INA TARE DA ITA BANSAN ITA BACE 11-20

Ko Minti 5 ladidi batayiba saiga ,iftihal d sauri ta kirata ta na mata dariya ,bayan tazo tad’an saiga taga bbu kowa tace yauwa yar gidan mommy zo muje ciki inbaki kunu ko”iftihal dayake akwai son kunu sai tace to amma bada yawa zanshaba sbd zamuyi break tareda yah ile..
To ladidi ta ce taja hannunta suka tafi ,bayan sun isa tazaunar da ita tafara bata ,dg nan saitafara gyan gyadi,zuwa can saita fadi tana bacci dama mm zulai na labe a toilet saita fito ,da sauri tana waya had’e da cewa eh gatanan xuwa kiyi yadda nacemaki,ta kashe wayar tacewa ladidi goyata.
Nan jikinta na kirma ta goyata ,tasaka hijab,mm zulai tace kifita suna mota bbu musu ladidi ta fito ta nufi get ta fice..
Aiko tana fita taga bakar motar ,ta nufeta ,tana zuwa gun motar aka bude mata ta Shiga hade da kwanto iftihal taba wata mace dke daure d nik’ab afuskarta ,sannan ta fito jiki asan yaye ,dan ta San tabbas ba’abu mai kyau zai faruba bbu yadda zatayi batasan me zulai zata mataba.
Jiki bbu kwari ta nufi cikin gdn sukuma sukabar gun tareda da iftihal…
Share..
????????mmn fareesa ce ✍????✍????[3/19, 6:08 AM] Itz B Y ebrerheem:AWESOME WRITER’S ASSO..????
(palace of excitation and pleasant writer’s)
INA TARE DA ITA!
????????????????????????????????
(bansan ita bace)
????????????????????????????????
story &written by mmn fareesa
????15&16
Jiki bbu kwari ya nufi cikin gdn,sukuma sukabar gun tareda Iftihal d’in..
Yana zuwa tasami mm zulai na waya ta jira ,ta idar rafar yan nera500 yabata guda had’e da sake mata last warning kan kada Wanda yaji tace to had’e da karban kudin tawuce taciga ba da aikinta..yyinda mm zulai murna fal aranta ….
Yah Suleiman ne kwance a bed din sa yanata bacci,can yafarka da adduar tashi dg bacci abakinsa ..agogon dakin yaduba yaga karfe8:35am cikin mamakin rashin zuwan angel d’in sa yatashi ya wuce toilet yayo brush had’e da saka jallabiyya yanufi part din mommy yanason sanin me yahanata zuwa ta tadosa suyi break fast…
Yana shiga parlourn mommy yasamu yara na break da yuni foam n islamiya ajikinsu be ganta ba ,zama yyi had’e da amsa gaisuwar su Usman yace kai ina my angel dina take?”mommy datake nufo parlourn tace yo ai na zata tana gunka dan tafi minti40 d fita tacemun gunka zata….da sauri had’e da mamaki yah Suleiman yace gsky mommy batajeba!mommy tace ikon ALLAH toko tana gun Ummi ,kai Usman jeka ka kirat….katseta yah Suleiman yyi d cewa ah ah bara naje nakirata ,nan yafice …saidai me?acanma batanan ,mamaki d al’ajabi yah Suleiman yyi shin ina angel insa ta buya, Ummi sai tambayarsa take amma be sauraretaba burinsa yasan gunda take…
Fita yyi yaje gun me gadi yatambayeasa ko yaganta ,ah ah yace duk yau be gantaba….. Cikin rudani d tashin hankali yah Suleiman yyi part din su mm zulai wadda ta na kallonsa t window sai dariyar mugunta take azuciyarta tana cewa kaida ita har abada….yana isowa zai shiga parlourn su zubaida na fitowa dan tafiya islamiya ,ko amsa gaisuwarsu beyiba yatambayesu iftihal na ciki ?”sukace ah ah kota Kansu bebiba yafita get din gidan ,wayam yaga anguwar sai yara dke tafiya islamiya jefi jefi ,kuma duk Wanda yatambaya sai ace baa gantaba…
“Islamiyyar tasu yaje Dan bbu nisa saidai canma, ance masa batazoba”. Cikin k’ololuwar tashin hankali yakoma gd..
Mommy kuwa koda taji yah Suleiman shiru tayi tunanin iftihal din na gun Ummi sai tacigaba da hidimarta yyinda su Usman suka ida break fast insu suka fito dan tafiya islamiya..
