INA TARE DA ITA!
????????????????????????????????
(bansan ita bace)
????????????????????????????????
story & written by mmn fareesa
NOT EDITED
????71&72
Yah Suleiman kuwa ta na ihun da kokarin kwacewa dg
hannunsa “ahakan yabude dakinsa yyi wurgi da ita kan 3seeter yasawa dakin key zuciyar na k’una..baby na ganin haka tsoro da furgici suka sake shigarta tana tunanin ko kasheta zaiyi!tuni jikinta yafara rawa ta fara wasu hawayen .
Shikuwa belt din dke d’aure a k’ugunsa yake kokarin cire wa domin jikinta ya gaya mata….tuni ta lura da shi ihu tasa had’e da cewa wlh na dena yaya kayi hkuri dan ALLAH wlh shima yah Abbas din banasonsa kuma bazan sake maganarsa dan ALLAH kada kamun komai indai kanason IFTIHAL da gske! cak yaja yatsaya jin ta ambaci ruhinsa, bugun zuciyarsa!
Sakin belt din yyi jikin sa na kirma ya runtse idanunsa had’e da dafe saitin zuciyarsa” k’uri tayi masa da ido hakanan taji tausayinsa kuma batasan meyasa bataji haushin sa ba akan abinda yyiwa Abbas ba”.cikin sanyin murya tace pls yaya dan ALLAH kamun komai kuma insha ALLAH zaaga IFTIHAL da tadawo gareka nikuma zan fita arayuwarku…..shiru tayi ganin yatsareta da sexy eyes dinsa masu kwarjini,sunkuyadda da kanta tayi ,doguwar tsuka yaja had’e da wucewa bed room d’in sa .
Yaje yasakarwa kansa shower yafi 15 minit sannan yafito yashirya cikin farar jallabiyya “agogo yakalla yaga 3:00pm tayi tsaki yyi daya tuna ko break fast beyiba yau balle lunch ,parlourn yakoma yasameta zaune atakure da hawaye busassu afuskarta tayi tagumi bacci na janta saidai da alamar baccin beyi nisaba…wani irin tausayi tabasa musammun daya tuna maganar ta ,ta d’azun akan angel insa ya lura bata kishi da ita kuma tana tausayinta kuma yagane ita mutum ce dabatason shiga hakkin wani shiyasa hartake tunanin in ALLAH yasa yaga ANGEL insa su rabu…
” motsawarta tasashi dawowa tunaninsa “gun dining d’in sa yyi yaje yahad’a coffee tsintar kansa yyi da hada mata tea mai kauri yadawo kan kujerar dke fuskantar tata yazauna sai dai me?”yana zama ta far ka da ihu tana cewa wlh bazan koma ba na dena!
Lumshe idonsa yyi ganin yarinyar ta tsorata da shi” murya ahankali yace ke meye haka? ki nutsu bbu abinda zanmiki !
Tsit tayi cup din tea d’in yamik’a mata had’e da tsareta da ido ,bbu musu ta karba,batashaba tana kallon sa “shikuwa coffee d’in sa yafara kurb’a yana lumshe ido” ahankali yadubeta ganin bata sha tayi shiru tana hawaye “
Azuciyar sa yace oh baby bata gajiya da kuka!afili yace baby kisha mana!
Make kafad’arta tayi tace um um ni naka nakeso”
Girgiza kai yyi yace wato kema rigimammiyya ce ko?
To ai coffee ne Wannan nasan k’ila ma baki taba shansaba ,kisha tea ko kuma yanxun namiki abinda kikayi mafarki namiki yanxun.
Batace komai ba tafara shan tea d’in tana turo baki harta shanye ,shikuwa yatsareta da idanunsa yana kallon dan sak da angel insa tamasa kama”kallonsa tayi tace ni kadena kallonsa kuma kabudemun kofa na fita….fuska daure yace innakifa?”
Turo baki tayi tace hmmm wlh rowane dakai’kallon cup d’in hannunsa yyi yakai bakinta bbu musu ta ida kurbe sauran coffee din da yarage had’e da mikewa tsayetana dire dire ita yabude su fita.
Kallonta yyi yace wai baby yaushe nafara wasa dke?” kin cikamun kunne da ihu wlh zakija ki kwana anan na cewa Ummi bangankiba!
Zaro ido tayi cikin shagwaba tace to yaya else muje pls kajiiiiiii!
Lumshe ido yyi afili yace shekararki nawa ?”
“Tace 15”
Gabansa yaji yafadi jin shekarunsu daya da iftihal.
Tashi tsaye yyi yace oya muje kirakani gun Ummi nayi lunch aidama nasan ke y’ar jinjirace ba wata babba bace wai 15 years.
Murgud’a baki tayi tace eh d’in…. da sauri yace mekikace? Tace nifa badakai nikeba murmushi yasubuce masa ganin ta iya rainin hankali.
Gun kofar ya nufa yabude,da sauri hartana turesa tasakai dan ficewa cikin zafin nama yadamkota har tafad’o kan kirjinsa!
Daga ita har shi wanu mugun shock sukaji ,ita kuwa lumshe ido tayi tana shakar turaren sa.dan tureta yyi dg jikin sa yace hmmm baby wai miyasa bakyaji ?”guduwa zakiyi ko me?”
Murya a kasale tace ah ah dan ALLAH bazan koma ba .
Saketa yyi ta jirashi yarufe dakin suka tafi part din Ummi.
Sai fira take masa yyi mata banza !
Har suka iso parlourn ,Ummi ce dasu hbba da Fatima a parlourn suna kallo,murmushi Ummi ta yi byn sun gama gaisawa da shi takalli baby tace har bakonkin yatafi?”
Satar kallon yah Suleiman tayi aiko taga yana aiko mata da harara….cikin inda inda tace um ..eh yatafi….tsaki yyi yace ke malama oya jekiyi serving dina yafada had’e da zama ,bbu musu baby ta nufi dinning area.
Ummi ta hararesa hade da cewa oh babana halinka na nan ko?”
Ahankali yace gsky Ummi nifa banason raini ,in ina sake mata fuska saita rainani,yafada had’e da kallon su Fatima yace dallah Ku kuma kuntashi kubani guri….mitts yaja tsaki.
