HAUSA NOVELINTEESAR 2

INTEESAR 2

duk abinda xa ayi min a min, amma sae

nahallaka ta. Hajiya tayi ajiyar xuciya

tace”shknan son, na baka go ahead kayi

mata duk abinda yaxo knka.” ya juya ya fice

ba tare da ya sake cewa komai ba, yana

tunanin irin abinda xae yi mata idan ya

kamata, sadeeq kuma har gidan ubansa xae

je ya samesa.

.

. Yau tun da gari ya waye intisaar batafita

ba, duk ta rasa abinda ke mata ddi a gidan

ga yawan faduwar gaba da take yi duk ta

rasa sukuni, ko islamiyya ma taki xuwa da

yake ranar lahadice, tun bayan abinda tayi

ma ya Aliyu jiya da daddare ta kasa samun

nutsuwa har ynxu, tayi da ta sanin abinda

tayi masa yafi a kirga, tasan baxa ta ji da ddi

ba idan tashiga hannunsa,to ma wae me ya

kai ta, kai xuciya ma dae ba a iya masa, jiya

ce rana ta farko da tayi ma ya Aliyu hk,

momy tai tayi da ita ta gyamata me ke

damunta taki fadi, sae dae tace ita bbu

abinda ke damunta, ta mike daga kwance

da take tana kallon agogo karfe goma da

minti goma na safe, hijab din ta ta dauka ta

leka bedroom tace ma momy ta tafi wajen

inna, momy ta dan ji ddin hka don ta rasa

kan ‘yar tata, tace “to ki gaida min ita,” tace

“to” sannan ta fice gabanta na mugun

faduwa, gudu-gudu sauri-sauri take tafiyar,

gidan tsit don duk ‘yan matan gidan sun tafi

islamiyya, sllma tayi kofar falon abba

jikintana rawa, abba ya amsa ta shiga ta

nemi gefe ta xauna tana gaida abban, abba

ya amsa da fara’arsa yace ta tashi ta xauna

kan kujera,takoma kan kujerar, abba yace

“me ya hanaki xuwa makarntar yau?” ta

kirkiro murmushi ta lafta masa karya,

“wanki nayi abba,” yace “to yyi kyau” bbu

matsala ko? Ta dan fara kame-kame,

tace”aa…dama…abba..” wayr abba tayi ring

ya dauko yana duba mae kiran nasa, ya

daga.Shiru intisaar tayi ta jingina kanta jikin

kujerar tana tunanin me xata ce da abba,

sllmr da taji da muryar mae sllamar yasa

xuciyarta ya kusa shigewa cikinta don tsoro,

da kyar ta iya amsa masa tayi saurindauke

kanta, Aliyu ya shigo palon sanye da bakar

jallabiya, kallo daya yyi mata ya dauke kansa

ya nemi gefe ya xauna ya tsura ma A.cn

dake ta aiki a falon ido, ta mike jiki a sabule

xata bar falon don har ynxu abba waya

yake, abba yyi mata alama da hannu ta

koma ta xauna, ta koma cikin rashin kuxari

ta xauna tana wasa da long fingers dinta, ta

saci kallon Aliyun taga kallonta yake yi, da

sauri ta dauke kanta xuciyarta na bugawa,

abba yagama wayan ya juya yana kalln

Aliyun yace “sae ynxu garin ka ya waye knan

malam,” ya shafa kansa ya danyi murmushi

yace “kayi hkuri abba, yau na tashi da ciwon

kai ne,” abba baice masa komai ba illa Allah

ya sauwake, yace”ameen” sannan yace “ina

kwana abba,” lfya lau, ka tashi lfya?” abba ya

amsa yana kallon intisaar da har ynxu kanta

a sunkuye yake, kun gaisa da yayannaki ne?

Ta dago kai da sauri tace “ina kwana yaya?”

Aliyun yace “lfya lau, da kina jiran na gaida

ke ne halan” ya fadiyana kirkiran murmushi

ganin yanda abban nasa ya kafa masa ido,

ita din ma murmushin ta kirkiro tace cikin

muryar da ba tata ba”kayihkuri na sha’afa

ne” abba ya dubi intisaar din yace “yauwa

ina jinki fatima,” ta gwalo dara-daran idonta

ta rasa me ma xata ce da abban, sae kawae

ta samu kanta da cewa “aa dama abba

gidan momy nke sonnaje ne yau,” abba yace

“wace momyn knan?” da sauri tace

“momynsu maryam” yace “ohhk gidan

nafisa xaki” tace “uhm,” abba yace yaushe

xaki dawo idan kinje? Da yamma xan dawo

abba, ta fadi da sauri tana kallonsa, duk da

tasan idan taje ba lallai bne ta dawo kuma,

kila can xae fiye mata xaman lfya. “wa xae

kai ki knan?” tayishiru sannan tace “xan hau

tricycle abba” abba yace “aa Aliyu dae ya kai

ki, tunda yana gida.

