HAUSA NOVELINTEESAR 2

INTEESAR 2

Intisaar ta xaro ido a tsorace tace “nashiga uku, wllh bn san….” buga mata baki yyi da karfi sannan ya tura ta fuskarsa a murtuke

yace “wat do yhu fink yhure tryn 2 do?

Seducin me or wat?” da sauri ta juya ta bar

palon tayi hanyar dakin momy da gudunta,

yyi ajiyar xuciya sannan ya buga tsaki ya

nemi kujera ya xauna. Maryam ta shigo tace

“lah, ya Haidar kai ne a gidan namu yau” yyi

murmushi yace “yea kanwata, ykk?” ta

xauna gefensa tana dariya tace fyn uncle ya

aiki?” yace “alhmdllh, momy fa?” ta yi hanyar

bedroom din tana cewa bari na kirata ” ko

da ta isa dakin momy na rubuce rubucenta

ne, tace “momy uncle haidar fa ya xo?”

momyn ta watsa mata harara tace to uban

me xan masa?” maryam tayi murmushi tace

“yana dae palo fa shi daya” momy tace

“manta dashi kawae” maryam tace “intisaar

fa?” momy tace “ta shiga wanka,” maryam

ta koma palon tana murmushi tace”uncle

gata nan xuwa,” yace”yauwa kanwata ya

karatu?” tace”muna tayi uncle,” sannan tayi

hanyar fridge ta dauko masa ruwada lemo

ta dire masa a gabansa yana mata gdya.”

nan ta xauna suka dinga hira amma momy

taki fitowa, ya dube maryam din da ita ma

bata ji ddin yanda uwartata tayi ba yace

“wae halan fushi momy take yi dani ne?”

maryam tayi yake tace “ina ga dae wani

abun take yi amma tana xuwa,” yamike yana

murmushi yace “bari dae naje ciki na

sameta nasan fushi ake yi dani,” har

bedroom dinta yyi sallama ya shiga, can ciki

ciki ta amsa masa ya yi dariya ya nemi gu ya

xauna yana cewa “dama ashe uwa na fushi

dadanta,” ta galla masa harara tace”kaji

dashi dae” yyi dariya yace “toam srry mum,”

kun shigo Nigeria lfya? Wllh ayyuka ne suka

sha gabana,” ta tabe baki tace “gskya ne

mara mutunci kawae” don tasan ba don

Allah yaxo gidan nata ba kila Abba ne yyi

masa tatas shine ya kamo hanyar gidanta

yau, don inna bakinta ba shiru xai yi ba,

dariya kawae yake yi yana bata hkuri har

daga karshe ta dan sake, suna hira intisaar

ta fito daga bathroom sanye da hijab ta fice

daga dakin xata wuce dakin maryam ta

kimtsa, momy ta kira ta tace “kin gaida

yayan naki ne,? Tayi yake tace hnkli na ne

baya wajen, “ina kwana yaya?” ya daga kai

yana mata wani irin kallo, sannan yace”lfya,”

ita kuma ta fice da saurinta.Karfe daya Aliyu

ya wuce masallaci xae yi sllh, nafisa tayi tayi

dashi yaci abinci amma yaki wae ya koshi,

tace “to yyi kyau ae”yyi yar dariya yace “to

ku ajiye min idn na fito masallaci xan xo

naci sae na wuce gida,” tace “um um fa

Aliyu,” yace “serious anty xan dawo wllh”

tace “to sae ka dawo,” har gate maryam ta

rakasa suna ta hira cikin raha, intisaar kam

tunda tashiga dakin maryam dama bata fito

ba, tayi mamakin yanda Aliyu kewa maryam

dariya, ashe dae yana dariya hka, a bakin

gate ya hadu da kannin maryam din sun

dawo daga makarnta suka rungumesa suna

murnar xuwansa yace su shiga ciki anjima

xae dawo idan yyi sllh. Bae shigo gidan ba

sae wajajen karfe uku har momy ta fidda rai

da xuwan nasa sae gashi, tace “ca nake

halin naka kayi min ae” yyi dariya yace “to

ina abincin sauri nake yi” nafisa tace au a

dole ma xaka ci abincin knan?” yace “hva de

wane ni” a dae kawo min abincin, momy ta

kira intisaar ta xo ta kawo masa abinci,

gabanta na faduwa ta dire masa abincin a

gaba, momy ta mata umarni da ta xuba

masa a plate, jikinta na bari ta shiga

budekulolin, muryarsa taji yana cewa”no ta

barshi kawae anty” ta mike da sauri ta bar

wajen ba tare da tabari sun hada ido ba.