Sum sum sukabar parlourn, Ummi ta girgiza kai kafin tyi mgn baby ta dawo da plate din alkubus da miyar taushe taji kaji da man shanu dauke ahannunta.
Agabansa ta aje had’e da nufar frige ta dakko masa ruwa da lemo had’e da cup,tazo ta kawo masa,Ummi dketa kallon su cike da sha’awa had’e da jin dad’in yadda baby ke kula da shi ta mike tsaye had’e da cewa sannu kinji ALLAH yyumiki albarka!
Murmushi tayi kai duke ,shikuwa gogan har cikin ransa yaji dad’in addu ar Ummi kuma ya amsa da ameen dan ya tabbata da alamar baby zatayi saykin kai kuma da biyayya tun yanxun ma yaga tana masa biyayya… Ummi ta katsesa da cewa kayi kaci abincin ankusa la’asar ,dazunma bakayi break ba da safe haka yarinyar nan duk tadamu… ta fad’a had’e da ficewa a parlourn.
Bissimillah yyi yafara cin abincin yana mamakin wai tadamu akan beyi break ba cin itace tabata masa rai .
Tashi tayi tana niyar Barin parlourn da sauri yace ke!”
Waigowa tayi fuska daure yace ban amince kije ko inaba kibarni ,nidaya zanci abincinne ko mne?”yanxun inzansha ruwa wazai xubamin inkin tafi?”
Bbu musu ta dawo ganin fuskarsa bbu wasa.
Matsawa tayi ta zuba masa ruwa had’e da cewa yaya eleeenah kasha kada yashak’eka kasan wannan abun dole saita ruwa ,tafada hade da mik’a masa,wani dadi yaji jin yadda take kula da shi dakuma sunan data kirashi da shi.
Bayan ya idar yakalleta had’e da cewa MY ANGEL bara naje masallacin kuma nadawo nasameki anan inkinyi taki sallar.
Murmushi tayi dan ta ji dad’in sunan dayakirata da shi ,sunan dayake kiran iftinsa da shi .
Cikin shagwaba ta ce to yaya eleenah amma kamun alk’awarin zakabani wayarka nayi game.
Kallonta yyi yace kema haka kike da son game to gama wayar matso na nunamiki security d’in, bbu musu ta matsala dab da shi yanuna mata ,sannan yaja hancinta had’e da cewa sainadawo ,turo baki tayi tace nima sauna rama ALLAH inkadawo ,fita yyi bece komai ba,ita kuma tayi part d’in su Fatima da wayarsa a hannunta.
*****
Bayan 15mini baby ce zaune a parlourn ta nata game da wayar yah Suleiman tanata murmushi azuciyar ta tana cewa hmmm mutumin Nada saurin hawa da saurin sauka dubemu dazun ,amma har mun shirya…Fatima ce ta katseta da CE ahhhhhh lallai baby yah Suleiman naji dake wlh dan duk gidan nan bbu Wanda yaraba daukar wayarsa amma ke yabaki….kafin baby tyi mgn yah Suleiman yashigo parlourn da sauri baby ta tashi tanufi gunsa tana cewa yaya koyamun wannan ban iyataba .
Girgiza kai yyi yazauna ,tuni ta matso dab da shi ga mugunta ga nashi ta matso da manta gab da nashi yafara koya mata ,tuni Fatima ta kunna TV ta fara kallo.
Baby kuwa da yah Suleiman sun shagala da yin game har abbu da Abba suka shigo basu saniba,
Shikuwa Abba yasha mamakin ganinsu hankalinsu kwance baccin dazun baby sai kuka take shikuma yahau dokin zuciya.
Abbune yace SULEIMAN!
da sauri yadago kansa yagansu tuni yaduka yana gaidasu ,sai dai gabansa yafadi dan yasan doie Abba yafadawa abbu abinda yafaru dazun, kuma dole atambayesa kuma me zece ?
Murya baby yaji tana gaidasu ,had’e da kokarin tashi dan basu guri tuni yyi saurin aza lallausar kafarsa me cike da gargasar gashi kan tata k’afar yatake,,,,,
Zama su abbu sukayi abbu yace ah ah baby naga alamar zaki tashi to kiyi zamanki tambayarku zanyi,batare data dagoba tace to.
Dan wata irin kasala takeji sbd jin kafarsa kan tata k’ofar.
Cike da jin kunya taran matsala dg kusa da shi amma still kafarsa nakan tata k’afar.
Muryar abbu taji yace meye tsakanunka da yaron dazun harka fitarmasa da jini?
D’agowa yyi had’e da jifar baby da kallon gargad’i sannan yace rashin kunya yamun abbu dan na ga be dace su tsaya tareba tunda anmata mini dan namusu mgn ta koma ciki shine yafara gayamun mgn da ,
rashin kunya nikuma na nuns masa kalata!
Cikin tsawa abbu yace gidanku nace sbd hakan kake yunkurin kashesa ?bazaka dena wannan zuciyar takaba ko ?”wlh ka kiyayeni kuma duk ranar Dana sake kamaka da laifi irin wannan gida Kaine shasha.
Rusunawa yyi yana bada hkri dan besan batawa iyayensa rai.
Baby kuwa mamakin wannan karyar da yashararo take….muryar abbu tabi yace ke baby hakane?kifada mun gsky…..sake Mirza kafarsa yyi kan tata.
Da sauri ta ce eh hakane !
Tashi abbu yyi yace To ALLAH ya kyauta ,adedenan wayar yah Suleiman tayi ring in baby Tamika masa gurin karbarma said a ya mintsineta a hannu ,kamar tayi ihu tadai daure.sbd su abbu .
Tashi sukayi Abba da yah Suleiman suka fice dg parlourn,abbu yyi part d’in sa.
Baby jiki bbu kwaritabi Fatima dakinsu.
******
da misalin karfe 8:00pm Mm zulai ce zaune ta yi tagumi tana hawaye tabbas tasan batayi da kyauba gashi tafara gani duk abinda kunya ya wuce ace kamarta sbd 20k ankaita anrufe inda tanada halin kirki wlh ko million ne tasan mutane gidan zasu bada dan kada atafi da ita.