Alokacin daddy yafito dan yin break ko farawa beyiba yah Suleiman yashigo arikice ,ko sallama bbu ,yana cewa mommy bbu inda ban duba ba agd d wajen anguwarnan har islamiyyarsu bata can ,meke shirin faruwane?” Kotace miki akwai gunda zata?”cikin mamaki d al’ajabi tace ah ah wlh to ina iftihal tashige agidan nan?”daddy dke kallonsu ganin yadda yah Suleiman yyi wani wuri wuri dashi kamar ance iftihal din mutuwa tayi yace subhanallahi fita tayine ?”yah sulaimai yace eh amma bamu gantaba, daddy yace ikon ALLAH..
Cikin wani yanayi yah Suleiman yace pls kufitomin d ita na rokeku…wani tausayinsa sukaji ,mommy tace ka nutsu my son bbu inda zata bata wuce gdn nan muduba….muryar Ummi d abbu sukaji yah Suleiman kamar yaro yafad’a jikin Ummi yana sirutai d sabbatu had’e da had’ata d ALLAH su fito masa d angel dinsa…nan abbu yace to wai dama tace zata wani gun?”mommy tace ah ah gun yayanta nidai tacemun zata…
Ummi tace baradai mudai musake dubawa cikin gdn gsky insha ALLAH tana gidan nan,yyinda ta janye yah Suleiman dg jikin ta ta fice Abbu d yah Suleiman din suka rufa mata baya…
Bayin ALLAH bbu inda basu dubaba bbu iftihal bbu alamarta yah Suleiman iya ruduwa ya rud’e d gificewa kallo daya zaka masa kasan baya hayyacinsa surutai kawai yake yyi wuri wuri dashi ,idanun nan nasa farare sunyi jajir….. Kafin kace me gidan gaba d’aya ansan iftihal ta bata d cikin anguwa r ,daddy d yah Suleiman had’e da abbu suka wuce police station dan kai report…
Mm zulai kuwa azuciyarta murna,afili kuwa harda hawayen muna furci tana cewa ALLAH yakaremusu iftihal dinsu anata jajanta abun da ita…duk yadda Ummi d mommy suka d’aure said a sukayi hawaye dan iftihal yarinyace mai shiga rai mm zulai sai basu baki take …suna nan part din mommy su daddy suka dawo had’e da kwantar musu d hankali cewa zaa ganta,dukda suma daurewa sukayi……
Yah Suleiman kuwa tamkar tababbe duk dariya d jarimtarsa kuka yasaka musu tamkar yaro karami sai surutai yakemusu afito masa d angel dinsa…
Gaba d’aya sun tausaya masa ,yyinda abbu yakira wani mlm abokinsa yasanar dashi atayasu addua akan duk Inda take ALLAH yabaiyanata…
gaba d’aya ayinin gidan mutanen gidan cikin tashin hankali suka yini illah familyn mama zulai …..yah Suleiman ko abinci yakasa ci soyake abarsa yafita da kansa yanemota ,amma ganin baya hayya cinsa yasaka suka hanasa zuwa ko ina kai dg karshe ma sai aka rufesa adaki akamasa allurar bacci sbd kada yazauce……mommy kuwa taci kuka addua kawai take ma yarta gefen xuciyarta tana tausayin yah Suleiman …..
Bangaren su larai wato wacce mm zulai tasaka sutafi d ifthal…….[3/19, 6:08 AM] Itz B Y ebrerheem:AWESOME WRITER’S ASSO????
(palace of excitation and pleasant writer’s )
INA TARE DA ITA !
????????????????????????????????
(bansan ita bace)
????????????????????????????????
Story & written by mmn fareesa
????17&18
NOT EDITED
Bangaren su larai wato wacce mm zulai tasaka sutafi d iftihal”tunda sukabar Kaduna gurin 8:am suke sharara gudu itada driver yyinda iftihal keta sharara bacci,saida sukayi tafiyar awa5 tukum suka iso wani kauye washi kalgo,alokacin har anfara sallaar azahar “adede bakin kwanar shiga garin suka tsaya basu fitoba sadai sukaga bbu mutane sai jefi jefi sannan ,larai tacewa yunusa ,kagane?” bara na fito da ita mutafi can gun saika d’an dubamun inbbu Mai ganinmu saimu yasar d ita kokuwa?”yunusa yace eh kinkawo shawa komakoma gd d wuri ..
Nan larai tasabo iftihal dketa baccin dole akafad’arta ,yyinda yunusa ke biye dsu can wani d’an kard’ad’en lungu mai ciyayyi suka duba ganin bbu kowa d sauri larai ta kwantar da ita agefen ciyayin yanda masu wucewa bazasu gantaba….suna gamawa suka fito d sauri ,suka koma gun mota bbu bata lokaci sukabar kauyen atsiyace batare da sunsan wani wali iftihal zata shigaba…