Wajen karfe hudu da rabi yyi ma momy

sllma xai wuce bayan ya hada ko wani yaro

da dubu biyu a gidan, maryam kuma ya bata

dubu goma, momy tace to ita intisaar din

fa? Yyi yake yace “ta bari a gida xan bata

nata,” momy tace”aa wllh ka bata a nan

kawae muna gani” ganin momy da gske

take ne yasa ya kirgo dubu biyar ya mika ma

shaheed ya bata, momy tace “aa ita ma

goman xaka bata wllh” anty duk wata fa ina

basu, ko sati biyu ba ayi ba ma da na basu a

can gida fa” momy tace “to shknan ka wuce

dasu tunda gida xaka, su ma gidan xasu

wuce yanxu,” yace wa? Momy tace intisaar

din da maryam mana, ya kirkiro murmushin

dole yace “ae ba gida xani ba yanxu,” eh ka

ajiyesu sae ka wuce inda xaka din,” ya rasa

yanda xai yi ya ce aa, don hka kawae yace

mata to su sameni wajen mota a waje,

sannan ya fice bayan ya mata sllma yana

kokrin boye bacin ransa. Yana cikin motar

suka karaso wajen, intisaar duk jikinta yyi

sanyi.

.

Motar ya bude ya fito yana kallon intisaar

din ransa a hade, yyi mata wani irin kallo

yace”hope ba wannan motar kike

shirinshiga ba?” ta kauda kanta da sauri

gabanta na faduwa ta gyadamasa kai

sannan ta dau hnyr da xae kai ta babban titi

inda xata samu mota ta hau. Maryam tayi

sororo tana kallon Aliyu, yace shigo mu

wuce kanwata, ta hade rai tace “hva uncle

me yasa xakayi hka, ita din ba kanwarka

bace?” ya tabe baki yace “idan xaki ki shigo

mu wuce kawae” ta juya ranta a bace tace

“kaje kawae ni na fasa xuwa” yyi dariya ya

shige motarsa ya wuce. Maryam na shiga

gidan ta gyawa momynta abinda Aliyu yyi

ma intisaar, momyn tace “maxa bita ki kira

min ita,” maryam ta fice da saurinta, amma

bata ga intisaar ba, ta dawo ta gyawa

uwartata, kiranta momy tayi a waya, bugu

uku ta dauka tace ita tama kusan gida,

momy tace to idan kin saukaxan kiraki

intisaar kiyi hkuri ki kyaleni da dashi, bake

yyi wa ba ni yyi ma, intisaar tayi murmushi

tace ba komai momy, amma ae maryam din

xata xo ko? Momy tace “aa ita ma ta fasa

xuwan saesati mai xuwa,” intisaar bata ji

ddin hkn ba amma kawae tace “tomomy

ngd sae anjima. Intisaar naxaune a bakin

kofar palonsu ita da xainab dake fere wa

momy doya dan shi xata girka da rana da

yake kowa girkinsa yake yi daban da rana

har ma da safe, sae dae idan kayi ka kai ma

inna, na dare ne kawae akeyi gaba daya,

intisaar ta ajiye nail cutter din dke hannunta

tana kallon xainab din tace “ki bni na karasa

mana, ko ku baxa kuyi girki bane yau?”

xainab ta tabe baki tace”ohon masu ni dae

doya xanci” intisaar tayi dariya tace “ni dae

nasan da biyu kike fere doyar nan” momy ce

ta fito daga palo ta karbe kayanta tace “ku

tashi ku bni waje ni don Allah, awa nawa xa

ayi ana fere doyan nan” takun da suka ji ne

yasa gaba daya sukajuya suna kallon wanda

ke xuwa, Aliyu ne yana tafe yana danna

wayrsa, gaban intisaar ya fadi to me yaxo yi

a sashinsu, xainab ma sae da taji tsoro

sosae, to me sukayi kuma, momy kuwa cin

gaba da aikinta kawae tayi, ya karaso wajen

yana kallonsu da daddaya da daddaya, daga

xainabdin har intisaar baki na karkarwa

suka gaida shi, yau kam suit ne a jikinsa yyi

kyau sosai, ko daga inayke oho, bai ko

damu da gaisuwarsu ba ya dubi intisaar

fuskarsa a tamke yace “wae da jira kke naxo

na sameki kafin ki bni kudina ne?” intisaar

1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button