Yanxun gashi tunda tazo ko kare baizo yace gunta yazoba.
Gashi har dare zata kwana kasa cikin kazanta ga ciwon jiki sbd dukan da y’ar cikinta ta mata ,dan tasan ta isa haihuwar wannan karuwar .
Wata zuciyar tace kigodewa ALLAH shin ita iftihal da kika saka aka jefar da ita dani ,kinsan hannun wa ta fada?”.kika tadawa jamaa hankali sbd son zuciyarki dg karshe iyayenta suka bar gari. Ke kuwa bansan inda kike ..
Nadama ce fal da Dana Sani aranta ga sauro da zafi haka ta kwanta tana kuyi har baccin wahala yyi gaba da ita.
Washe gari tun karfe 7am zubaidace cikin damuwa har y’ar rama tayi ta nufi dakin yah Yusuf gabanta na dukan Tara Tara.
Ta murd’a k’ofar….
Share..
???????? mmn fareesa ce✍✍
AWESOME WRITER’S ASSO..????
(palace of excitation and pleasant writer’s)
INA TARE DA ITA!
????????????????????????????????
(bansan ita bace)
????????????????????????????????
Story Written by mmn fareesa
Ina mika godiya ta ga dunbin masoya wannan novel dabazan iya lissafo su ba sbd yawa ngd sosae da kaunarku ga INA TARE DA ITA, sannan nasami korafe korafenku akan cewa wai dan ALLAH wasunku nason shiga grps d’ina amma banasasu,kusani yan xun grp2 gareni kuma gsky banason rashin comments dan kona bude rufewa zanyi ngd..
????73&74
Ta murd’a k’ofar had’e da tura kai cikin parlourn “waige waige ta fara taga bbu kowa aciki ,bed room d’in ta nufa had’e da yin sallama….tuni tayo baya sbd takunsa dataji,jikinta na bari,tarabe gefe”
Dg shi sai jallabiyya yafito….. Yasha mamakin ganinta amma be nunaba fuska had’e cikin tsawa yace keeeeeeee!lfy?”
Cikin muryar tausayi tace yaya dan ALLAH kasaurareni na rokeka!mugun kallo yyi mata had’e da Jan doguwar tsuka afusace yace mezakicemun zubaida?”tunda ni ban isa da ke ba,dan haka na cire hannuna akanki”sbd kin rainani inganki da wani ,wai saiki gudo cikin gd !azatonki biyoki zanyi?”
NEVER wlh nafi karfin hakan ,sannan kifita tun kafin jikinki yyi tsami nabaki 3minit.
Tuni tafashe da kuka cikin shashshekar kuka tace pls katai makeni wlh nacanza ba zubaidar daka Sani da bace!Dan ALLAH yaya mama na hannun police tun jiya narokeka kaje kabiyasu ka karbota dan…..wani mari biyu masu masu rai da lfy yawankomata ..ihu tasaki had’e da dafe gurin tuni hannunsa yakwanta akuncinta
Batace komai ba ta fice adakin cikin kunar rai…
Shikuwa yah Yusuf ji yake kamar yaje yadawo da ita yarungumeta ya rarrasheta ,yasan cewa shidai kawai yatsintsi kansa da tsananin sonta da kaunarta ,inyace ga lokacin da yafara sonta yyi karya.
Lokacin da yaganta tare da saurayinta saiada yyi jinyar zuciyarsa.
Saidai abu 2 yatsaya masa arai na 1kukanta na2 datace wai mama na gun police yabiya su yakarbota to meke faruwa ne?
Ajiyar zuciya yyi can kuma yyi tsani sbd mugun halin mm zulai daya tuna.
Ciki yakoma yashirya da kayan NYSC ajikinsa yanufi skul din dayake dauka ganin 7:45am yasan yyi latti ko gun Ummi bejeba ,sai da zubaida na makale aransa…
***********
Karfe 8:30am yah Suleiman ne yafito cikin kakinsa yanufi part din Ummi dan yin break fast ya wuce office.
“Sallama yyi bbu kowa parlourn sai ihun baby dayakeji be ankaraba tafito da gudu dg dakin yaran tana kwala masa kira…..tana ganinsa ta fad’a jikinsa had’e da sakin kukan shagwaba…
Lumshe ido yyi ganin atsorace take ga ko d’an kwali bbu akanta” ahankali yace ke ni cikani!menene haka yatsorataki?”
Turesa ta yi yyi baya kamar xai fadi sbd jikinsa asake yake….dariya ta tuntsure da ita ganin yyi saurin dafe bango,fuska daure yace wakikewa dariya?”
Cikin shagwaba ta ce gsky yaya nidai gidanmu zankoma kaga Fatima kullum sai ta tsorata ni da mage….bata ida maganar ba Fatima ta fito da magen ahannunta tana dariya…
Tuni tasha jinin jikinta ganin kallonsa da yah Suleiman ke jifarta da shi.
Cikin tsawa yace bakida hankaline?da kike tsorata ta da mage ,kinsan nima bason mage nukeba sbd ina k’yamarta,amma dg yau zatabar hannunki ,kuma kije kikaiwa mai gadi ita yanxun taje tayarda ita dg nan kinshare compound din gidan nan duka ki maimaita….tuni Fatima ta duka dan basa hkri tana nuna masa yunifoam dan harta makara skul .
“Kallonta kawai yyi da gudu ta fice ,yaja tsaki had’e da nufar dining area baby ta bisa.”
Zama tayi tace yah ileeeeeeeeeeee nah ina kwana ?”hararar ta yyi yace bazan amsa gaisuwar matsoraciyaba.dukar da kanta ta yi ,te a yahada bebi ta kantaba yyi serving da kansa dan gudun makara..
Ahankali yace baby kinyi break din?”dakai ta amsa ,sannan tace pls yaya karabu da Fatima kada ta yi latti a skul,kajiiii?
