HAUSA NOVELINTEESAR 2

INTEESAR 2

take xuwa ba kullum dae tana kunshe a

daki kmr sabuwar amarya, shi kam kullum

cikin addu’ar ta shigo hannunsa yake, ya

rasa kwanciyar hankli har sae ya mata

abinda ke ransa har gobe idan ya tuno

kalamanta sae ransa yyi mugun baci, ya ma

daina ganinta kwata-kwata a cikin gidan,

har yyi tafiya xuwa lagos basu hadu ba.

faruuq kam kullum suna manne da juna,

idan bae xo ba to xai kirata, shakuwarsu ya

wuce misali, shi kullum matsalarsa ta

xamomatarsa, dn yaxo ya sami inna tace ya

bata wata guda suna shawara ne da abba,

to gashi har anyi wata biyu shiru, intisaar a

ko da yaushe cikin kwantar masa da hnkli

take, takan ce masa ae babba baya magana

biyu, tunda inna tace ya kwantar da

hnklinsa an bashi, kawaeya daina tada

hnkalinsa ita din tasa ce. yau kam wajen

innarta ta shirya xata je suyi hira don ita

bata cika hira da momy ba, falon abba ta

fara shiga da sllamrta tana tunanin ko dae

ta jaraba abinda maryam tace mata a kan

karatunsu, “ya dae fatima ba matsala ko?”

abba ya tambayeta bayan sun gaisa, tayi

murmushi tace “dama abba ca nayi don

Allah ka bar mu muci gaba da karatunmu,”

abba yyi murmushi yana kallonta yace

“karku damu fatima, xakuyi karatu sosai

ammaa gidan maxajenku, don hka tsarin

inna yake, kinga nafisada kike ganinta ita

ma a gidan mijinta ta karashe karatun ta

kuma kinga ynxu tana aikinta,” tayi shiru

kanta a kasa, duk da bata so hkn ba, kawae

tace masa “to abba ngd” Abba yyi murmushi

yace “dama ina san magana dake intisaar,

wannan yaron da yake xuwa wajenki

faruuq kin tabbatar kina sonsa?” tayi shiru

ta kasa cewa komai ga kunya da ya

lullubeta, abba ya cigaba dacewa”manyansa

sun xo sun sameni ne, amma nace su

dakata don akwae wata shawara da mukeyi

da inna, duk me ake ciki nace xan sanar da

su,” ke kina sonsa?Ta sunkuyar da kai bata

ce komai ba sae wasa

.

