INA TARE DA ITA BANSAN ITA BACE 11-20

“Murmushi tayi tace eh”
Bbu musu yasabeta suka fito ,straight parking space suka wuce yabude motar bayan yyi addua yasakata gidan gaba shima tashige abinda..
Ko ahanya sai fira yake mata tayi masa banza dan wai baice tayi kyauba,shi abunma dariya yake bashi saikace wata babba..
Bayan sun iso gun da ayi bath day d’in yyi parking suka fito yasabota akafadarsa ,tundaga nesa abokanansa suka fara tafi d ihu ga big man nan…
Gaba d’aya yan mata gurin yah Suleiman yatafi d imaninsu dan guy din yahadu ga uban kwarjinin tsiya ..
Hafeez kuwa ta shi yyi suka jero tare da yah Suleiman dan yaji dad’in zuwansa ga wannan fine babyn dayaxo d ita ai bath day din zaiyi ma’ana…Tafawa sukayi bayan sun zauna iftihal na makale dashi ,gurin sai wakar musik ketashi ,nan suka tashi anata pics suka rike ma Hafiz hannu ya yanka cake ,yayinda yah Suleiman guskarnan tasa murtuk dan yalura y’an matan bbu tarbiya dg ganinsu,iftihal dai tayi shiru sai yan kalle kallenta take ,abokansa sai yaba kwawunta d gashinta suke ,ai tuni gogan yacanxa musu fuska yana Jan tsaki ,har cikin su wani auwal yace gsky my friend ina kamun wannan baby …banza yah Suleiman yyi dashi ,tabosa yyi yace wlh bada wasaba big man ,tsaki yah Suleiman yyi had’e da banka masa harara yace kai bansan iskanci kadainamun wannan maganar banxa agaban yarinyar ,mittss…
Murmushi yyi had’e da mikowa iftihal hannu yace xo muyi pic kinji baby nah?”
Wani xugi d zafi yah Suleiman yaji azuciyarsa sbd kalaman auwal Wanda besan dalilin hakanba kawaidai bayaso yana kula iftihal ,sai yaji dama baizo d itaba….be auneba yaga yasabi iftihal yana kokarin yimusu selfie cikin bacin rai d tswa yace auwallllllll!kada kayi pics ko daya da ita wlh kaji na rantsee…
da sauri hafeex ya mike dan yasan abokinsa d bakar zuciya yace wa auwal wai meye haka sauketa ,kasanfa su yara da abinda aka koya musu suke amfani yana ganin hakan bedaceba ne … Sauketa auwal yyi yace to big man gata nan ,yah Suleiman kota Kansu baibi ba yakalli iftihal yabanko mata wata uwar harara Wanda tunda yake betaba yimataba.
“Ita kanta ta tsorata, fincikar hannunta yyi yajata ko kallonsu hafeex beyiba balls suyi sallama suka nufi gun mota,yabude yaturata ciki yashige..
Da gudu ya fisgi motar yabar….
share..
????????mmn fareesa ce✍????✍????[3/19, 6:08 AM] Itz B Y ebrerheem:AWESOME WRITER’S ASSO..????
(palace of excitation and pleasant writer’s)
INA TARE DA ITA !
????????????????????????????????
(bansan ita bace)
????????????????????????????????
Story &written by mmn fareesa
Wannan page nakune masoyan ina tare da ita naga comments bbu adadi agrps daban daban d PC kuyi hkuri darashin reply sbd matsalar network ngd ana tare????????
????13&14
NOT EDITED
“Da gudu ya fisgi motar yabar gurin had’e da tada k’ura.
Itadai iftihal rakube take tana tuna laifin me tayi?” har yah ilen ta yaharareta”
Kallonsa tayi ,taga fuskar nan murtuk shiru tayi had’e da dukar da kai ….shikuwa zuciyarsa zafi kawai take sai huci yake azuciyarsa yaji haushin dabe gwada gwanji d auwal ba yadda gobe ko iftihal yagani bazai kalletaba balla yyi mata mgn.”
Ikon ALLAH kawai yakawosu gd ,bayan yyi parking ,iftihal tak’i fita… atsawace yace zaki fice ko kuwa?”kallonsa tayi atsorace sai hawaye sharrrrrr afuskarta ,Wanda hakan yasa yasakejin zuciyarsa bbu dadi dan yatsani ganin kukanta….muryarta yaji tace dan ALLAH yaya innamaka laifi kayi hkuri kada kabata dani kajiiiiiii?”banza yyi da ita yafito itama ta fito ,koda yarufe motar hanyar part dinsu na mazan gdn yyi dan yayo arwallal magrib sbd lokaci yy. “”
Iftihal ta biyosa harda dan gudu ganin yana sauri tana kiransa ,banza yyi mata yashige parlourn had’e da rufe k’ofar yasaka key….ta tura taji yaki buduwa ai kuka tasaka d gudu ta nufi part d’in Ummi tana zuwa tasameta a bed room zata kabbara sallah.