To kawai yace “
Break fast insa ya idar ya mike itama ta mike tana turo baki idanunta cike da hawaye, ta biyosa ….tsayawa yyi cikin kulawa yace to kuma menene?zakimun fushi koninamiki wani abu?”da sauri ta ce ah ah ,tsareta yyi da ido can yace baby me kukeso?konatafi dkene?”da sauri tace eh”
Kallonta yyi yace waiba nahanaki yawo bbu Dan kwaliba jeki canxa kaya muje dg nan nasa amiki saloon ko?”ihun murna ta yi ta fice d gudu.
Girgiza kai yyi had’e da nufar bedroom d’in ummi yasameta tana d’aura dan kwali,dukawa yyi yagaisheta byn sun gama yace mata da baby zai fita ,murmushi ta yi tace to dan ta lura dg babin hatshi sun fada tarkon kaunar junansu,anan yasanar da ita laifin Fatima da hukuncin da yyi mata.
Ummi tace kayi daidai ko jiya namata mgn akan tadena ,dg nan ta sanar da shi halin da mm zulai ta ke dan abbu yasanar da ita jiya,cikin ko in kula yace ita ta shafa ai dama nagansu lokacin da zasu Shiga b’angarenta.
Nan kuma Ummi tamasa nasiha da fada akan abinda yyiwa Abbas ,hkri yabata yafice .
Baby kuwa cikin murna taje ta canxa Shiga zuwa jallabiyya baka ta yi rolling kanta da mayafin ta feshe jikinta da turaren ,sak ta fito kamar balarabiyya ko shuwa Arab,saidai kuma tanad’anjin tsoron saloon din dan Fatima ta kai ta sau 1 haka ta fito, tasamesa parking space nan ta nufi guns a.
Kafeta yyi da ido yana ta kallonta ,azuciyar sa yace masha ALLAH kamar aljana wannan kyau haka.
Saidai besan miyasa da yakalleta take tuna masa da angel d’in sa ba.
Kamshinta daya shak’a yasashi dawowa tunanin daya tafi.
Bude mata muffin yyi yace muje ko baby “murmushi ta yi tashiga had’e da yin addua ,sai kallonta yake yaaji ta Burgess sosai dan yalura tanada ilimin addini sosai.
Motar yatada yabata wuta ,had’e da cewa baby y’ar kauye me kashin kwance….. Yafada cikin tsokana”””
Turo baki ta yi cikin shagwaba tace ALLAH nikadai na Jana !kuma ni bani wani kashin kwance ,sannan nima saina rama mintsinina da kayi jiya…katseta yyi da cewa hmmmmm yarinyar nan kina wasa daniko?da Rabon nasake miki mintsinin dayafi na jiyan.yafada had’e da kallonta Zara zatan yatsunta ,ahankali yace anjima maje amiki lalle ko? “
Murmushi ta yi tace to yaya amma dan ALLAH ko murmushi ne karuka mun na lura kaiko dariya ma baka cika yiba sai shan k’amshi.
Murya kasa kasa yace kinason inruka miki ne?”
Da sauri tace eh
Adedenan sukayi parking, suka fito sai yan kalle kalle take yi ganin sodoji burjik maza da mata,jitayi yaja hannun ta suka cigaba da tafiya.
Sai gaisawa da jamaa yakeyi fuskar nan atamke musammun in mata sun masa mgn ,itada batace komai ba,
Da yawan matan dke nuns suna sonsa koda suka gaisa tare da wannan bala rabiyyar sun raina Kansu lolx..
Office in sa yabude had’e da Jan ta suka shiga.
********
Bangaren Abbas kuwa be iso gd ba sa7:46pm straight gidan mlm ya wuce ,bayan yyi sallama yasamu mlm zaune kan buxu yana lazimi alamar yagama sallah, d’agowa yyi dan jin muryar Abbas ,daidai da sauri yace subhanallahi Abbas lfy?”naganka da baki kunbure.
Zama yyi yazayyane ma mlm abinda yafaru duka dg karshe yace mlm dan ALLAH wanene shi kuma meye matsayinsa agunta?
Salati kawai mlm keyi sannan take kayi kuskuren Abbas saida naga yamaka kada kaje sbd gudun irin wannan matsalar!
Gashi kaje “to maganar gsky shine mijin dazata aura!
Azabure Abbas yace what’s?”
Mlm yace sbd yacancantane dan yyi dawainiyya da ita shida iyayensa alokacin datake a larura ,kume besan ita waceceba ?sai da ALLAH yasa ni mahaifinta na bayyana har yasan ita wace dan haka kada kaga laifinmu.
Abbas yyi murmushi me ciwo yace bbu damuwa haka ALLAH yatsare matar mutum kabarinsa .
Mlm yyimasa nasiha had’e da basa hkri sukayi sallama Abbas najin zafin rabuwarsa da masoyiyarsa.
Byn tafiyarsa mlm yakira inna klw da bb atine yamusu bayani ,suma sunji bbu dadi dg karshe sukace haka ALLAH yatsara.
Suna shiga office din….
Share
???????? mmn fareesa ce✍✍
AWESOME WRITER’S ASSO..????
(palace of excitation and pleasant writer’s)
INA TARE DA ITA!
????????????????????????????????
(bansan ita bace)
????????????????????????????????
Story & written
By
Mmn fareesa
????75&76
Suna shiga office d’in “yamata nuni da kujerar dayake zama had’e da cewa to kizauna zuwa anjima sai muje amiki gyaran gashin ko?” Ahankali tace to sannan ta zauna kan kujerar tana yan kalle kalle”zama yyi gaban table din kan kujerar da baki ke zama yafito da wasu chacoolat 2da biscuit,yamik’a mata had’e da wayarsa batare da yyi mgn ba.
Karba tayi tace lah yaya na gode sosai barama nayi game,dg nan tacigaba da yin games had’e da yan ciyee ciyenta.
Shikuwa loptop yajawo yashiga danne danne abinsa, haka shiru yadan ratsa tsakanunsu bbu mai mgn har zuwa minti30,batare daya kalletaba yace y’ar k’auyeeee!
Sarai taji sa saitai banza dashi dan ta lura mgn yake nema .
“Ahankali yadago kansa yyi mata kuri da ido ” besan miyasa daya ganta yake ganin tana kama da ANGEL dinsa?”wata zuciyar tace dan ka kwallafa ranka ne ga iftihal din…
d’agowa tayi itama sukayi 4eyes harararsa tayi had’e da masa gwalo,murmushi yasubuce masa afili yace oh lallai baby nikike harara ko?”