Intisaar ta dago kaida sauri tana kallon

Aliyu, taga yyi wani murmushi irin

tamugunta, ta girgixa kai gabanta na

faduwacikin tausasa murya tace “abba ya

haisam yace xae kai ni kuma..,” Aliyu ya

kalleta yana murmushi yyi saurin cewa “ni

cinyekixanyi a hanya knan?” ita din ma

kirkiran murmushin tayi tace “aa ba hka

bne, kaga na riga da na fara gya masa, da

bn gaya masa bne sae ka kaini,” to ai ni da

haisam daya ne, meye a ciki idan ni na kai ki

din? Ya tambayeta yana kallon tsakiyar

idonta, Ta xaro ido xuciyarta na bugawa

tace”gskya ne,” abba yace “toma wae a ina

kika ga haisam din?” ta fara kame-kame

tama rasa abinda xata ce masa, abba

yace”tun asuba ya shigo yace min xae tafi

jigawa, ko ya fasa ne?” ta dan sata kallon

Aliyun da ya kafa mata ido yana murmushin

da ta san na mugunta ne, ta rumtse idonta

cike da tsoro tace “na manta ne, hka ne

abba,” Aliyu yyi ‘yar dariya yace “to yanxu

kin yrda na kai ki?,” tace “uhm” yace “aa kiyi

magana mana, ta mike tana cewa “bari naje

na shirya,” abba ya kirata ya dauko dubu

biyar ya bata, yace”ki gaida min dasu

shaheed,” ta durkusa har kasa tayi masa

gdya sannan ta fice da sauri kafarta na

hardewa, abba yyi murmushi, yana jin ddin

alakar ‘ya yan nasa, don a nasa tunanin,

Aliyun son intisaar din yake, ganin actions

dinsa. Intisaar na fita da gudu tayi sashinsu

don tana tsoron kar ya biyota, momy ta

kalleta tace “har kin dawo?” tace “uhm,

momy manta da innar nan, gyangyadi take

ta minna gudo,” bedroom ta shige da sauri

ta fada kan gado, ae xuwa gidan anty nafisa

kam ya sha ruwa ysu don ko hauka take ita

kam baxata bi Aliyu ba. Aliyu kam yana barin

falon abba ya shige bedrom dinsa cike da

jin ddi ya shirya, irin abinda xae mata ya

dinga kitsimawa a ransa, rannasa na dada

baci, ya gama shirinsa tsaf ya fito,hajiya na

tambayrsa inda xa shi amma baetanka mata

ba, kujera ya ja a tsakar gidan ya xauna

jiranta, amma har kusan karfe sha daya da

rabi bata fito ba, ya gaji da jiragashi bbu

kowa a gidan bare ya aika kiranta, shi kam

yau idan bae ma yarinyar nan abinda ke

cikin ransa ba ciwon xuciya xae iya kamasa,

yyi huci me xafi ya mike tsaye yana waige-

waige, kasa daure wa yyi yaje sashin nasu,

yana isa ya bude kofar falon momy na

xaune tana duba wani littafi, intisaar ma

lkcn ta fito falon tana kwance tana kallon

Mbc2, ya kalli intisaar din ya dake yace “kin

shanya ni ina ta jiranki?” ta mike tana

kallonsa tace”tafiyar nan fa ina ga na fasa

kayi wuce war ka kawae,” ta juya ta shige

bedroom xuciyarta na bugawa, don taga

kkrinta na fada masa hkn, tsaye yyi bakin

kofar kmr ruwa ya cinyeshi, ya juya ya bar

wajen xuciyarsa na harbawa, lallai yarinyar

nan tadauko hnyr raina shi ne kuma xae yi

maganinta, ransa a bace ya bar gidan

yanatunanin me xae ma intisaar yaji ddi

idan ta shiga hannunsa?” kiranta momy tayi

bayan ya fice fuskarta daure tace “meya

hada ki dashi, kuma ina xakuda?” nan ta

koro ma momy yanda sukayi momyn ta

hade rae tace “karki kuskura, ko da wasa

kuma.” yau kusan sati biyu knan suna wasar

‘yar buya da Aliyu duk inda tasan xasu hadu

bata xuwa, bangaren inna ma ba kasafai

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button