Fadawa jikinta tayi tace pls Ummi kibawa yah ile hakuri yabata dani ,nayi masa mgn yyimun banza,tafada had’e da cigaba da kukanta”,mommy tace oh yah ilahi Suleiman ALLAH yarabaka d wannan zuciya ,yanxun keda kike yar lelen tasa kuka bata?”to amma ai dazun mommyn Ku tashigo nan tacemun kuna anguwa ,to laifin me kika masa?”kundawone dg anguwa r?”
Bbu tambayar da iftihal ta iya amsawa sbd sunmata girma itama batasan meta masaba..Ummi data gane tabbas ita batasan laifintaba ,sai ta kallesa tace Shiva toilet kiyi alwalla kixo muyi salla ,San nan shima yadawo dg masjeed sai kije kibasa hkri zai hkura kinji y’ata?” bbu musu tacire takalminta tasaka wad’andake gaban toilet din ta shige…
Bayan sun idar da sallar iftihal ,ta tashi ta fita dan xuwa bawa yah ile dinta hkuri…tana fita Ummi ta girgiza kai had’e da cewa hmmm nidai anya Suleiman bason yarinyar nan yakeba?”amma ina gujemasa kada yazurfafa ,wata rana takisa dan banaso amata dole…wata zuciyar tace hmmm d wuya iftihal ta Kisa kobata Sosa dan yadda yake bats kulawa ba ,tasosa sbd kyawunsa da mata kecewa suna sonsa …afili Ummi tace ALLAH yazab’a abinda yafi alkhairi…
Bangaren yah Suleiman kuwa ,lokacin daya rufe k’ofar jiyayyi kamar yaje ya rarrasheta yace ya hakura ,amma sai yaga gara yyi mata hakan gobe bazata sakeba ,gun window yabude yaga tanufi part din Ummi ,ajiyar zuciya yyi dan dama bayaso yatafi part din mommy ta na kuka..
“Ta shi yyi ya wuce toilet, bayan yafito yatafi masjeed”.
Bayan yadawo har zai tafi part din Ummi sai yafasa yatafi nasu ,kan bed yabaje dg shi sai farar jallabiya ajikinsa…kuri yyiwa silin d’in dakin d ido yana tunanin angel d’in sa ….be auneba yajita akirjinsa tana kukan shagwaba ..
Lumshe ido yyi” ahankali yace ya isa kiyi shiru na hakura !
Ihun murna tayi had’e da cewa yeeeeeee!to amma yah meyasa kake fushi dani?”
Dagota yyi yatashi zaune had’e da Jan hancinta yace bakece kikaje gun auwal friend dina har yadaukeki,bacin nahanaki zuwa gun nmj….
Cikin yarinta tace lah eh fa yaya ai namanta ,amma nadena kaji?”shiru yyi yaki mgn “cikin shagwaba ta ce ni sai kamun dariya ALLAH kuwa ko nima nabata dkai.
” murmushi yyi yace to ai nayiko?”tashi tayi dg jikin sa tace eh amma murmushi ne kayi,muje muci abinci yunwa nikeji ,bbu musu yatshi yaja hannunta suka fice yana zolayarta da cewa yacika cin abinci..
Yah sulaiman basu rabu d iftihalba said a yaga tafa gyan gyad’i tukum ,yakaita gun mommy sukayi sallama yadawo ya kwanta…
********
Washe gari Yakama sat day ,mama zulaice a kitchen itada ladidi suna hada break fast, kallon ladidi tayi tace yauwa dama inason mgn dke!kina jina?” Tace eh hjy ,mm zulai tace to umarnin can baki ba shawaraba kuma muddin bakiyiba to wlh zan jamiki sharrin dahar ki mutu baki mantawa dni..atsorace ladidi ta ce minene hjy?” dan ALLAH kada kimun komai!azuciyar mm zulai tace yauwa tunda kin tsorata ,amma afili tace aikine zakimun cikin minti goma zan baki dubu 50kyauta ladarkice kinjini ,amma akwai sharadi….ladidi tace bakomai zan yi kada kimun komai ,dariya mm zulai ta yi tace to in kunne yaji jiki magayi….fridge ta bude ta fito d cup da kunun tsamiya ta mikawa ladidi tace maza kije yanxun gab da lambun gidan nan kidan yi kamar wani abu kke nema ,adede wannan lokacin iftihal ke zuwa part din samarin gidan nan gun Suleiman ,kiyi mata dubara ta biyoki bed room dina kitabbata tasha kunun nan toko minti5 batayi zatayi bacci saiki goyata kifita get din gidan nan zakiga bakar mota kinufi gun motar ,matar cikin motar zatace ki shigo saita karbeta kidawo gd shine aikinki kuma kici dubu50k dinki ,saidai inhar kika bari wani yaji to ina tabbatar miki kotu zasukaiki akasheki….atsorace tace to wlh bbu maiji,mm zulai tace to jeki bara naje na budemiki bed room din ,nan ladidi ta fice…..