Nayarda kin waye tunda kinzo binni,shiyasa har kikemun haka amma yarinyar zankamaki,dg nanma saidoki zanyi yafada fuskarsa daure….
Tabbas ta tsorata amma da ta yi wani tunani sai tayi murmushi tace eh minene danka siyar dani?”
Kafin yyi mgn anyi knock, yabada izinin ashigo.
Wata macece soja tashigo da sallama sai faraa take ,atake cpt Suleiman yadaure fuska ,had’e da cewa lfy sumayya?”
Murmushi tayi had’e da juya idanuwa tace nazo mugaisa ne tunda baka daga wayata”
Adedenan baby ta dago kanta had’e da watsowa Sumy mugun kallo atake taji wani kishinta yataso mata…itama Sumy ta tsorata da kyawun yarinyar dan dama batasan sun zo tareba ,zuwanta kenan taga office nasa abud’e tashigo.
Fuska daure ta nuna baby had’e da cewa cpt my dear wacece wannan? “
Wani mugun tsaki had’e da harara baby ta aiko mata dashi sannan tace NI MATAR sace!
Tana fadar hakan da sauri ta fice dg office d’in ….yah Suleiman nadakatar da ita amma bata sauraresa ta fice.
Wani mugun kallon tsana yyiwa Sumy ,atake tasha jinin jikinta dan tasansa bbu kyau in ransa yabaci afusace yamike dan binta ,cikin bacin rai yace bazan gaji da cewa bana sonkiba ! Muddin kika sake shigomun office hmmmm yana kainan yafice da mugun sauri dan kiran Baby.
Ita kuwa baby da gudu ta fice had’e da buya byn wasu bishiyoyi tana ganinsa yazo yanata tambayar mutane ko sun ganta ? Sai ace ah ah.
gaba daya yarude motarsa yadauka ya fice ,dg barrack d’in yyi waje ,befi minti5da tafiya ba ta fito had’e da ficewa cikin barrack din ta tsaida mai adaidaita yakaita gun saloon, kasancewar tasan gari dakuma 2k ajakarta.
Byn angama salon d’in sannan ta hau adaidaita ta nufo gd gab da zasu shiga layin ta hango abbu da Abba had’e da mai gadi zasu masjid kasancewar azahar tayi ,amma fuskar abbu da damuwa.
Suna wucewa tacewa mai a daidai tar yasauketa ,byn ta sauka ta biyashi ta shige gida ,straight can byn gidan inda baa cika zuwaba ta nufa ta yi zamanta,ranta na zafi dan wani mugun haushinsa takeji ,gani take kamar yanason sumyn”sannan ita bata San meyasa batajin haushin iftihal akan sondayake mataba?”amma wannan sojan wani mugun zafinta takeji atake tafara kuka da hawaye.
********
Mm zulai ce zaune byn sun gama sallar azuba basu koma bacciba sunyi jigum jigum ga ciwon kai da zazzabi basu dena damuntaba duk tayi rama acikin kwana1,wani kunu da kosai ne aka kamusu,tana hawaye tana kurba bbu dad’in yau balle na gobe ,ko krba ukku batayiba taga kafar kyankyaso aciki tuni tashiga kwara amai kamar ranta zai fita bbu me ce mata sannu har ta idar ,bbu tausayi masu gyara gurin sukace ta kwashe aman tana ganin jiri haka ta gyara gurin kuma baa sake bata wani abu dan taciba,haka ta kwanta kasa kuda nabinta ga zafin ciwo hawaye sai zuba suke afuskarta ta yi nadamar sanin Laure arayuwarta dan itace duk ta azata akan mugun halayenta ,gashi bbu Wanda yazo da cewa gunta yazo…
_________________
Bangaren yah Suleiman kuwa tun a get yakema masu tsaron get din masifa wai basu kula da aikinsugashi y’ar mutane ta gudu basu bantaba.
Koda yafito yyita kalle kalle gabansa na fad’uwa afili yace oh kadafa y’ar mutane ta bata!
Wani mugun tsanar Sumy yaji afili yace zanmiki hukunci sumayya”dan ke kika jawo,narasa iftihal ga baby dke amana aguna itama tana shirin salwanta,tuni yabawa motar wuta yanufi gd dan yatuna tasan anguwarsu k’ila gd taje,ikon ALLAH yakasa lfy tun awaje yyi parking yakutsa kai ciki.
Me gadi yatambaya ko tazo yace ah ah be ganta amma yatambaya ciki dan yashiga bayi k’ila tashigo be ganiba.
Da mugun sauri yyi part din Ummi ,akicin yasameta ko sallama bbu yace Ummi ina baby?
Ummi da mamaki tace banganeba?”yobatare kuka fitaba!
Cikin damuwa yace eh wlh na nemeta a office da cikin barrack din bangantaba!
Harararsa Ummi ta yi tace hmmmm nasan halinka fa da zuciya Kodak wani abu kamata tayi fushi ne ta tafiyarta ,gashi ita bakuwa ba y’ar gariba kada taje ta bata wlh…
Rasa me zaice yyi kawai yafito cikin tashin hankali kaf yaduba ko ina agdn bata ,hankalinsa yakai kololuwa gun tashi ,yasake komawa barrack din akace anga fitarta da jallabiyya baka yasake kuma fitowa yana ta aikin nemanta amma bbu ita .
Gd yasake komawa yasamu Ummi har ta sanar da abbu sunata jajan abun dan Ummi hankalinta yatashi musammun data tuna dg haka fa aka rasa iftihal.
Fada sosai abbu yyi masa akan cewa shine yamata wani abu ta gudu ,cikin jin nauyi yyi musu bayanin dalilin dayasa ta gudu.
Ajiyar zuciya Ummi ta yi tace oh ALLAH Sarki wlh kishine yasa ta gudu Dan haka kaga yanzun axahar tayi saikaje kayi sallah kazo ka nemota aduk inda take inbahaka wlh nida Kaine agidan nan, dan yarinyar nan amanace agunmu ,mekakeso mucewa iyayenta?”