… Salon ku batawa dana suna daga ke har

gantalalliyar yar taki, to ahir dinku, aure

kuma kmr anyi an gama ne indaiina raye,

ina nan ina lissafi yau shekara daya knan da

ta kaso aurenta ta dawo mana gidan nan

take ta tsula tsiyarta kun sa mata ido, umma

a fusace ta mike tana rike da kugu tace “to a

kanki take xaune a gidan ko kuma ciyar da

ita kke ko…..” tsawa abba ya daka mata ya

mike yana kallnta a fusace “fice min daga

falo,” inna da tuni ta fara matsar kwalla tace

“wllh ka korata idan ba hka ba ni xan bar

maku falon,” umma tace “ko bka fada ba

dama, amma wllh tllh baku isa kuma ‘yata

dole ba” ta juya fuu ta fice, fadila ta mike ita

ma tana kuka xata fice Aliyu ya daka

matatsawa “gidan ubanwa xaki, c’mon get

back kar na ballaki” ta koma tana goge

hawaye ta xauna, abba ya dubeta fuskarsa a

hade yace “ki sa a ranki cewa nan da wata

biyu ne bikinki, kuma daga yau bna sn ko

kusa da gate ki je,” inna ta cafke “ae wajena

ma xata dawo har ranar bikin, kinakomawa

ki tattaro kayanki ki dawo bangarena” abba

yace kin dai ji, kuma bna son a tunasar dake

a kan hkn, hajiya ta rike haba cike da jimami

tace “abu dae bae yi ddi ba, kuma nasan

wannan xugi ne akayi, amma Allah ya fi

koma wa yyi,” ta fadi hkn ne tana satan kalln

momy da tayi jigum tana sauraransu, abba

yyi tsaki yana kallon hajiyar amma bae ce

kmai ba, ita kuwa sae girgixa kafa take

bakinta a tabe, haisam kam tv ya kafa ma

ido, abba ya dubi haisam din yace “ya

maganr da mukayi da kai haisam,” haisam

ya danyii murmushi yace “abba ni na

amince ae xabinku shinenawa,” abba yace

“to Allah yyi maka albarka,” yace “ameen

abba,” abba ya dubi maryam din Anty nafisa

yace”daughter kema dae kin amince ko?” ta

rufe fuskarta bata ce komai ba, abba yyi

murmushi yace “to Allah yyi maku albarka,

yasa hkn shi yafi alkhairi,” gaba daya falon

suka ceameen, inna baki har kunne sae sa

masu albarka take, Aliyu yyi dubara ya koma

gefen haisam murya can kasa-kasa yace

“wae da maryam abba xae hadaka kace ka

amince?” haisam ba tare da ya kallesa ba

yace “um” Aliyu ya wara ido da mamaki yace

“gosh, amma an cuceka, kai din yaro ne da

xa a xaba mka mata, me xakayi da wannan

kwailar da bata wuce 18 ba battun ga big

babes a gari? Kaiian cuceka wllh, ae abba

yasan baxanyi toleratn hkn ba shiyasa bai

dosheni da wannan wawan xancen ba,” in

kagayanda ran Aliyu ya baci sae ka rantsa

kace shi aka xaba mamata a lkcn, amma

haisam ko a jikinsa don bai da wata mafita

tunda abba ya dde yana masa mgnr ya fito

da mata,kuma abba sae da ya nemi

shawarsa kafin ya hadasa da maryam, kuma

dae maryam kanwarsa ce, bayan hka ma

maryam kyakkyawa ce ga ilimi both, sannan

ga hnkli da nutsuwa shi kam bae ga aibunta

ba shiyasa bae ma yiwa abbansa musu ba

don yasan warce ya so a rayuwarsa baxae

taba samunta ba, wato intisaar. Hajiya kanta

sae faman hararar haisam din take kmr ta

makuresa amma yaki dago kan, yau dae xafi

Alhaji da uwarsa sukayi niyyar tarawa

umma, tunda gashi ‘ya yanta biyu gaba daya

auren hadi xa a yi masu, tab ae ita kam

baxata yi tolerate din wannan ba. Intisaar

sae tsunkulin maryam take yi tana ‘yar

dariya tana cewa “amaryar yayanmu,”

xainab ma hka ta dan dinga tsokanrta

murya can kasa, ita dae bata ko daga kai ta

kallesu ba, Abba ya kira Aliyu dake ta

hararar inna da ‘yar ta nafisa don yasan

sune kan gaba akan wannan abun,ya dago

kai fuskarsa a dan daure yace “na’am” abba

yace”ya maganar aure fa?” ya dan yatsine

fuska yace “ban shirya ba abba” abba ya

tsura masa ido yana kallonsa kanayace

“matarce bbu ko kudi?” ya tabe baki yace

“duka” don bae ga dalilin wannan tambayr

da abba yake masa gaban yan sa idon nan

ba, har da inna yake nufi da momy, dama

shi daya abba ya kira ya tambaya da xae ce

masa yana da safeenah, amma ba gaban

wannan group din da ya tara ba. Hajiya taji

ddin yanda dan nata yaba uban nasa amsa

har ta kasa boye hkn sae murmushi take,

abba yyi murmushi yace “to yyi kyau,”

sannan ya juya yana kallon intisaar yace “ke

inna tace akwae me nemanki ko?” gabanta

yyi mugun faduwa ta sunkuyar da kai bata

ce komai ba, abba ya nisa yace “baxan iya

bashi ke ba fatima, ke din tamu ce baxan

bari ki fita daga gidan nan ba sae daeyyi

hkuri, amma idan har yaga akwae wanda

yake so a gidan nan xan iya bashi, don naga

inna ta yaba da hnklinsasosae,” kmr saukar

aradu mgnr ta dinga xuwa ma intisaar ta

kasa dago kanta sae jirin da take gani daga

xaune, falon yyi tsit kowa na kallon abba, ita

kanta xainab sae da tayi mutuwar xaune

don maganar ta girgixa ta sosae, abba yyi

shiru sannan yaci gaba da magana kmr hka,

“ynxu abinda nke son kowa ya sani a nan

shine, Ni da mahaifiyata munyishawara

daga karshe muka kawo conclusion a kan

cewa, na hada auren ‘ya ta fateema da Aliyu,

kuma ni din xan masa komai na auren

tunda yace bae da kudi,” final decision din

da na ynke knan, don hka bna son wata

magana kuma indae a kan wannan ne daga

bakin kowa, ya fadi yana kallon su gaba

daya.

.

…..Har daren ranar Intisaar bata daina kuka

ba,ita kam tunda take bata taba shiga tashin

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button