’uwa gurin..

     Cikin tsawa yace inkundawo dg skul kisameni a dakina kinji ko bakijiba?”ya
Fada cikin k’araji ,awahalce tace to …gun yaseer dke tsaye yyi had’e da saka kafarsa yatad’esa …tuni yafad’i k’asa yasaki ihu wata shak’a yah Suleiman yabisa yyi masa had’e da saka gwuwarsa yadaki cikinsa….zubaida dke duke tana kukan azaba da sauri ta ta shi ganin yah Suleiman na niyar raba yah yaseer d ransa dan tari kawai yakeyi ,yayinda yah Suleiman keta huci yana fadar zaka sake tabamun iftihal dina?”

Da gudu ta ta shi ta nufi part dinsu..shikuwa Usman dke tare da iftihal da sauri yacikata dan yakira daddy domin yana gd betafi office ba,d gudu yyi hanyar bangarensu …..

Zubaida kuwa cikin tashin hankali taje ta sanar da mama zulai ,alokacin Abba na toilet yana wanka ,ai saita bugi kujera tace yau kuwa zaayi yaki agidan nan ,tab’arya zansaka nadakesa agaba na nakastashi yadda inma yak’wallafa ransa ga tsinannar iftihal din to wlh sai dai yakalleta…tayi wuf d gudu ta dakko tabarya suka fito aguje ….adede lokacin yaseer numfashinsa na kokarin fita sbd shak’a d galabaituwar da yyi agun yah Suleiman…

Su mama zulai na isowa d gudu tayi gun yah Suleiman zata bugama sa tabaryar aka….iftihal tayi k’ara iya karfinta tace yah ileeeeeeeeeeee! ka gudu “da sauri ya waigo …..cikin zafin nama nasu na sojojin yyi sauri ya kauce tabaryar ta daki  kan yaseer atake goshinsa yafashe….adedenan su daddy da Osman suka iso kuma daddy yaga komai.

Salati yyi had’e da cewa meke shirin faruwane ?”ko me yafaru?”

Ai mama zulai na ganinsa saita saki ihu tana cewa ai Suleiman zai kashe yaseer……salati daddy yyi yace hmmm nafa gani d idona dukansa kikasoyi ALLAH yatsaresa kika daki yaseer… cikin borin kunya tace oh sharri zakamun wato ka kare d’an gwal din naku ko?”ok ai nagane tunda sbd y’arku yyi dole kace haka….Usman yace lah mama bahaka akayiba ,nan yasanar dasu komai ..

Kukan muna furci mm zulai tafara had’e da cewa ,duk kulline ba gsky bne ta nufi gun yaseer dke magashiyan itada zubaida..

Shikuwa yah Suleiman beyi mgn ba dan har yanzun zuciyarsa zafi take masa ,yasan mudin bebi ahankaliba to har mama zulai din zai iya shak’a sbd haka yakauda kansa gefe yajingina d bango, iftihal maganin hakan tasaki lunch box nata ta nufi gunsa, yana ganinta yaduka ,tsawonsu yazo daidai ,faskarsa tasa hannu tana shafawa d kansa had’e da cewa yah ile mama bataji maka ciwoba ?”ta fada had’e da shafa goshinsa ….ji yayi duk zuciyarsa tayi sanyi ta lafa ,murmushi yyi yace eh my angel kinyi kokarin cewa  na gudu ,muje nakaiki skul nasan kinyi latti sbd waddannan shirmammun…

Previous page 1 2 3 4 5Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button