Jiki asanyaye yawuce masjeed abbu yafito suka hadu da Abba yasanar dashi batan baby ,shima ya jajanta had’e da cewa suje masjeed .
Bayan sun taso dg masjeed yah Suleiman yawuce part din Ummi dan ne Neman shawara…
Zubaida ce tafe cikin damuwa dan tafison kadaicewa sbd damuwar datake ciki,ta ido byn gidan kawai tahango baby zaune tana hawaye .
Tausayinta taji amma yanajin nauyinta sbd zalinta dataci sadda bata lfy.
Komawa tayi part din su tasami Rukayya na kuka zama tayi itama suka cigaba da kukan.
******
Yah yusf ne tafe a motarsa yashigo gidan byn yyi parking yafito yanufi part din Ummi ,yasamesu suna shawarar ko akai cigiyarta gdn TV da redio.
Yah Suleiman na gefe kallo 1 zaka masa kasan yana cikin damuwa Habiba d Fatima nata hawaye ,byn sun gaisa yatambayesu meke faruwa aka sanar dashi. Komai cikin tausayawa yace subhanallahi dama naji ance ksmar mm zulai na gun police tun jiya ko?”
Ummi tace eh kudin mutane taci 20k shine sukazo aka tafi da ita.
Bece komaiba yafice dg part din dan yasan bawai kudin amsotane bbu ba,ah ah sun barta ta horu kuma yasan yanxun abbu yadaina bata ko bicikarsa dg ita har yayanta!
Shiyasa daa zubaida tazo dan yataimaka mata yaki sauraronta,shiru yyi yanajin wani mugun tausayinta,aikawai sai ya nufi part d’in mm zulai d’in dan yaga zubaidar ya rarrasheta.
Yana zuwa yyi sallama awaiting parlour…..
Share…
????????mmn fareesa ce ✍✍
AWESOME WRITER’S ASSO..????
(palace of excitation and pleasant writer’s)
INA TARE DA ITA!
????????????????????????????????
(bansan ita bace)
????????????????????????????????
Story & written
by
Mmn fareesa
NOT EDITED
????77&78
Yana zuwa yyi sallama a waiting parlour… Zubaida da kanta ke duke tana kuka,da sauri ta dago kanta jin muryarsa…tsaye yyi had’e da hard’e hannayensa a kirji yana mata kallon tausayi da gudu ta nufi gunsa tana shashshekar kuka,bbu musu yabude mata hannayensa ta fad’a jikinsa tana kuka mai zuma zuciyar mutum..
“Ahankali yace ya isa pls kidena kukan kinji ?” gobe insha ALLAH da safe zanje na karbota zan amso wasu kudine da yauma zan karbota..da sauri ta d’ago dg jikin sa tana murmushi had’e da dariyar farinciki… Murmushin shima. Yyi had’e da saka yatsansa yashare mata hawaye…muryar Rukayya sukaji abayansu tana zubawa yah Yusuf godiya “kallonta yyi yace kada kidamu “
Juyawa yyi dan ficewa dg parlourn da sauri zubaida tace yayaaaaaaa!
Cak yatsaya had’e da tsareta da ido ,
“Ahankali tace to ai banso katafi ko”
Murya kasa k’asa yace sorry kinga baby ta b’ata zamuje nemanta nida yah Suleiman…. katsesa tayi da cewa wacce babyn yaya?”
Yace wacce yah Suleiman zai aura…da sauri zubaida tace yo ai wlh yanxun naganta can byn gidan nan tana kuka! zaro ido yyi had’e da cewa pls da gske kike?”
“Tace wlh”
Hannunta kawai yaja suka nufi part d’in Ummi da mugun sauri”
Suna shiga suka tsintsi muryar yah Suleiman yana cewa wlh sumayya gara ki fito da ita inba hakaba saina k’arar da danginku baki d’ayansu….da sauri yah Yusuf yace wlh yaya zubaida tasan inda take….da sauri jamaar dke parlourn suka juyo suna kallon Yusuf dake rik’e da hannun zubaida.
Yah Suleiman kuwa sai dai sukagansa gabansu yana cewa dan ALLAH zubaida muje ki kaini gunta plsssss!mamaki zubaida yabata dan betaba yimata mgn hakaba….Jan hannunta Yusuf yyi suka fice yah Suleiman na biye dasu ,yyinda Ummi ,Fatima ,Habiba,yah Habib da yah Usman sai abbu suka rufa musu baya..
Baby kuwa byn taci kukanta me isarta tayi shiru tana tunanin gd.
Tun dg nesa gogan yahangota tayi tagumi,aituni yyi ajiyar zuciya atake yan miskilancin suka motsa dan haka sai yyi tsaki afili yace oh dama tana nan tun dazu,shine ta keta wahalar da mutane ?”
Ummi afusace tace yimun shiru ,aikayi ta barka da ace baa gantaba kayita wahalar nemanta kenan….girgiza kai abbu yyi ,adedenan baby ta hangosu tuni tsoro yaka mata jitake kamar ta zura aguje..
Tashi tsaye tayi ganin zubaida dasu Fatima sun nufota hakan yasa da sauri ta zura aguje had’e da fadawa jikin su tana kuka.
Hannunta suka ja ,kasancewar su ummi sun tsaya agefe suka kaita gun ummin.kama hannunta Ummi ta yi tace muje kinji y’ata amma dan ALLAH kada kisake yunkurun guduwa….da sauri yah Suleiman yace yo tama sake mana” d’agowa baby ta yi cikin SAA suka hada ido da shi wata uwar harara ta gallamasa,mamaki sosai tabasa baki sake yake kallonta har suka fara tafiya itada Ummi jamaa na binsu ,yyinda ko wanne saurayi da partner d’in sa, yaseer ne kawai baya ciki …
Kwafa yyi afili yace wlh zan kamakine yarinya….
Bayan sun dawo Ummi da abbu suka bata hakuri akan kada tasake irin hakan tace to had’e da basu hkri itama.
Shikuwa gogan lunch yadiba yanufi part d’in sa, yyinda Yusuf zubaida ta manne masa har Ummi na mamakinsu dan tasan basa shiru ,amma data tuna ikon ALLAH saitadaina mamaki..
********
da misalin karfe 7:40 pm ummice tare da abbu zaune awaiting parlou byn yagama cin abin dare .
Kallonta yyi had’e da cewa dazunfa munyi waya da mutanenki!tace kai dan ALLAH “yace eh saura 7days sudawo Nigeria dan haka kinga da jibi abdullahi zasuie garinsu yarinyar nan nemawa Suleiman auren ta ko?” Tace eh”
Yace to na fasa sai dadynsa yadawo suje da shi atare,shima kuma haka yace dan kansa zai nemawa dan lelen nasa aure..
Murmushi Ummi ta yi tace oh ikon ALLAH to ALLAH yamaidosu lfy yasa kuma alkhairi “
Abbu yace ameen yah rabbi, kinga nima da angama maganar auren yaran nan nima zan angwance????
Harara Ummi ta masa had’e da cewa kai mijin mace dayane rak….da sauri yace maida wukar Rabin ran ina ni ina wani aure haka natsufa…sallamar yah Suleiman ce ta sa abbu yyi shiru ,gaidasu yyi had’e da cewa Ummi baby fah?”
Harara ta bankomasa tace kafini sanin inda take dg nan tabi abbu part din sa tabar yah Suleiman zaune shi daya..
Motsinsu yaji adakin yara ,tashi yyi had’e da tamke fuska yanufi k’ofar dakin…baby nagaban mirror tana cire yan kunne kanta bbu Dan kwali gyaran gashinta yyi kyau gwanin sha’awa gashi bak’i kirin tayi parking dinsa..yyinda su Fatima da Habiba sai santin gashin suke …..tsaya wa yyi dg bakin k’ofar yakafeta da firgitattun idanunsa yana ta kallon gyaran kan da aka mata yana tunanin yaushe taje aka mata shi…
“” kamshin turaren sa dataji ,yasa tagane ko zaishigo dakin ne ko kuma yana ciki,da sauri ta juyo sukayi 4eyes da shi,ashagwabe tanufi gunsa …
Yyinda su Fatima suka bar dakin byn sun gaidashi..
Ayadda yaso yyimata masifa ,amme me besan meyasaba sai yakasace mata komai yanadai ta kallonta….cikin dire dire had’e da shagwaba ta ce ni yanxun ice cream zansha da fura,kaji yayaaaaa?”
Ta fad’a had’e da kukan shagwaba, aigaba daya jinsa yake wani daban ga kasala da mutuwar jiki sun tasanmasa be shiryaba.
Ahankali yace naji iya dama abinda kikema rigimar kenan?”
Da sauri ta ce to sai kuma irin biscuit d’ina nadazun Dana bari a office naka shima kabiyani abuna….ta fad’a had’e da murguda baki.
Murmushi yyi yace ah ah bazan cigaba sai kin fadamun miyasa kika gudo dg office dina nayita nemanki kika d’agamun hankali,yanxun baby kin kyauta nama lura kinfison kirik’a batan rai ko?”
Cikin sanyin murya tace to yaya dan ALLAH ka yi hkri bazan komaba ,amma gsky bazan koma zuwa office nakaba”
“Da sauri yace meyasa?”
“Tace sbd wannan me kirar samudawan tasaka kazamar k’afarta aciki”
Murmushi yyi wai Sumy ce me kirar samudawa,Ahankali yace ban yardaba to nida gobema tare zamuje nakaiki amiki lalle ma dg nan .
Turo baki tayi tace um um Fatima zata kaini,had’e rai yyi yace to goben innace muje kice baki zuwa manah..
Batayi mgn ba ta nufi k’ofar fita…. da sauri yarik’e hannunta had’e da cewa wai miyasa kike son batamun rai ne?”bacin yanxun kikaban hkri amma gashi kin koma..
*cikin sanyin murya tace nadena muje kaci abinci tukum”ahankali yace to kokefa amma bbu kodan murmushin nan,kallon sa tayi suka hada ido state sukayi murmushi ..
Zama yyi kan carpet tayi serving dinsa da ruwan semonvita miyar kubewa busassa.
Ta aje masa hade da zama kusa da shi yyi bissimilla yafara ci..
Ahankali yace baby bara nakira k’asim(yaronsa ne) yakarbomiki ice cream dinko?” Ko nikeso nasiyo miki?”
Cikin sanyin murya tace bazanso Yayana yawahalaba katurasa yakarbomin.
Cikin jin dad’in maganarta yakira kasim yasanardashi abinda zai karbi,kafin ya idar da cin abincin yakawo ,nan tasha komai awadace ,anan take ta basa labarin taje saloon da kanta,Wanda yyi mamaki sosai, harda dungure mata kai yyi wai aita wahalardashi gun nemanta.
Cikin wayo itama ta kai hannunta kan karan hancinsa taja da gudu tabar parlourn bbu shiri tana masa gwalo….dan yyi kokarin kamata ta gudu..
Wayarsa yadauka yana murmushi had’e da cewa hmmm baby mejan fada zan kamaki gobe..
Washe gari tun karfe 7:00amm yah Yusuf ya had’a kudin hannunsa 30k yanufi station din.
Byn yaje yasanar dasu gun wacce yazo ,anan Wanda case din ke hannunsa ,yabukaci akawo dubu 20 din na ba shin sannan yyi signing bbu musu Yusuf yyi ,dg karshe akace sai yabiya dubu goma na ciyarda ita da bata magani dasukayi,bbu musu yabiya dama 30 k ne yazo dasu..
Anan akaje aka cewa mm zulai ta fito ansallameta,wani farin ciki ta ji da murna tasan yaseer ne yazo yyi beling nata.
Fitowa tayi jiki asanyaye duk tayi baki ta rame acikin kwana biyun.
Tana fitowa dg cel sukayi 4eyes da yah Yusuf….
Bana bukatar tanx ko stickers dawasu surutai comments kawai nake bukata inna ga ruwan comments acigaba inkunji shiru to kadama kuyi jaje ..
????????. Mmn fareesa ce✍✍
AWESOME WRITER’S ASSO..????
(palace of excitation and pleasant writer’s)
INA TARE DA ITA!
????????????????????????????????
(bansan ita bace)
????????????????????????????????
story & written by
Mmn fareesa
Inajin dad’in comments naku sosai da sosai kamarsu…
Salma l y ,Maryam
Musa ,mmn samha,
Miss fatisah,mmn
Ibrahim,
meenal mohd,
Fatimatou,khadeejart,
Aysha aliyu,ummu
Amra,
Maimuna,mmn mashkur,
Haima mmn Abdul,
Aishatou, hjy faty
Khady,mmn zannur.
Ummi dentiest,
Mom iman&h…
Zainab s Usman
Amina ay…..
Da duk wacce bataji sunanta ba ngd sosae????????
????79&80
NOT EDITED
Tana fitowa dg cel sukayi 4 eyes da yah Yusuf! “
Sake ware idonta tayi dan tagane shin shida wani yazone ko kuwa gizone idonta ke mata?”
Amma me ?shidai din ne yana mata kallon tausayi..
Mamakine kwance afuskarta had’e da tambayoyi aranta!
Koda yalura da yanayinta matsawa yyi gunta yana cewa mama sannu!mutafi ko”ahankali tace Yusuf wayazo beling nawa?”dukar da kai yyi yace NINE!
Da sauri ta d’ago kai had’e da cewa Kaine Yusuf?” Yace eh mama muje gd ki huta ko”jiki bbu lakka tabisa yabude mata mota ta shiga, shima yashige had’e da Barin gurin.
Tafiya suke bbu mai mgn ,can mm zulai dketa mamakin waye yasanar da Yusuf har yatausaya mata yazo dubata yyi belling nata Wanda ko y’ayan cikinta basuzo dubata ba!ahankali tace dan ALLAH Yusuf waye yasanar dakai halin danike ciki?
Kallon gefenta yyi yace ZUBAIDA ce!
Yaciga da cewa wlh mama suntayar da hankalinsu sosai itada Rukayya ,Nina bansaniba sai jiya da marece tasanar dani…mamaki ne aran mm zulai, shin sun manta abinda ta musu?wata zuciyar tace hmmm danma basu San cewa kece silar batan iftihal ba.
Jitayi gabanta ya fad’i…. Amma har cikin zuciyar ta ta ji dad’in yadda su zubaida suka damu da ita, saidai tayi mamakin rashin zuwan yaseer yyi belling nata,kuma bataji yace yaseer din yadamuba.
“Ahankali tace YUSUF !
Be kalletaba yace na’am tace nagode sosae ALLAH yyimaka albarka yasa kagama da duniya lfy ..
Cikin jin dad’in addu ar ta yace ameen yah Allah.
Cikin kuka tace dan ALLAH kuyafemin kuskeren danayi abaya sbd son zuciya da zugar muguwar k’awa nayi nadama dan ALLAH Yusuf kaso zubaida ka kulamun da ita ,duk da nasan kana kokari gurin tarbiyyarta.
Ajiyar zuciya yyi yace bbu komai mama indai dan nine kuma insha ALLAH zancigaba da kulawa da ita..
Ahaka yyi parking kasancewar sun shigo gd.
Tana fitowa dg mota saiga zubaida da gudu itada Rukayya suna kuka suka rungumeta,itama kukan take ,yyinda Yusuf ke tsaye yana kallon su cike da kula wa hade da tausayi.
Sakinsu tayi had’e da cewa su koma ciki ita gurin Ummi zataje.
Zubaida gun yah Yusuf ta nufa, Rukayya tayi part din su,yyinda mm zulai ta wuce part din Ummi..
Zazzaune suke kan dinning suna break Ummi da abbu na k’asa bisa carpet suna break fast.
Sallama ta yi jikinta asanyaye koda tagansu ,itama sai ta tuna dafa haka suke zama itada abba! Ummi ta amsa sallamar fuska asake sbd tabata tausayi ganin yadda ta koma akwana2.
” sannan taga alamar nadama afuskarta”
Dukawa tayi tagaishe da abbu sannan suka gaisa da Ummi,nan suka mata jaje, su Fatima ma sun gaida ita sukabar parlourn.
Suna fita tafashe da kuka had’e da rike hannun Ummi ta na Neman yafiyarsu had’e da abbu,nan suka ce sun yafemata,atake tanemi alfarmar yakira Abba yazo sutayata bashi hkuri.
Haka kuwa akayi ,byn yazo yana ganinta yadaure fuska ya jiya dan komawa ,abbu yadakatar dashi yazo yazauna.
Nan cikin kuka mm zulai ta nemi gafararsa had’e da yimasa alk’awarin gyara halinta kuma tarabu da Laure..
Bbu yabo bbu fallasa yace ya yafe mata ,yafice dg sashen.
Ummi ta hada mata tea mai kauri had’e da sinasir da niyar taushe tace taci,bbu musu ta hau ci sbd tsohowar yunwar datakeji.
Byn ta idar tayi godiya had’e da komawa sashensu.
Wanka ta yi had’e da brush ta shirya tasake yin wani break din nan take tambayar wai ina yaseer.?
Nan su zubaida suka sanar da ita yadda sukayi dashi aranar da aka kaita ceel.
Salati tayi had’e da cewa lallai yaseer abinda zai zakamun dashi kenan.
Hmmmm aidama abin ALLAH haka yake wadanda nak’i su suka fito dani….ALLAH ya isa tsakanina da Laure! Itace tasami hanyar banza amma kibarni da yaseer wlh zai Sani zaigane uwa tanada mahimmanci ga d’an ta..
Zubaida tace wlh mama yah Yusuf yagama mun komai arayuwa da ALLAH yasa yafito da ke dan gsky bazan iya rayuwaba inbbu shi ina mugun k’aunarsa..
Mm zulai ta ce wlh har abada bazan mance hallaccin yaron nanba wlh ,tunda yamun abinda d’an cikina yakasa yimun.
Hakafa sukayi ta jajen abun had’e dayima Kansu alk’awarin zama da kowa lfy agdn,sai dai mm zulai data tuna itace tabayar da iftihal hankankalinta na mugun tashi..
Yah sulaiman ne acikin mota shida baby…
Kuyi hkuri da Wannan bnida caji…
????????mmn fareesa ce✍✍